Shugabar Majagaba na Ma’aikatan na Babban Birnin Tarayya, (FCT) Misis Grace Adayilo, ta mutu.
Marigayi Adayilo ta rasu ne da sanyin safiyar Litinin, 1 ga Satumba, 2025.
Mataimaki na musamman kan harkokin yada labarai ga HoS, Anthony Odey, ya tabbatar wa manema labarai rahoton.













































