Kotun sauraran kararrakin zabe zata sanar da ranar da zata yanke wukunci kan karar da Atiku ya shigar da Tinubu a nan gaba

BREAKING 750x430
BREAKING 750x430

Kotun sauraran kararrakin zabe ta zata sa ranar da ranar daza ta yanke wukunci kan karar da dan takarar shugabancin kasa a jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar ya shigar da Tinubu kan kalubalantar zaben da ya bashi nasara.

A zaman kotun da alkalai biyar suka zauna, wanda mai shara’a Haruna Tsammani ya jagoranta, ya ce za’a sanar da ranar yanke wukunci a nan gaba.

Karin bayani yanan tafe…….

AYI TSOKACI

Please enter your comment!
Please enter your name here