Kotu ta kori karar da Aisha Binani ta shigar kan zaben gwamnan Adamawa

Sen. Aishatu Binani 679x430 1
Sen. Aishatu Binani 679x430 1
Babban kotun tarayya dake zamata a Abuja, a zamanta na yau Laraba, karkashin jagorancin mai shara’a Inyang Ekwo, ta kori karar da yar takarar gwamna a jama’iyyar APC, Aisha Dahiru Ahmed (Binani), ta shigar kan kalubalantar zaben gwamna a Adamwa.

Tun da fari dai, Binani ta shigar da kararne domin neman kotu ta tilastawa hukumar INEC ta sake duba batun ayyana ta da akai a farko a matsayin wacce ta lashe zaben gwamna a jihar Adamawa.

Muna tafe da karin bayani…..

AYI TSOKACI

Please enter your comment!
Please enter your name here