EFCC ta kai samame gidan tsohon Gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello

EFCC At

Jami’an Hukumar Yaki da Yi wa Tattalin Arziki Tu’annati (EFCC) sun kai sumame gidan tsohon Gwamnan Jihar Kogi, Yahaya Bello a Abuja.

Kamar yadda shaidun gani da ido suka bayyana, jami’an EFCC sun yi wa gidan tsohon gwamnan kawanya tun karfe 9 na safiyar Laraba.

EFCC At 1

A baya dai EFCC ta gurfanar da Yahaya Bello, da dan uwansa Ali, Dauda Sulaiman, da kuma Abdulsalam Hudu a gaban mai shari’a James Omotosho na babbar kotun tarayya da ke Abuja, a kan tuhumar da aka yi masa a watan Maris 2024 kan zargin karkatar da kudi N84bn.

EFCC At

AYI TSOKACI

Please enter your comment!
Please enter your name here