Wike ya kwace filayen da aka baiwa Buhari, Akume, Onnoghen, da na wasu mutane 759

Nyesom Wike FCT 750x430

Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike ya kwace filaye mallakar tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, kakakin majalisar wakilai, Tajudeen Abbas; da Sakataren Gwamnatin Tarayya, George Akume.

Haka kuma, dana wasu fitattun mutane 759 a Maitama II, Abuja. Haka kuma sokewar ta shafi rashin biyan takardar shaidar zama.

SolaceBase ta rahoto cewa a cikin sanarwar Wike ya fitar ranar Alhamis, Hukumar Babban Birnin Tarayya (FCTA) ta ce mutanen da abin ya shafa sun kasa biyan takardar shaidar (C-of-O) na filayen da aka kwace.

AYI TSOKACI

Please enter your comment!
Please enter your name here