Tag: ‘yan takara
NDC ta kafa kwamitin mutum 17 da zai tantance ‘yan takara
Jam’iyyar NDC, ta kafa kwamitin tantancewa mai mutum 17 domin tantance ‘yan takara da ke neman tikitin jam’iyyar na zaben Shugaban Kasa, Gwamna, Sanata...
Shida daga cikin ‘yan takarar Sanatan Kano ta Tsakiya sun janye...
‘Yan takara shida da ke neman tikitin Sanatan Kano ta Tsakiya a jam’iyyar APC sun janye domin mara wa tsohon Gwamnan Jihar Kano, Ibrahim...












































