Tag: Babbar Kotun Tarayya
Zargin son zuciya: Kotu ta umarci jigon jam’iyyar ADC da ya...
Babbar Kotun Tarayya a ranar Litinin ta umurci Mista Nkemakolam Ukandu, sakataren jin dadin jama’a na jam’iyyar ADC, da ya biya Babban Alkalin Babbar...
Sowore ya hallara a kotu bayan bada umarnin kama shi
Omoyele Sowore, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar AAC, ya hallara a Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja a ranar Litinin domin sauraron kararsa...











































