Majalisar jihar Kano ta amuncewa gwamnan Kano, Abba Kabir da ya nada mataimaka 20.
Shugaban majalisar, Ismail Jibrin Falgore ne ya karanta wasikar a yau Laraba wacce gwamanan ya aikewa majalisa domin neman sahalewarta.
Jairidar Solacebase ta rawaitu cewa yan majalisar sun yarda da bukatar ta gwamna nan take.
An dage zaman majalisar zuwa ranar 19 Yulin shekarar 2023.













































