Jam’iyyar Labour ta sakataren yada labaranta na kasa na riƙon ƙwarya, Abayomi Arabambi, watanni biyu kacal kafin babban zaben 2023.
Kwamitin ayyuka na jam’iyyar na kasa wanda ya dauki matakin a yau Juma’a, ya kuma rusa shugabannin jam’iyyar, reshen jihar Ogun.
An tattaro cewa shuwagabannin jam’iyyar LP na Ogun na da hannu a zarge-zargen yi wa jam’iyyar zagon-ƙasa.
Ƙarin bayani na nan tafe …













































