Yan Majalisar Wakilai Sun Fara Tantance Hafsoshin Tsaro Da Shugaba Tinubu Ya Tura 

Service Chiefs new 750x430
Service Chiefs new 750x430

Yan majalisar Wakilai a Najeriya yanzu haka sun fara tantance hafsoshin tsaro da shugaban kasa Bola Tinubu ya nada a kwanakin baya.

Daga cikin hafsoshin tsaron akwai Christopher Musa, Hafsan tsaro da Taoreed Lagbaja wanda shi ne shugaban sojin kasa sai Emmanuel Ogalla hafsan sojin ruwa sai kuma Hassan Abubakar a matsayin hafsan sojin sama.

A makon jiya ne Shugaba Tinubu ya tura sunayensu don tantance su a majaliasar.

AYI TSOKACI

Please enter your comment!
Please enter your name here