JAMB ta saki sakamkon daliban da suka sami matsala ya yin gudanar da jarrabawar shekarar 2022

JAMB, UTME, gargadi, jarrabawa, dalibai, yanar gizo, boge
Hukumar JAMB da ‘yan sanda sun gargadi masu jarrabawa da ke shirye-shiryen jarrabawar gama-gari ta 2024 (UTME) da su kula da shiga shafukan yanar gizo na...

Hukumar da ke shirya jarrabawar shiga manyan makarantu ta kasa JAMB, ta saki sakamakon daliban da suka rubuta jarrabawar, ba tare da sauran dalibai ba, saboda matsala da suka ci karo da ita yayin da akai jarrabawar a fadin kasa baki daya.

JAMB ta sanar da sakin sakamakon ne a wata sanarwa da shugaban shashin kula da al-uma na hukumar, Dakta Fabian Benjamin, yau Laraba a Abuja.

Benjamin ya ce hukumar ta samar da hanyoyi masu sauki yayin dubu sakamakon a shafin hakumar na yanar gizo.

“ Ya ce dalibai zasu duba sakamakon nasu ta hanyar tura sakon karta kwana “RESULT zuwa 55019”

“ Dalibai kuma zasu iya saukar da sakamakon nasu a shafin hukumar na yanar gizo” Injishi.

(NAN)

 

AYI TSOKACI

Please enter your comment!
Please enter your name here