Abuja – Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa (INEC) ta kammala duk wasu shirye-shirye na ɗaga zaben gwamnoni da mambobin majalisar dokokin jihohi wanda za’a gudanar ranar 11 ga watan Maris.
A halin yanzun INEC ta ƙara mako ɗaya, zaben ya koma ranar 18 ga watan Maris, 20223, wata sahihiyar majiya a hukumar ta faɗa wa Daily Trust.
Ƙarin bayani na nan tafe…













































