Gwamnatin tarayya zata duba yiwuwar janye dokar hana ‘yan wasan kollon kwando shiga gasar kasashen waje

The Nigerian girls are the African champions
The Nigerian girls are the African champions

Gwamnatin tarayya zata duba yuhuwar janye dukar hana ‘yan wasan kollon Kwando shiga gasar kwallon ta kasashen waje.

Babban sakataran hukumar cigaban matasa da wasasni ta najeriya, Ismaila Abubakar ne ya bayyana hakan yayin da yake ganawa da manema labarai.

Ya ce janye dukar ta biyu bayan wasiakar neman janye dokar da kungiyar kwalon Kwando ta NBBF,  ta aike wa hukumar tasa, wace Musa Kida ya sawa hannu.

AYI TSOKACI

Please enter your comment!
Please enter your name here