Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya turawa majalisar dattawa sunan Muazu Jaji Sambo daga jihar Taraba domin a shahale masa ya nada shi minista.
Shugaban majalisar dattawa Ahmed Lawan ne ya bayyana haka a zaman majalisar na yau talata.
Muazu Jaji Sambo shine zai maye gurbin tsohon ministan Wuta Saleh a matsayin wakilin jihar Taraba a majalisar Zartaswa ta kasa.













































