Yan sanda sun tsare Yan Jarida a Zamfara

police 1 750x430 1
police 1 750x430 1

Rundunar ‘yan sandan jihar Zamfara a ranar Asabar ta tsare Malam Umaru Maradun, wakilin Jaridan Leadership, bisa wani dalili da ba a bayyana ba.

Kwamishinan ‘yan sandan jihar, CP Ayuba Elkanah, ya kuma tabbatar da kama shugaban kungiyar ‘yan jarida ta Kasa reshen jihar, Ibrahim Maizare.
Jaridar Solacebase ta Turanci ta cika shekaru biyar
Yanzu haka dai Maradun yana tsare a sashin binciken manyan laifuka (CID) inda shugabannin kungiyar NUJ suka nemi belin sa amma ‘yan sanda suka ki amincewa.

AYI TSOKACI

Please enter your comment!
Please enter your name here