Hukumar da ke kula da gidajen ajiya da gyaran hali ta kasa, ta kama jami’in ta bisa batar da bindigogi 2 da harshashai masu yawa

images 3 7
images 3 7

Hukumar dake kula da gidajen ajiya da gyaran hali ta jihar Kogi, ta bada umarnin kama wani jami’inta bisa sakacin sa na salwantar da bindigogi biyu da harshashai masu yawa.

A wata sanarwa da kakin hukumar na jihar, DCS Nihi Sesan, ya fitar, ya sanar da umarnin kama jami’in da gaggawa.

Duk da cewa a sanarwar da hukumar ta fitar ranar Laraba a Abuja, bata ambaci sunan jami’in ba.

Sanarwar ta kara da cewa, an samu nasarar nemu bindigogin da ya salwantar, sanan hukumar na cigaba da buncikin jami’in.

 

AYI TSOKACI

Please enter your comment!
Please enter your name here