Dan takarar shugabancin kasa a karkashin jam’iyyar APC, Asiwaju Bola Tinubu, ya ce har yanzu yanan yana neman wanda zai masa mataimaki a kakar zaben bana.
Tinubu ya shaida hakan ne a Abuja ranar Lahadi, yayin maulidin shugaban majalisar wakilai ta kasa Fime Gbajabiamila, wanda ya cika shekara 60 a duniya.










































