Gwamnatin kasar Kenya ta sanar da mayar da tallafin man fetur da ta cire a 2022 bayan da aka kwashe sama da mako biyu ana zanga-zangar kin amincewa da cire tallafin da ta yi. Zanga-zangar ta yi sanadin mutuwar mutane da dama a kasar.
Gwamnatin kasar Kenya ta sanar da mayar da tallafin man fetur da ta cire a 2022 bayan da aka kwashe sama da mako biyu ana zanga-zangar kin amincewa da cire tallafin da ta yi. Zanga-zangar ta yi sanadin mutuwar mutane da dama a kasar.

