Gwamnatin Jihar Kano ta bukaci Aminu Ado Bayero da ya bi umarnin kotun daukaka kara

Abba Kabir Yusuf 1 750x430.jpeg 1

Kwamishinan shari’a na jihar Kano, Barista Haruna Dederi ya ce hukuncin kotun ɗaukaka ƙarar ya kore duk wani umarni da kotun tarayya ta bayar tare da kuma shata layi kan batun masarautar.

Dederi ya kuma nemi dukkanin masu hannu a rikicin su bi umarnin don ɗorewar zaman lafiya.

AYI TSOKACI

Please enter your comment!
Please enter your name here