
Tsohon gwamnan jihar Anambra Willie Obiano ya isa babbar kotun tarayya dake zamanta a Abuja.
Obiano ya isa ne tare da wasu jami’an hukumar EFCC.
Karanta wannan: “Ina da hurumin shiga hukuncin Kotu na Amince Mambobi 8 Kacal” – Kakakin Majalisar Filato
A ranar Laraba ne dai ake sa ran hukumar EFCC za ta gurfanar da shi a gaban kuliya bisa zargin karkatar da kudade har Naira 4,008,573,350.
Har ya zuwa lokacin da ake hada wannan rahoto alkalin kotun bai iso ba.
karin bayani na nan tafe…












































