DA DUMI-DUMI: Buhari ya rattaba hannu kan dokar zabe

DF996C3A E7DA 4F58 A7EC 061BDE1654CC
DF996C3A E7DA 4F58 A7EC 061BDE1654CC

Shugaban kasa Muhammadu Buhari  ya rattaba hannu kan kudirin gyaran dokar zabe da aka sake yin aiki a matsayin doka.

An yi bikin rattaba hannun ne a fadar shugaban kasa, ranar Juma’a tare da halartar shugaban majalisar dattawa, Ahmed Lawan, kakakin majalisar wakilai Femi Gbajabiamila, Sakataren gwamnatin tarayya Boss Mustapha, shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasa, Farfesa Ibrahim Gambari da sauran su.

Solacebase ta ba da ruwaito  cewa an sanya hannun a karfe 12.25 na Ranar juma’a.

AYI TSOKACI

Please enter your comment!
Please enter your name here