Aminu bala madobi
Jagoran jamiyar APC na kasa Asiwaju Bola Ahmad Tinubu yace ya bayyanawa shugaba Muhammad Buhari aniyar sa na tsayawa takarar Shugabancin kasar nan akakar zabuka ta 2023
Tinubu ya bayyana hakane ga manema labaran fadar shugaban kasa bayan wata ganawar sirri dasuka gudanar da shugaban kasar a Abuja
Jagoran APC yace shiga tseren neman tikikin Shugabancin kasar nan shine babban burin sa arayuwa dayake neman cikar sa tsawon lokaci.
Tinubun daganan yana maicewa yana da cikakken kwarin gwiwa na iya jagorantar kasar nan.
Muna tafe da cikakken rahoto nan gaba kadan













































