A ranar Litinin ne majalisar dokokin jihar Edo ta tsige mataimakin gwamnan jihar, Philip Shaibu.
Karin labari: “Zan shawo kan matsalar hauhawar farashi nan ba da jimawa ba” – Tinubu
Tsigewar ya biyo bayan amincewa da rahoton kwamitin bincike na mutum bakwai da Majalisar ta kafa domin bincikar zarge-zargen da ake yi wa Shaibu.
Karin bayani na nan tafe…












































