‘Yan ta’adda sun kara kaiwa hari wasu yankunan Plateau

Caleb Mutfwang Governor of Plateau State
Caleb Mutfwang Governor of Plateau State

A daren ranar Alhamis ne ‘yan ta’adda suka farmaki garin Bundel dake Gundumar Tangur a yankin karamar hukumar Bokkos ta jihar Plateau.

Wannan dai na zuwa ne ‘yan kwanaki bayan da wasu gungun ‘yan bindiga suka farmaki wasu al’ummu a yankin na karamar hukumar ta Bokkos.

Shuagaban kwamitin wanzar da zaman lafiya na yankin Monday Kassah ne ya bayyana hakan a ranar Juma’a.

Karanta wannan: Gwamna Namadi ya sanya hannu kan kasafin kudin shekarar 2024

Inda yace ‘yan ta’addar sun farmaki al’ummar garin ne tun a daren ranar alhamis, inda suka kone tare da lalata gidaje da dama.

AYI TSOKACI

Please enter your comment!
Please enter your name here