Gwamnatin tarayya ta kaddamar da kwamatin da zai duba kan tsarin biyan albashi na IPPIS da tsarin asusun bai daya na TSA da kuma tsarin GIFMIS, domin magance matsal-tsalolin da ke tattare dasu.
Misnistan sadarwa fafesa Isa Pantami ne ya kaddar da kwamatin yau Juma’a a Abuja.
Ya ce hukumomin da abin ya shafa zasu sa ido akan yacce kwamatin zai gudanar da aiyukan sa, domin samu sakamako mai kayau.
“Wannan kwamatin zai aiki ne a matsaayin kwamatin fadar shugaban kasa wanda yake da alhakin sake duba kan tsarokan domin kara karfafa su da kuma magance matsalolin da ke tattare da su”
(NAN)













































