Gwamna Matawalle ya nada kakakin majalisar Zamfara a matsayin shugaban Alhazan jihar

Matawalle new
Matawalle new

Gwamnan jihar Zamfara, Bello Matawalle ya amunce da nada kakakin majalisar jihar Alhaji Nasiru Magary,  a matsayin shugaban Alhazan jihar na bana.

Bayanin nadin na dauke cikin wata sanarwa da sakataran gwamnati jihar, Kabiru Balarabe ya sawa hannu a  Gusau yau Litinin.

“Alhaji Farouk Musa Dosara, shugaban majalisar, Abubakar S-Pawa, kwamishina mai kula da harkukin kananan hukumomi, sarkin Talata-Mafara, Alhaji Bello Barmo; da kuma shugaban malaman jihar, Sheikh Ahmad Kanoma.

“Sauran ‘yan tauwagar sun hada da Babangida Abubakar-Anka, Musa Ibrahim-Yau, Hajiya Asiyatu Suleiman, sai kuma babban sakataran ma’ikatar kula da aiki da sifiri Garba wanda shine sakataren tawagar.” .

 

AYI TSOKACI

Please enter your comment!
Please enter your name here