Da Dumi-Dumi: Shugaban Hukumar Kwastam ya rasu

Mataimakin kwanturolan kula da harkokin kudi da fasaha a Hukumar Kwastam ta Najeriya (NCS), Essien Etop Andrew ya rasu.

Ya yi tari tare da yin kasala yayin da yake gabatar da tambayoyi daga mambobin kwamitin majalisar wakilai kan asusun jama’a a ranar Talata.

An garzaya da Andrew asibitin majalisar dokokin kasar inda aka tabbatar da mutuwarsa.

Cikakken labarin na tafe…

AYI TSOKACI

Please enter your comment!
Please enter your name here