Cikin hotuna: gwamnoni 7 a gaban Kotun Koli gabanin yanke hukunci

ABDUL 1
ABDUL 1

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, da takwaransa na jihar Bauchi, Bala Mohammed, da kuma Dauda Lawal na jihar Zamfara suna gaban kotu domin shaida yadda shari’ar za ta gudana a kotun koli.

Haka kuma shugaban jam’iyyar PDP na kasa Umar Damagum da gwamnan jihar Filato, Caleb Mutfwang, suma suna cikin kotun.

Karanta wannan: Gwamnatin tarayya ta sake yin alkawarin kammala titin Abuja zuwa Kaduna a wannan Shekara

Ana sa ran kotun kolin za ta yanke hukunci kan kararrakin da aka yi na gwamnoni bakwai.

Jihohin sune Legas da Kano da Zamfara da Plateau da Ebonyi sai Bauchi da kuma Cross River.

Gwamna Abba, Kotun, Koli
Gwamna Abba Kabir a cikin Kotu
Gwamnan Jihar Plateau, Kotun, Koli, Hukunci
Gwamnan Jihar Plateau
Gwamnonin jihohin Kano, Bauchi, Zamfara, Plateau da sauransu
wamnonin jihohin Kano, Bauchi, Zamfara, Plateau da sauran su

ABDUL 6 ABDUL 7

ABDUL 2, Kotun, Koli, Kano, Bauchi
Gwamnan Bauchi da Na Zamfara

AYI TSOKACI

Please enter your comment!
Please enter your name here