Wasu ’yan bindiga da ake zargin ’yan fashi ne, sun kai hari fadar Sarkin Minna da ke Jihar Neja, Alhaji Umar Farouk Bahago, inda suka kashe Dogarai biyu.
Rahotanni sun ce maharan wadanda yawansu ya kai biyar sun kai farmakin ne ranar Talata, wajen misalin karfe 4:00 na La’asar.
Muna tafe da karin bayani…
Aminiya













































