Shirin Bada Lamuni Ga Daliban Najeriya Zai Fara Aiki A Cikin Watan Janairu 2024 – Gwamnatin Tarayya 

Bola Tinubu new 720x430
Bola Tinubu new 720x430

Shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasa, Mista Femi Gbajabiamila ya ce ana ci gaba da kokarin ganin an fara shirin bada lamuni ga dalibai a watan Janairun 2024 domin baiwa daliban Najeriya damar samun kudaden da zasu taimaka musu wajan samun ilimi.

Gbajabiamila ya bayyana haka ne a Legas ranar Juma’a a lokacin da yake gabatar da wata lacca mai taken “Karfafa Matasan Nijeriya gwaiwa Kan Tattalin Arziki ” taron taro karo na 35.

AYI TSOKACI

Please enter your comment!
Please enter your name here