INEC ta ce ba za a yi zabe a rumfunan zabe 240 ba dake fadin Najeriya 

INEC Yakubu
INEC Yakubu

Kasa da kwanaki 12 kafin zaben Najeriya, Hukumar zabe mai zaman kanta ta INEC, tace ba za a yi zabe a rumfunan zabe 240 ba.

Shugaban Hukumar zaben ta kasa, Farfesa Mahmud Yakubu, ya bayyana hakan ne yayin ganawa da shugabannin jam’iyyun siyasa a ranar Litinin.

Yakubu ya ce babu wanda ya zabi kada kuri’arsa a wadannan rumfunan zaben.

Karin bayani na tafe….

AYI TSOKACI

Please enter your comment!
Please enter your name here