Tag: ISWAP
Boko Haram ta mamaye makaranta, ana fargabar an sace dalibai da...
Ana fargabar an sace dalibai da ba a tantance adadinsu ba na Makarantar Firamare da Sakandaren Mussa da ke Karamar Hukumar Askira-Uba a Jihar...
Majalisar Malamai ta yi watsi da zargin da ake yiwa wasu...
Majalisar Malamai a garin Yelwa da ke karamar hukumar Shendam a jihar Filato, ta yi kakkausar suka ga ikirarin cewa wasu matasa teloli biyu...
Unguwar zoman UNICEF ta tsere daga hannun ISWAP bayan shekaru shida
Wata unguwar zoma da ‘yan ta’addan ISWAP suka sace a shekarar 2018 ta samu ‘yanci bayan shafe shekaru shida a tsare.Jami'ar lafiyan, Alice Loksha,...











































