Gwamnatin Kano Ta Kebe Naira Biliyan 3.5 Don Tallafin Karatun Kasashen Waje

0
Abba Kabir Yusuf

Gwamnatin jihar Kano ta ce tana shirin kashe kimanin Naira biliyan 3.5 wajen bayar da tallafin karatu ga dalibai 550 domin yin karatun digiri na biyu a kasashen waje.

Dakta Yusuf Kofar-Mata, kwamishinan ilimi mai zurfi na jihar ne ya bayyana hakan a ranar Juma’a a Kano, lokacin da yake zantawa da manema labarai bayan taron majalisar zartarwar jihar na mako-mako. Kofar-Mata ya ce daliban za su yi karatu a jami’o’i bakwai a Indiya da Uganda.

Kwamishinan ya ce an zabo mutane 550 daga cikin dalibai 1,250 da suka nemi tallafin

AYI TSOKACI

Please enter your comment!
Please enter your name here