Buhari ya gana da dattawan jihar Katsina
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi wata ganawa ta musamman da wasu daga cikin dattawan jihar Katsinawa a fadar Shugaban kasa dake Villa a...
ASUU ta bukaci a yi amfani da tsarin UTAS wajen biyan...
Kungiyar malaman jami'a ta kasa ASUU ta bukaci gwamnatin tarayya da tayi amfani da tsarin UTAS wajen biyan su bashin da suke bin gwamnati...
Yadda jami’ar Ibadan ta zama jami’a ta farko a 2021 -NUC
Tsohon shugaban Hukumar kula da jami'o'i ta kasa NUC ya bayyana cewa jami'ar Ibadan ta cancanci lashe kyautar jami'a ta farko a shekarar 2021...
Gwamnatin tarayya tana so mu shiga yajin aiki-ASUU
Kungiyar malaman jami’o’I ta kasa ASUU ta jadadda cewa har yanzu bata ji wani bayani daga gwamnatin tarayya ba dangane da bukatun da suke...
Kaduna: Ana sake gudanar da jarabawar Kwarewa ga malamai
Gwamnatin jihar Kaduna ta fara gudanar da jarabawar kwarewa ga malaman firamare domin tabbatar da an samar da tsarin koyo da koyarwa mai inganci...
YANZU-YANZU: Za a kori Malamai 233 a Jihar Kaduna
Gwamnatin jihar Kaduna tace za ta kori malaman makaranta 233 da aka samu da yin amfani da takardun bogi.Shugaban hukumar ilimin bai ɗaya ta...
Dalibai 46 za su tafi Turkiyya don shirin baje kolin al’adu
Dalibai arba'in da shida na Makarantar Sakandaren Gwamnati (GSS), dake Wuse Zone 3, a birnin tarayya Abuja za su yi balaguro zuwa Turkiyya domin...
“Buri Na Shine In Kwashe Yara Marasa Galihu Miliyan Ɗaya Daga...
Tsohon gwamnan jihar Imo, Sanata Rochas Okorochas, ya ce yana fatan a rayuwarsa ya fitar da yara miliyan daya daga kan titi kuma ya...
Yadda Karatun Dubban Daliban Firamare a Jihar Kano Ya Tsaya Cak,...
Dubban daliban da suka kammala karatun firamare a Kano ne suka gaza samun damar shiga makarantar sakandare ba tare da wani laifi na su.Karatun...
Ganduje Ya Nada Babban Mataimaki Na Musamman A Fannin Sanya Ido...
Gwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje ya amince da nadin Hon. Farouq Sule Garo a matsayin Babban Mataimaki na Musamman kan Sanya Ido...
BUK Ta Karawa Malamai 27 Girma Zuwa Matsayin Farfesa, Wasu 40...
Jami’ar Bayero ta Kano ta amince da nadin manyan malaman jami’a guda ashirin da bakwai zuwa matsayin Farfesa sannan wasu arba’in zuwa Mataimakan Farfesoshi.An...
Ku Cika Mana Alkawuran Da Kuka Dauka- ASUU Ga Gwamnatin Tarayya
Kungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU) ta nemi gwamnatin tarayya da ta wallafa tareda aiwatar da rahotannin ziyarar ayarin shugaban kasa zuwa jami’o’in tarayya domin magance...
Kere-Keren Kayan Aikin Gona Ne Mafita Ga Bunkasar Tattalin Arzikin Kasar...
Masana na bayyana ra'ayin cewa Kere-Keren kayan aikin Gona ita ce Mafita ga bunkasar tattalin arzikin kasar nan.Farfesa Zilkifili Abdu, Shugaban kwalejin kimiyya da...
YANZU-YANZU:Gwamnatin Jihar Kaduna Ta Sanar Da Ranar Sake Buɗe Makarantu
Gwamnatin jihar Kaduna ta fitar da wani sabon jadawalin sake komawa makarantun ta bayan kwashe watanni da rikicewar kalandar makarantu saboda munanan hare -haren...
Ku Bada Gudunmuwa Wajen Tabbatar Da Hadin Kan Najeriya- NYSC Ga...
Darakta Janar na Hukumar Kula Da Masu Bautar Kasa, NYSC, Brig-Gen Shuaibu Ibrahim, ya yi kira ga matasa masu hidimar kasa, da su yi...
An Kori Malamin Jami’a Saboda Lalata Da Wata Daliba
Hukumar gudanarwar Jami'ar Obafemi Awolowo (OAU), dake Ile-Ife, ta kori wani Malami, wanda aka samu da laifin lalata da wata daliba.Jami’in hulda da jama’a...






























































