Zanga-zangar yunwa: Babu Wata Doka da Ta Haramta Hukunta Kanan yara – Ministan shara’a

fagbemi lateef

Ministan shari’a kuma babban lauyan gwamnatin tarayya (AGF), Lateef Fagbemi, ya ce babu wata doka a Najeriya da ta haramta gurfanar da yara kanana.

Fagbemi ya bayyana haka ne a Abuja ranar Juma’a yayin da yake zantawa da ‘yan jarida dangane da umurnin da kotu ta bayar na sakin kanan yaran da sukai zanga-zanga, guda 114 wadanda rundunar ‘yan sandan Najeriya ta gurfanar da su a baya.

AYI TSOKACI

Please enter your comment!
Please enter your name here