Tag: Najeriya
Hukumar Alhazai zata fara jigilar alhazan Najeriya daga Saudiyya
Hukumar Alhazai ta Kasa (NAHCON) ta ce jigilar alhazan Najeriya daga Saudiyya za ta fara daga ranar Laraba.Hukumar ta bukaci alhazan da za su...
Super Eagles sun bude sansani don wasannin sada zumunci da Poland...
Super Eagles sun bude sansani a Warsaw, Poland, a shirye-shiryen da suke na wasannin sada zumunci na kasa da kasa da Poland da Portugal.Bayan...
Yanzu-Yanzu Babachir Lawal ya fice daga ADC, ya zargi an yi...
Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir Lawal, ya fice daga jam’iyyar ADC.A cikin wata sanarwa da ya fitar a ranar Litinin, Lawal ya zargi cewa...
Garkuwa: Tinubu ya amince da daukar mutum 1,000 masu tsaron daji...
Shugaba Bola Tinubu ya amince da daukar mutum 1,000 na masu tsaron daji a Jihar Oyo a matsayin wani bangare na matakan karfafa tsaro...
Garkuwa: NUT ta umurci malamai a Oyo su fara yajin aikin...
Kungiyar Malaman Kasa (NUT) ta umurci dukkan malamai a makarantun firamare da sakandare na gwamnati a Jihar Oyo su fara yajin aikin sai baba...
An fara Aikin Hajjin 2026 a Saudiyya yayin da miliyoyin mahajjata...
Aikin Hajji, wanda ake gudanarwa shekara-shekara, kuma daya daga cikin ginshikan Musulunci guda biyar, ya fara bisa ka’ida a ranar Litinin, tare da mahajjata...
Yadda aka zarge ni da shirin kashe Tinubu – Shettima
Mataimakin Shugaban Kasa, Kashim Shettima, bayyana a jiya cewa wasu mutane sun yi kokarin haddasa sabani tsakaninsa da Shugaba Bola Tinubu watanni uku bayan...
ADC ta tantance sama da ‘yan takarar Gwamna 70 gabanin zaben...
Jam'iyyar ADC ta ce ta tantance sama da ‘yan takarar Gwamna 70 a ranar farko ta aikin tantancewa gabanin zaben fidda gwanin jam’iyyar.Mataimakiyar Sakataren...
Tinubu ya tabbatar da kashe babban kwamandan ISIS a tafkin Chadi
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya tabbatar da kashe wani babban kwamandan kungiyar Islamic State, Abu-Bilal Al-Manuki, wanda aka fi sani da Abu-Mainok, a wani...
2027: Jonathan ya kalubalanci karar da ke neman hana shi tsayawa...
Tsohon Shugaban Kasa Goodluck Jonathan ya kalubalanci karars da wani lauya, Johnmary Jideobi, ya shigar domin hana shi tsayawa takarar shugaban kasa a zaben...
Aikin Hajji: Sama da maniyyatan Najeriya dubu 9 aka kai Madina...
Hukumar Alhazan Najeriya (NAHCON) ta ce akalla mutane 9,000 yan Najeriya sun isa birnin Madina domin gudanar da ibadar aikin Hajji na shekarar 2026.Bisa...
Annobar Cutar Sankarau Ta Kashe Yara 33, 254 Sun Harbu da...
Gwamnatin Jihar Sokoto ta tabbatar da mutuwar yara 33 sakamakon barkewar cutar sankarau a kananan hukumomi tara na jihar, ta kuma tabbatar da cewa...
ADC ta rage kudin fom din takara, ta fitar da sabon...
Jam’iyyar ADC ta rage kudin fom din takar Shugaban Kasa zuwa Naira miliyan 90 tare da fitar da sabon jadawalin zaben fidda gwani na...
Majalisar Dattawa ta sauya doka, ta takaita dama ga sabbin Sanatoci...
Majalisar Dattawa ta sake sauya dokokinta na tsarin gudanarwa, wani mataki na hana sabbin sanatocin da za su shigo Majalisa ta 11 damar tsayawa...
‘Yan Majalisa 17 sun fice daga ADC zuwa NDC, daya ya...
Majalissar Wakilai a ranar Talata ta shaida ficewar ‘yan majalisa da dama yayin da akalla ‘yan majalisa 17 suka sanar da ficewarsu daga ADC...
Kwankwaso da Obi sun koma NDC yayin da rikici ke addabar...
Dan takarar shugaban kasa na Jam’iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) a 2023, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, tare da takwaransa na Jam’iyyar Labour (LP),...
Gwamnatin tarayya ta ayyana Juma’a a matsayin ranar hutu
Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranar Juma’a a matsayin ranar hutu don bai wa ma’aikata damar yin bikin Ranar Ma’aikata ta Duniya.Ministan Cikin Gida, Dakta...
Tinubu ya nada Odumegwu-Ojukwu ministar harkokin waje
Shugaba Bola Tinubu ya nada Misis Bianca Odumegwu-Ojukwu a matsayin ministar harkokin waje, bayan murabus din Amb. Yusuf Tuggar.Bayanin hakan na kunshe ne a...
Tinubu ya sauke shugaban NMDPRA bayan wata hudu da nadinsa, ya...
Shugaba kasa Bola Tinubu ya amince da sauke Saidu Mohammed daga mukamin babban jami’in zartarwa na hukumar kula da harkokin man fetur na tsakiya...
Kotu ta hana INEC amincewa da tarukan ADC da shugabancin David...
Wata Babbar Kotun Tarayya a Abuja ta hana Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) amincewa ko shiga kowane taro a jihohi da...



























































