Home Tags Najeriya

Tag: Najeriya

Aikin Hajji: Sama da maniyyatan Najeriya dubu 9 aka kai Madina...

0
Hukumar Alhazan Najeriya (NAHCON) ta ce akalla mutane 9,000 yan Najeriya sun isa birnin Madina domin gudanar da ibadar aikin Hajji na shekarar 2026.Bisa...

Annobar Cutar Sankarau Ta Kashe Yara 33, 254 Sun Harbu da...

0
Gwamnatin Jihar Sokoto ta tabbatar da mutuwar yara 33 sakamakon barkewar cutar sankarau a kananan hukumomi tara na jihar, ta kuma tabbatar da cewa...

ADC ta rage kudin fom din takara, ta fitar da sabon...

0
Jam’iyyar ADC ta rage kudin fom din takar Shugaban Kasa zuwa Naira miliyan 90 tare da fitar da sabon jadawalin zaben fidda gwani na...

Majalisar Dattawa ta sauya doka, ta takaita dama ga sabbin Sanatoci...

0
Majalisar Dattawa ta sake sauya dokokinta na tsarin gudanarwa, wani mataki na hana sabbin sanatocin da za su shigo Majalisa ta 11 damar tsayawa...

‘Yan Majalisa 17 sun fice daga ADC zuwa NDC, daya ya...

0
Majalissar Wakilai a ranar Talata ta shaida ficewar ‘yan majalisa da dama yayin da akalla ‘yan majalisa 17 suka sanar da ficewarsu daga ADC...

Kwankwaso da Obi sun koma NDC yayin da rikici ke addabar...

0
Dan takarar shugaban kasa na Jam’iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) a 2023, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, tare da takwaransa na Jam’iyyar Labour (LP),...

Gwamnatin tarayya ta ayyana Juma’a a matsayin ranar hutu

0
Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranar Juma’a a matsayin ranar hutu don bai wa ma’aikata damar yin bikin Ranar Ma’aikata ta Duniya.Ministan Cikin Gida, Dakta...

Tinubu ya nada Odumegwu-Ojukwu ministar harkokin waje

0
Shugaba Bola Tinubu ya nada Misis Bianca Odumegwu-Ojukwu a matsayin ministar harkokin waje, bayan murabus din Amb. Yusuf Tuggar.Bayanin hakan na kunshe ne a...

Tinubu ya sauke shugaban NMDPRA bayan wata hudu da nadinsa, ya...

0
Shugaba kasa Bola Tinubu ya amince da sauke Saidu Mohammed daga mukamin babban jami’in zartarwa na hukumar kula da harkokin man fetur na tsakiya...

Kotu ta hana INEC amincewa da tarukan ADC da shugabancin David...

0
Wata Babbar Kotun Tarayya a Abuja ta hana Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) amincewa ko shiga kowane taro a jihohi da...

Datti Baba-Ahmed ya fice daga Labour Party ya koma PRP

0
Tsohon dan takarar mataimakin shugaban kasa a jam’iyyar Labour Party a Najeriya, Yusuf Datti Baba-Ahmed, ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar, yana mai bayyana...

PRP ta musanta ikirarin bangaranci a jam’iyyar

0
Jam’iyyar PRP ta yi watsi da ikirarin rabuwar kai a tsakanin ‘yan jam’iyyar, tana mai gargadi kan abin da ta bayyana a matsayin kokarin...

Jam’iyyaar APC ta sauya jadawalin zaben 2027, ta fitar da asusun...

0
Jam’iyyar APC ta fitar da sabon jadawalin ayyuka da aka gyara na zaben shekarar 2027, ta sauya lokutan tantancewa, zabukan fidda gwani, korafe-korafe, da...

Jam’iyyar PRP ta yi watsi da taron da aka yi a...

0
Wani bangare na jam’iyyar PRP ya yi watsi da sakamakon taron kasa da aka ruwaito an gudanar kwanan nan a Abuja, inda suka bayyana...

Jam’iyyar APC ta caccaki Gwamna Makinde kan kalaman da yayi na...

0
Jam’iyyar APC ta yi gargadi ga Gwamna Seyi Makinde na Jihar Oyo kan ambatar tarihin “Operation Wetie” a lokacin taron kolin jam’iyyun adawa da...

Duk da ana tuhumarsa a kotu da zargin cin hanci, tsohon...

0
Tsohon ministan sifirin jiragen sama, Hadi Sirika ya bi sahun sauran ‘yan takarar neman kujerar sanatan Katsina da Arewa a Majalisar Dattawa.Sirika ya bayyana...

Gwamnatin Najeriya za ta ɗauki ma’aikatan lafiya 28,000 aiki saboda janye...

0
Ministan Lafiya na kasa Ali Pate ya ce gwamnatin tarayya na duba yiwuwar fara aiki da mutane dubu 28,000, waɗanda a baya ke aiki...

Zargin Tada Tarzoma a Nijar: Bidiyon sojojin Najeriya da Faransa tsoho...

0
 Wani bidiyo da ke nuna sojojin Najeriya da Faransa suna sauke kayan agaji ya karade kafafen sada zumunta, tare da haifar da cece-kuce kan...

Gwamnatin Najeriya ta musanta zargin kawo hargitsi a kasar Nijar

0
 Gwamnatin Nijeriya ta yi watsi da zargin da gwamnatin sojin Jamhuriyar Nijar ta yi kan cewa Nijeriyar ta zama wani sansani na musamman domin...

CISLAC ta danganta matsalar yunwa, mutuwar al’umma da rashin kyakkyawan mulki...

0
 Cibiyar CISLAC ta nuna damuwa kan matsalar yunwa da ke kara ta’azzara a Najeriya, wacce ke haifar da turmutsutsu a wuraren rabon kayan agaji...
- Advertisement -