Tag: Najeriya
Rahoto na Musamman: Nihal da matsalolin dukan yara a makarantu
Mutuwar wata dalibar karamar sakandare, Maimuna Sani Salisu mai shekaru 13, wadda aka fi sani da Nihal, ta girgiza jama’a a jihar Kano da...
Gwamnatin Kano ta himmatu wajen tabbatar da nasarar APC a duka...
Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya bayyana cewa Jihar Kano ta himmatu sosai wajen tabbatar da nasarar Jam’iyyar APC a duka matakai...
Ku fara sayar da kosai, masara gasashshiya da kuli-kuli – Remi...
Matar Shugaban Kasa, Sanata Remi Tinubu, ta bukaci ‘yan Najeriya da ke cikin kuncin tattalin arziki da su fara kananan kasuwanci irin su sayar...
2026: Hukumar kiyaye hadura ta kasa ta fara shirin aikin daukar...
Hukumar kiyaye hadura ta kasa (FRSC) ta sanar da shirinta na fara daukar ma’aikata aiki na 2026, inda take gayyatar ‘yan Najeriya da suka...
Sojoji sun kama mai samar da kayan tallafi ga ‘yan ta’adda,...
Rundunar sojin Najeriya Sashe na II na Operation FANSAN YAMMA sun kama wanda ake zargi da samar da kayan tallafi ga kungiyoyin ’yan ta’adda,...
Alkalan Kwara sun tsunduma yajin aikin sai baba ta gani kan...
Kungiyar Alkalai ta Kasa (MAN) reshen Jihar Kwara, ta sanar da shirinta na shiga yajin aikin sai baba ta gani daga ranar Alhamis 2...
‘Ni ba na ganin yunwar da ’yan Najeriya ke gunaguni a...
Bayo Onanuga, Mataimaki na Musamman ga Shugaba Bola Tinubu a Bangaren Yada Labarai da Dabarun Sadarwa, ya ce da yawa daga cikin ’yan Najeriya...
LPPC ta zabi Gezawa, Alabelewe, Abikan, Ahmed Rabiu, da sauran lauyoyi...
Kwamitin Ba da Gata ga Masu Aikin Lauya LPPC ya zabi Sagir Gezawa Suleiman, Mas’ud Mobolaji Alabelewe da sauran lauyoyi 75 tare da Farfesa...
HOTUNA: An samu fitowar masu jefa kuri’a da fara tantancewa da...
An samu fitowar masu jefa kuri’a a rumfunan zabe daban-daban a Jihar Ekiti a ranar Asabar yayin da zaben gwamna na musamman ya fara...
“Ka kunyatar da Najeriya”, Rarara da Davido sun yi musayar kalamai
Shahararren mawakin Hausa Dauda Adamu Kahutu wanda aka fi sani da Rarara, ya soki tauraruwar Afrobeats, Davido kan yadda ya daga batun daliban da...
Rahoto Na Musamman: Mutuwar Abubakar Rabe da matsalar tsaro da ta...
Mutuwar Manjo Janar Abubakar Rabe (mai ritaya) a hannun masu garkuwa ya kamata ya damu kowane dan Najeriya. Sama da asarar babban jami’in soja...
Tsohon CSO Aliyu ya bayyana yadda Abdulsalami ya yi watsi da...
Abdul Aliyu, Manjo Janar mai ritaya kuma Tsohon Shugaban Tsaro na Musamman na Janar Abdulsalami Abubakar, ya ce tsohon Shugaban Kasa ya yi watsi...
Sarkin Musulmi ya umarci Musulmi su fara duban jinjirin watan Muharram
Mai Alfarma Sarkin Musulmi kuma shugaban Majalisar Koli ta Addinin Musulunci a Najeriya (NSCIA), Muhammad Sa’ad Abubakar III, ya umarci Musulmin Najeriya da su...
Gwamnatin Tarayya ta ayyana Juma’a 12 ga Yuni a matsayin ranar...
Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranar Juma’a, 12 ga Yunin 2026, a matsayin ranar hutu domin murnar bikin Ranar Dimokuradiyya ta wannan shekara.Ministan Harkokin Cikin...
Gwamnatin Tarayya ta karbi ‘yan Najeriya 270 da suka dawo daga...
Gwamnatin Tarayya, ta hannun Hukumar Bada Agajin Gaggawa ta Kasa (NEMA), ta karbi ‘yan Najeriya 270 da suka dawo daga kasar Afirka ta Kudu...
Hukumar Alhazai zata fara jigilar alhazan Najeriya daga Saudiyya
Hukumar Alhazai ta Kasa (NAHCON) ta ce jigilar alhazan Najeriya daga Saudiyya za ta fara daga ranar Laraba.Hukumar ta bukaci alhazan da za su...
Super Eagles sun bude sansani don wasannin sada zumunci da Poland...
Super Eagles sun bude sansani a Warsaw, Poland, a shirye-shiryen da suke na wasannin sada zumunci na kasa da kasa da Poland da Portugal.Bayan...
Yanzu-Yanzu Babachir Lawal ya fice daga ADC, ya zargi an yi...
Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir Lawal, ya fice daga jam’iyyar ADC.A cikin wata sanarwa da ya fitar a ranar Litinin, Lawal ya zargi cewa...
Garkuwa: Tinubu ya amince da daukar mutum 1,000 masu tsaron daji...
Shugaba Bola Tinubu ya amince da daukar mutum 1,000 na masu tsaron daji a Jihar Oyo a matsayin wani bangare na matakan karfafa tsaro...
Garkuwa: NUT ta umurci malamai a Oyo su fara yajin aikin...
Kungiyar Malaman Kasa (NUT) ta umurci dukkan malamai a makarantun firamare da sakandare na gwamnati a Jihar Oyo su fara yajin aikin sai baba...






























































