Tag: Najeriya
Rundunar Sojin Kasa ta Najeriya ta bude aikin fara daukar ma’aikatan Short...
Rundunar Sojin Ƙasa ta Najeriya ta bude dandali don neman aikin soja na musamman wato Short Service Combatant Commission Course 50/2027 ga 'yan Najeriya...
A kafa Tinubu yake tafiya zuwa ofis, sau daya kacal kuma...
Shugaban Hukumar Kudaden Shiga ta Kasa (NRS), Zacch Adedeji, ya bayyana cewa Shugaba Bola Ahmed Tinubu yana takawa da kafa zuwa ofishinsa kuma sau...
Majalisar Koli ta Tijjaniyya ta yi addu’ar zaman lafiya da kwanciyar...
Majalisar Koli ta Darikar Tijjaniyya ta Duniya ta yi addu'ar samun zaman lafiya, hadin kai da ci gaba a Nijeriya, gami da samun lafiyar...
Tinubu ya amince da karin albashin jami’an Sojin Najeriya
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya amince da karin albashi daga kashi 30 zuwa 80 cikin dari ga jami'an Sojin Najeriya, inda kimanin jami'ai 250,000...
Rahoto na Musamman: Me ya sa wakokin siyasa ya kamata su...
Wakokin siyasa sun kasance wani bangare na dimokuradiyyar Najeriya tun bayan samuwar siyasar jam'iyyu. Sun taimaka wajen wayar da kan masu kada kuri'a, bayyana...
Gwamnatin Tarayya za ta karrama Abubakar Alhaji ta hanyar adana sunansa
Mataimakin Shugaban Kasa Kashim Shettima ya sanar da cewa Gwamnatin Tarayya za ta karrama tsohon Ministan Kudi kuma Sardaunan Sokoto, Alhaji Abubakar Alhaji ta...
Ringim ya bukaci Najeriya ta yi amfani da makamashin hasken rana...
Wani masani a fannin fasahar sadarwa (ICT) kuma Babban Daraktan cibiyar fasaha ta ENGAUSA Global Tech Hub, Injiniya Mustapha Habu Ringim, ya yi kira...
Gwamna Yusuf ya ziyarci Shettima don taya shi murna kan zaben...
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya kai ziyarar girmamawa ga mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima, bayan zabensa a matsayin abokin takarar Shugaba...
CBN ya yi gargadi kan kin karbar takardar Naira 100, ta...
Babban Bankin Kasa na (CBN) ya bayyana cewa tsohuwar takardar naira 100 tana nan matsayin halaccen kudi, tare da yin gargadin cewa duk wanda...
An kama mutane 8 da suka yi garkuwa da daliban Oyo...
Shugaba Bola Tinubu ya yaba da nasarar da aka samu na ceto daliban makaranta da malamai da aka yi garkuwa da su a garin...
Yanzu sojojin Najeriya na samun Naira 100,000 a wata – Minista
Ministan Tsaron Najeriya, Christopher Musa, ya ce yanzu sojojin Najeriya na samun albashi akalla Naira 100,000 a wata bayan da Gwamnatin Tarayya ta yi...
‘Yan Najeriya dake samun 60,000 sun fi wasu da suka yi...
Babban Mataimaki na Musamman ga Shugaban Kasa kan Harkokin Yada Labarai da Manufofi, Daniel Bwala, ya ce dan Najeriya da ke samun Naira 60,000...
Kungiyoyin ma’aikatan jiragen sama ta yi barazanar shiga yajin aiki
Harkokin sufurin jiragen sama a Najeriya na iya fuskantar sabon yajin aikin yayin da manyan kungiyoyi biyu na bangaren jiragen sama suka ba da...
Yanzu-Yanzu: Rikici ya barke a Majalisar Wakilai kan kudurin neman gayyatar...
Majalisar Wakilai ta shiga rudani a zamanta na ranar Laraba, bayan da ’yan majalisar suka samu sabani kan wani kuduri na neman gayyatar Shugaba...
Rahoto na musamman: Gyara NYSC ya wuce iya inifam — Me...
Matakin Gwamnatin Tarayya na yin garambawul ga hukumar dake kula da masu yi wa kasa hidima ta NYSC na daga cikin manyan sauye-sauye da...
Rahoto na Musamman: Nihal da matsalolin dukan yara a makarantu
Mutuwar wata dalibar karamar sakandare, Maimuna Sani Salisu mai shekaru 13, wadda aka fi sani da Nihal, ta girgiza jama’a a jihar Kano da...
Gwamnatin Kano ta himmatu wajen tabbatar da nasarar APC a duka...
Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya bayyana cewa Jihar Kano ta himmatu sosai wajen tabbatar da nasarar Jam’iyyar APC a duka matakai...
Ku fara sayar da kosai, masara gasashshiya da kuli-kuli – Remi...
Matar Shugaban Kasa, Sanata Remi Tinubu, ta bukaci ‘yan Najeriya da ke cikin kuncin tattalin arziki da su fara kananan kasuwanci irin su sayar...
2026: Hukumar kiyaye hadura ta kasa ta fara shirin aikin daukar...
Hukumar kiyaye hadura ta kasa (FRSC) ta sanar da shirinta na fara daukar ma’aikata aiki na 2026, inda take gayyatar ‘yan Najeriya da suka...
Sojoji sun kama mai samar da kayan tallafi ga ‘yan ta’adda,...
Rundunar sojin Najeriya Sashe na II na Operation FANSAN YAMMA sun kama wanda ake zargi da samar da kayan tallafi ga kungiyoyin ’yan ta’adda,...






























































