Home Tags Najeriya

Tag: Najeriya

Gwamna Yusuf ya ziyarci Shettima don taya shi murna kan zaben...

0
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya kai ziyarar girmamawa ga mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima, bayan zabensa a matsayin abokin takarar Shugaba...

CBN ya yi gargadi kan kin karbar takardar Naira 100, ta...

0
Babban Bankin Kasa na (CBN) ya bayyana cewa tsohuwar takardar naira 100 tana nan matsayin halaccen kudi, tare da yin gargadin cewa duk wanda...

An kama mutane 8 da suka yi garkuwa da daliban Oyo...

0
Shugaba Bola Tinubu ya yaba da nasarar da aka samu na ceto daliban makaranta da malamai da aka yi garkuwa da su a garin...

Yanzu sojojin Najeriya na samun Naira 100,000 a wata – Minista

0
Ministan Tsaron Najeriya, Christopher Musa, ya ce yanzu sojojin Najeriya na samun albashi akalla Naira 100,000 a wata bayan da Gwamnatin Tarayya ta yi...

‘Yan Najeriya dake samun 60,000 sun fi wasu da suka yi...

0
Babban Mataimaki na Musamman ga Shugaban Kasa kan Harkokin Yada Labarai da Manufofi, Daniel Bwala, ya ce dan Najeriya da ke samun Naira 60,000...

Kungiyoyin ma’aikatan jiragen sama ta yi barazanar shiga yajin aiki

0
Harkokin sufurin jiragen sama a Najeriya na iya fuskantar sabon yajin aikin yayin da manyan kungiyoyi biyu na bangaren jiragen sama suka ba da...

Yanzu-Yanzu: Rikici ya barke a Majalisar Wakilai kan kudurin neman gayyatar...

0
Majalisar Wakilai ta shiga rudani a zamanta na ranar Laraba, bayan da ’yan majalisar suka samu sabani kan wani kuduri na neman gayyatar Shugaba...

Rahoto na musamman: Gyara NYSC ya wuce iya inifam — Me...

0
Matakin Gwamnatin Tarayya na yin garambawul ga hukumar dake kula da masu yi wa kasa hidima ta NYSC na daga cikin manyan sauye-sauye da...

Rahoto na Musamman: Nihal da matsalolin dukan yara a makarantu

0
Mutuwar wata dalibar karamar sakandare, Maimuna Sani Salisu mai shekaru 13, wadda aka fi sani da Nihal, ta girgiza jama’a a jihar Kano da...

Gwamnatin Kano ta himmatu wajen tabbatar da nasarar APC a duka...

0
Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya bayyana cewa Jihar Kano ta himmatu sosai wajen tabbatar da nasarar Jam’iyyar APC a duka matakai...

Ku fara sayar da kosai, masara gasashshiya da kuli-kuli – Remi...

0
Matar Shugaban Kasa, Sanata Remi Tinubu, ta bukaci ‘yan Najeriya da ke cikin kuncin tattalin arziki da su fara kananan kasuwanci irin su sayar...

2026: Hukumar kiyaye hadura ta kasa ta fara shirin aikin daukar...

0
Hukumar kiyaye hadura ta kasa (FRSC) ta sanar da shirinta na fara daukar ma’aikata aiki na 2026, inda take gayyatar ‘yan Najeriya da suka...

Sojoji sun kama mai samar da kayan tallafi ga ‘yan ta’adda,...

0
Rundunar sojin Najeriya Sashe na II na Operation FANSAN YAMMA sun kama wanda ake zargi da samar da kayan tallafi ga kungiyoyin ’yan ta’adda,...

Alkalan Kwara sun tsunduma yajin aikin sai baba ta gani kan...

0
Kungiyar Alkalai ta Kasa (MAN) reshen Jihar Kwara, ta sanar da shirinta na shiga yajin aikin sai baba ta gani daga ranar Alhamis 2...

‘Ni ba na ganin yunwar da ’yan Najeriya ke gunaguni a...

0
Bayo Onanuga, Mataimaki na Musamman ga Shugaba Bola Tinubu a Bangaren Yada Labarai da Dabarun Sadarwa, ya ce da yawa daga cikin ’yan Najeriya...

LPPC ta zabi Gezawa, Alabelewe, Abikan, Ahmed Rabiu, da sauran lauyoyi...

0
Kwamitin Ba da Gata ga Masu Aikin Lauya LPPC ya zabi Sagir Gezawa Suleiman, Mas’ud Mobolaji Alabelewe da sauran lauyoyi 75 tare da Farfesa...

HOTUNA: An samu fitowar masu jefa kuri’a da fara tantancewa da...

0
An samu fitowar masu jefa kuri’a a rumfunan zabe daban-daban a Jihar Ekiti a ranar Asabar yayin da zaben gwamna na musamman ya fara...

“Ka kunyatar da Najeriya”, Rarara da Davido sun yi musayar kalamai

0
Shahararren mawakin Hausa Dauda Adamu Kahutu wanda aka fi sani da Rarara, ya soki tauraruwar Afrobeats, Davido kan yadda ya daga batun daliban da...

Rahoto Na Musamman: Mutuwar Abubakar Rabe da matsalar tsaro da ta...

0
Mutuwar Manjo Janar Abubakar Rabe (mai ritaya) a hannun masu garkuwa ya kamata ya damu kowane dan Najeriya. Sama da asarar babban jami’in soja...

Tsohon CSO Aliyu ya bayyana yadda Abdulsalami ya yi watsi da...

0
Abdul Aliyu, Manjo Janar mai ritaya kuma Tsohon Shugaban Tsaro na Musamman na Janar Abdulsalami Abubakar, ya ce tsohon Shugaban Kasa ya yi watsi...
- Advertisement -