Home Tags Najeriya

Tag: Najeriya

Najeriya ta musanta zargin tallafawa juyin mulkin soja a Jamhuriyar Nijar

0
Gwamnatin Tarayya ta musanta zargin cewa ta goyi bayan yunkurin juyin mulkin soja da bai yi nasara ba a Jamhuriyar Nijar.Karamin Ministan Harkokin Wajen...

Shettima ya dawo Najeriya bayan taron Kungiyar Tarayyar Afirka

0
Mataimakin Shugaban Kasa, Kashim Shettima, ya dawo Najeriya bayan halartar Babban Taron Shugabannin Kasashe da Gwamnatocin Kungiyar Tarayyar Afirka (AU) na 21 da aka...

Shettima ya bar Abuja zuwa Angola

0
Mataimakin Shugaban Kasa, Kashim Shettima, a ranar Asabar ya bar Abuja zuwa Luanda, babban birnin Angola, domin halartar Taron Musamman na Majalisar Shugabannin Kasashe...

Shugaban NFF, Gusau ya yi murabus

0
Shugaban Hukumar Kwallon Kafa ta Kasa (NFF), Ibrahim Gusau, ya yi murabus daga mukaminsa.Gusau ya sanar da murabusin sa a ranar Alhamis a wata...

Sakataren NLC Emmanuel Ugboaja ya rasu

0
Emmanuel Ugboaja, Sakataren Janar na Kungiyar Kwadago ta Kasa (NLC), ya rasu yana da shekara 60 bayan ya yi fama da dogowar jinya.Har zuwa...

Kasar Saudiyya ta kashe dan Najeriya saboda laifin safarar Hodar Iblis

0
An kashe wani dan Najeriya, Idris Ibrahim, a kasar Saudiyya bayan an same shi da laifin safarar hodar iblis cikin kasar.Ma'aikatar Harkokin Cikin Gida...

Atiku ya nisanta kansa da kalaman Mai Taimaka masa kan batun...

0
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya jaddada cewa matsayarsa kan batun tallafin man fetur bai canza ba, yana mai cewa...

Eid-el-Maulud: Shettima ya bukaci ‘Yan Najeriya da su karfafa dankon hadin...

0
Mataimakin Shugaban Kasa, Kashim Shettima, ya yi kira ga 'yan Najeriya da su karfafa dankon zumuncin da ke hada kansu, su yi watsi da...

Kwankwaso ya bukaci Yari ya yi watsi da nadin da aka...

0
Dan takarar Mataimakin Shugaban Kasa na Jam’iyyar NDC, Rabiu Kwankwaso, ya bukaci Sanata Abdul’aziz Yari da ya sake tunani kan shawararsa na rike mukamin...

Gwamnatin Tarayya ta ayyana Talata a matsayin ranar hutu

0
Gwamnatin Tarayya ta ayyana Talata, 25 ga Agusta 2026, a matsayin ranar hutu na kasa don yin bikin Maulidi na bana, wato tunawa da...

Shekara 85: Babu shugaban da ya yi tasiri a Najeriya kamar...

0
Shugaba Bola Tinubu ya taya tsohon Shugaban Kasar Soja, Janar Ibrahim Babangida Mai Ritaya, murnar cika shekaru 85, inda ya bayyana shi a matsayin...

Rundunar Sojin Kasa ta Najeriya ta bude aikin fara daukar ma’aikatan Short...

0
Rundunar Sojin Ƙasa ta Najeriya ta bude dandali don neman aikin soja na musamman wato Short Service Combatant Commission Course 50/2027 ga 'yan Najeriya...

A kafa Tinubu yake tafiya zuwa ofis, sau daya kacal kuma...

0
Shugaban Hukumar Kudaden Shiga ta Kasa (NRS), Zacch Adedeji, ya bayyana cewa Shugaba Bola Ahmed Tinubu yana takawa da kafa zuwa ofishinsa kuma sau...

Majalisar Koli ta Tijjaniyya ta yi addu’ar zaman lafiya da kwanciyar...

0
Majalisar Koli ta Darikar Tijjaniyya ta Duniya ta yi addu'ar samun zaman lafiya, hadin kai da ci gaba a Nijeriya, gami da samun lafiyar...

Tinubu ya amince da karin albashin jami’an Sojin Najeriya

0
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya amince da karin albashi daga kashi 30 zuwa 80 cikin dari ga jami'an Sojin Najeriya, inda kimanin jami'ai 250,000...

Rahoto na Musamman: Me ya sa wakokin siyasa ya kamata su...

0
Wakokin siyasa sun kasance wani bangare na dimokuradiyyar Najeriya tun bayan samuwar siyasar jam'iyyu. Sun taimaka wajen wayar da kan masu kada kuri'a, bayyana...

Gwamnatin Tarayya za ta karrama Abubakar Alhaji ta hanyar adana sunansa

0
Mataimakin Shugaban Kasa Kashim Shettima ya sanar da cewa Gwamnatin Tarayya za ta karrama tsohon Ministan Kudi kuma Sardaunan Sokoto, Alhaji Abubakar Alhaji ta...

Ringim ya bukaci Najeriya ta yi amfani da makamashin hasken rana...

0
Wani masani a fannin fasahar sadarwa (ICT) kuma Babban Daraktan cibiyar fasaha ta ENGAUSA Global Tech Hub, Injiniya Mustapha Habu Ringim, ya yi kira...

Gwamna Yusuf ya ziyarci Shettima don taya shi murna kan zaben...

0
Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya kai ziyarar girmamawa ga mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima, bayan zabensa a matsayin abokin takarar Shugaba...

CBN ya yi gargadi kan kin karbar takardar Naira 100, ta...

0
Babban Bankin Kasa na (CBN) ya bayyana cewa tsohuwar takardar naira 100 tana nan matsayin halaccen kudi, tare da yin gargadin cewa duk wanda...
- Advertisement -