Za’a sake tattaunawar neman tsagaita wuta a Gaza

Rafah, gaza, sake, tsagaita, wuta
Masu shiga tsakani na Isra'ila za su fara tattaunawa a Qatar, da ake fatan cimma yarjejeniyar tsagaita wuta da Hamas a Gaza. Ɓangarorin biyu dai na fuskantar...

Masu shiga tsakani na Isra’ila za su fara tattaunawa a Qatar, da ake fatan cimma yarjejeniyar tsagaita wuta da Hamas a Gaza.

Ɓangarorin biyu dai na fuskantar matsin lambar su dakatar da faɗa, da ba ta damar ƙarin agajin gaggawa a sassa daban-daban na Gaza.

Karin labari: Wasannin Afirka: Falconets za ta fafata da Ghana a wasan karshe

A ɓangare guda kuma shugaba Biden ya tattauna da Netanyahu kan gargaɗin kai hari Rafa ka iya zama babban kuskure.

BBC ta rawaito cewa lokacin da shugaba Biden ya yi magana da Netanyahu, ya bayyana masa dalilin da ya sa ya yi matuƙar damuwa kan aikin sojin Isra’ila a birnin Rafah.

AYI TSOKACI

Please enter your comment!
Please enter your name here