Tag: Kaduna
Gwamnatin Kaduna za ta dauki nauyin iyalin matar da mutane suka...
Gwamnan Jihar Kaduna, Uba Sani, ya yi alkawarin cewa gwamnatin jihar za ta dauki nauyin kula da iyalin marigayiya Ummulkhairi Aliyu, matar da wasu...
ICPC ta gurfanar da El-Rufai, Jimi Lawal da karin mutum 5...
Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa da Sauran Laifuka (ICPC) ta yi karar tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Mallam Nasir Ahmad El-Rufai, tsohon Babban...
Gwamnatin Kaduna ta yaba da gurfanar da mutane 24 kan kisan...
Gwamnatin Jihar Kaduna ta yi maraba da gurfanar da mutane 24 da ake zargi da hannu a kisan wata mata a Maraban Jos.Gwamnatin ta...
Tinubu ya sauya sunan Cibiyar Man Fetur ta Kaduna zuwa sunan...
Shugaba Bola Tinubu ya sauya sunan Cibiyar Nazarin Man Fetur dake Kaduna, zuwa Jami’ar Kimiyyar Geoloji da Fasahar Injiniya ta Janar Shehu Musa Yar’Adua.Tinubu...
El-Rufai ya samu tikitin yin takarar Majalisar Wakilai na ADC a...
Dan Majalisar Wakilai, Bello El-Rufai, ya lashe zaben fidda gwani na jam’iyyr ADC na kujerar karamar hukumar Kaduna ta Arewa ba tare da wani...
Musa Adamu Labaran, Malami a BUK ya rasu
Malami a Sashen Sadarwa na Jami’ar Bayero Kano, Dr. Musa Adamu Labaran, ya rasu bayan gajeriyar jinya.Shugaban Sashen Nazarin Bayanai da Kafafen Yada Labarai...
Tsohuwar Jarumar Kannywood, Wasila Isma’il ta rasu
Tsohuwar Jarumar Kannywood, Wasila Isma’il, ta rasu tana da shekara 46 bayan doguwar jinya.Shugaban Hukumar Tace Fina-Finai ta Jihar Kano, Alhaji Abba El-Mustapha ne...
Yanzu-Yanzu: EFCC ta kama tsohon Ministan Lantarki da aka yanke wa...
Hukumar Yaki da Masu yi wa Tattalin Arziki Kasa Ta'annati (EFCC) ta kama tsohon Ministan Wutar Lantarki, Saleh Mamman, wanda a kwanakin baya Kotun...
Zaben Fidda Gwanin APC: Yero, Shehu Sani, Katung sun samu tikitan...
Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Ramalan Mukhtar Yero, Sanata Shehu Sani, da Sanata Sunday Katung sun yi nasara a zaben fidda gwanin Sanatoci na jam’iyyar...
Yanzu-Yanzu: Kotu ta bada belin Nasir El-Rufai kan miliyan 100
Alkalin Babbar Kotun Tarayya dake Abuja, Mai Shari'a Joyce Abdulmalik, a ranar Litinin ta bada belin tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai kan kudi...
Dan Shekara 30 ya janye daga takarar Majalisar Wakilai ta Kaduna
Mahmud Sadis Buba, wanda aka fi sani da Al-ajabin Zazzau, ya janye daga takarar Dan Majalisar Wakilai mai wakiltar Sabon Gari a Majalisar Wakilai...
Kwamitin Zartarwa na Kasa ba shi da hurumin dakatar da Dalhatu...
Kungiyar Tuntuba ta Arewa (ACF), ta bayyana cewa a cikin kwanaki masu zuwa za ta magance rikicin shugabanci da ya kai ga ‘yan sanda...
ACF ta dakatar da Shugaban Kwamitin Amintattu, ta yi umarnin a...
Kwamitin Zartarwa na Kasa (NEC) na Kungiyar Tuntubar ta Arewa (ACF) ya dakatar da Shugaban kwamitin amintattu (BOT), Alhaji Bashir Dalhatu, bisa zargin almundahana...
Jam’iyyar PRP ta yi watsi da taron da aka yi a...
Wani bangare na jam’iyyar PRP ya yi watsi da sakamakon taron kasa da aka ruwaito an gudanar kwanan nan a Abuja, inda suka bayyana...
Hukumar FRSC ta tabbatar da mutuwar mutane 2 a hatsarin mota...
Hukumar Kiyaye Hadura ta Kasa (FRSC), reshen Jihar Kaduna, ta tabbatar da mutuwar mutane biyu a wani hadarin mota da ya auku a hanyar...
Hukumar FRSC ta tabbatar da mutuwar mutane 2 a hatsarin mota...
Hukumar Kiyaye Hadura ta Kasa (FRSC), reshen Jihar Kaduna, ta tabbatar da mutuwar mutane biyu a wani hadarin mota da ya auku a hanyar...
Kaduna : An dawo da hasken lantarki bayan warware takaddama da...
Kamfanin rarraba wutar lantarki a Kaduna (KAEDCO), ya maido da wutar lantarki a dukkan jihohin da ke da ikon amfani da wutar lantarkin karkashin...
Matsalar karancin kudi ta ta’azzara a jihohin Kaduna, Kano da Katsina
Mazauna jihohin Kaduna, Kano, da Katsina suna fuskantar matsalar karancin kudi, wanda ya sa rayuwa ta yi wahala sosai.Wakilin NAN ya rawaito cewa matsalar...
Kaduna: Adadin ‘yan maulidin da suka mutu a hatsarin mota ya...
Wani hatsarin mota da ya afku a garin Saminaka da ke karamar hukumar Lere a jihar Kaduna, ya yi sanadin mutuwar mutane 25 da...
Ambaliyar Ruwa Ta Kori Sama da Mutum Dubu Tare da Hallaka...
Wata mummunar ambaliyar ruwa ta raba mutane sama da dubu (1,000) da muhallansu tare da salwantar da rayukan yara biyu a Kafanchan da kauyukan...




























































