Gwamnatin Kano ta dauki nayin karatun dalibai 2,600 zuwa kasashen waje 14

Abba, Kabir, Yusuf, Kano, gobara, hukumar, kashe
Hukumar kashe gobara ta jihar Kano ta ce tana ci gaba da bincike don gano musabbabin tashin gobara a wani rukunin shaguna abin da yayi sanadin konewarsu...

Gwamna Abba Yusuf na jihar Kano ya ce a halin yanzu gwamnatin jihar tana daukar nauyin dalibai kimanin 2,600 da ke karatu a jami’o’i daban-daban, a kasashe 14.

Kamfanin dillancin labarai na Najeriya (NAN) ya ruwaito cewa gwamnan ya bayyana haka ne a ranar Alhamis a wajen bude taron baje kolin kungiyar EU karo na farko a nahiyar Afirka, a Afficent Event Centre dake Kano.

Gwamnan ya ce gwamnatinsa za ta hada gwiwa da masu ruwa da tsaki, ciki har da kasashen Turai don kara bude kofa ga jama’ar jihar.

AYI TSOKACI

Please enter your comment!
Please enter your name here