Cikin hotuna: Mataimakin shugaban kasa ya ziyarci Jihar Plateau

Shettima Plateau
Shettima Plateau

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, ya isa Jos, babban birnin jihar Filato, a ziyarar jaje ga gwamnati da al’ummar jihar.

Ziyarar ta san a zuwa ne bayan farmakin da wasu ‘yan bindiga suka kai a yankunan Bokkos da Barkin Ladi da Mangu na jihar yayin bikin kirsimeti.

Shettima plateau 1, Mataimakin shuagaban kasa yayin ziyarar jaje

Karanta wannan: Mutuwar Ghali Na’Abba ta firgita ni- Tanko Yakasai

Jirgin Shettima ya sauka a filin tashi da saukar jirage na Yakubu Gowon da ke Heipang a Jos.

Shettima plateau 2, Mataimakin

Ya jajanta wa wadanda suka rasa matsugunnan su, kuma suke killace a filin wasa na Bokkos.

AYI TSOKACI

Please enter your comment!
Please enter your name here