Hajjin bana: An kara samun rasuwar dan Najeriya a Saudiya

Dr Abdulrahaman Gona
Dr Abdulrahaman Gona

Dan Najeriy mai suna Abdulrahaman Gona ya mutu a kasar Saudiya bayan kammala aikin Hajjin bana.

A baya da Solacebase ta rawaitu mutuwar wani dan Najeriya a kasar ta Saudiya, kwana daya bayan Arafat, wanda dan asalin jihar Kaduna na ne.

Hukumar kula da aikin Hajji ce ta jihar Gombe ta sanar da mutuwar Dakta Abdulrahaman Gona, a kasa mai tsarki ranar Alhamis, wanda malamin jami’a ne a Gombe

 

AYI TSOKACI

Please enter your comment!
Please enter your name here