Mai girma gwamnan jihar Kano Engr. Abba Kabir Yusuf ya amince da naɗin Malam Aminu Ibrahim Daurawa a matsayin sabon Kwamandan Hisbah na jihar Kano.
Sakataren gwamnatin jihar, dakta Baffa Bichi ne ya mika masa takardar kama aiki a madadin gwamnatin jihar Kano a yau Litinin.
Muna tafe da karin bayani.