Da Dumi-Dumi: Tinubu ya sanya dokar ta-baci a Ribas

BREAKING 750x430
BREAKING 750x430

Shugaba Tinubu ya dakatar da Gwamnan Jihar Ribas da mataimakinsa da kuma ɗauƙacin ’yan majalisar dokokin jihar tare da ayyana dokar ta-baci.

Shugaban na Nijeriya ya ce ya yi amfani da damar da kundin tsarin mulki ya ba shi wajen sanya wannan doka wacce ta kwace mulkin jihar daga hannun gwamnan har sai lamura sun dawo daidai a jihar

AYI TSOKACI

Please enter your comment!
Please enter your name here