Sai dai shugaban ya hallara a gurin taron sa’a guda bayan lokacin da aka sa za’a fara taron.
Wadanda suka hallarci taron sun hada da sakataran gwamnatin taryya, Boss Mustapha, Dr Folasade Yemi-Esan, Lai Mohammed; Justice, Abubakar Malami, Zainab Ahmed, Isa Pantami, Mohammed Bello da kuma ministan ilimi Adamu Adamu.
Sauran sun hada da ministan jin kai, Sadiya Farouq, Dr Osagie Ehanire da sauransu.
Sai dai mataimakin shugaban kasa Osinbajo da shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasa farfesa Ibrahim Gambaribai, basu hallarci wajan taron ba.










































