Cikin hutuna: Shugaba Buhari ya kaddamar da tashar wutar lantarki mai amfani da hasken rana a jihar Kano

IMG 20230130 WA0120 750x430 1
IMG 20230130 WA0120 750x430 1
Jaridar solacebase ta rawaitu cewa an shafe tsawon shekaru biyu ana gudanar da aikin, sakamakon tsai ku da annobar cutar corona ta kawo, wanda tashar itace babbar wutar lantarki mai amfani da hasken a Najeriya.
Hukumar ta Nigeria Sovereign Investment Authority (NSIA) ta ce tashar zata bada wuta ga kamfanonin dake challawa, wanda hakan zai rage matsalar wuta da suke fama da ita, sanan kuma ta samar da aikin yi tare da kawo sauki kan sarrafa abubuwa.
Shugaban hukumar ta Nigeria Sovereign Investment Authority, Aminu Umar Sadiq, ya ce anyi amfani da hicta 24 wajan gina tashar.

AYI TSOKACI

Please enter your comment!
Please enter your name here