Tag: NDC
Zaben Fidda Gwani: NDC ta kafa kwamitin sulhunta ‘yan takara
Jam’iyyar NDC ta sanar da wasu muhimman matakai da nufin karfafa demokiradiyya ta cikin gida, tabbatar da samun daidaito da kuma kafa jam’iyya mai...
Zaben fidda gwani: Shugabanni sun zargi Kwankwaso da yin watsi da...
Sabon rikicin kan jagoranci ya kunno kai a cikin jam’iyyar NDC a Jihar Kano, inda manyan jami’an jam’iyyar suka zargi tsohon Gwamnan Kano, Sanata...
Yanzu-Yanzu Babachir Lawal ya fice daga ADC, ya zargi an yi...
Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir Lawal, ya fice daga jam’iyyar ADC.A cikin wata sanarwa da ya fitar a ranar Litinin, Lawal ya zargi cewa...
2027: Kwankwaso zai kasance abokin aiki a matsayin mataimakin shugaba kasa,...
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NDC, Mista Peter Obi, ya yi alkawarin cewa Sanata Rabiu Kwankwaso zai yi aiki a matsayin mataimakin shugaban...
Jerin sunayen ‘yan takarar maslaha a NDC ta Kano a zaben...
Jam’iyyar NDC ta fitar da jerin ’yan takarartar maslaha gabanin babban zaben 2027 a Jihar Kano, inda ta bayyana tsohon mataimakin gwamna Aminu Abdussalam...
Kwankwaso Ya Sanar Da Gwarzo A Matsayin Dan Takarar Gwamnan NDC,...
Tsohon Gwamnan Jihar Kano kuma Jagoran Sabuwar Jam’iyyar NDC, Rabiu Musa Kwankwaso, ya sanar da tsohon Mataimakin Gwamna, Aminu Abdussalam Gwarzo, a matsayin dan...
NDC ta sanya ranar gudanar da zaben fidda gwanin shugaban kasa...
Jam’iyyar NDC ta sanya ranar 29 ga Mayu 2026 don gudanar da zaben fidda gwanin shugaban kasa, gwamna, majalisar kasa da majalisun jihohi a...
Kano: Kwankwaso Na Shirin Gabatar da Abdussalam a Matsayin Dan Takarar...
Sai dai idan a samu wani sauyi na karshe, JagoranKwankwasiyya, Rabiu Kwankwaso, zai gabatar da tsohon mataimakin gwamnan Jihar Kano, Aminu Abdussalam, a matsayin...
Shugaban ma’aikatan shugaban APC na kasa ya sauya sheka zuwa NDC
Hon. Mustapha Bala Dawaki, Shugaban Ma’aikata ga Shugaban Jam’iyyar APC, Farfesa Nentawe Goshwe Yilwatda, ya fice daga jam’iyyar mai mulki ya koma NDC.Solacebase ta...
Dan Ganduje ya bayyana aniyar tsayawa takarar Majalisar Wakilai a NDC...
Abdulaziz Umar Ganduje, dan tsohon Shugaban Jam’iyyar APC na Kasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar kujerar Majalisar Wakilai mai wakiltar...
Dan majalisa a Kano ya fice daga APC zuwa NDC bayan...
Wani dan Majalisar Dokokin Jihar Kano, Abdulmajid Isa Umar Mai Rigar Fata, dan Jam'iyyar APC, ya fice daga jam’iyyar zuwa NDC.SolaceBase ta ruwaito cewa...
NDC ta kafa kwamitin mutum 17 da zai tantance ‘yan takara
Jam’iyyar NDC, ta kafa kwamitin tantancewa mai mutum 17 domin tantance ‘yan takara da ke neman tikitin jam’iyyar na zaben Shugaban Kasa, Gwamna, Sanata...
NDC ta sanya miliyan 60 kudin fom din shugaban kasa, ta...
Jam’iyyar ND ta sanya Naira miliyan 60 a matsayin jimillar kudin da ‘yan takara za su biya domin neman tikitin shugaban kasa a gabanin...
Kwankwaso ya goyi bayan Matsayar NDC na baiwa yankin Kudu takarar...
Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, a ranar Asabar ya goyi bayan maysayar da jam’iyyar NDC na baiwa yankin Kudu tikitin shugaban kasa...
Dan El-Rufai da wasu ‘yan majalisa hudu sun sauya sheka zuwa...
Dan tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, Hon. Bello El-Rufai, ya bar jam’iyya mai mulki ta APC ya koma jam’iyyar ADC.Kakakin Majalisar Wakilai, Hon....
NDC ta Kano ta warware sabani da Kwankwaso, Mairiga ya ci...
Shugaban Jam’iyyar NDC na Jihar Kano, Hussaini Isah Mairiga, ya ce jam’iyyar ta warware rikicinta na cikin gida biyo bayan wani taron da suka...
‘Yan Majalisa 17 sun fice daga ADC zuwa NDC, daya ya...
Majalissar Wakilai a ranar Talata ta shaida ficewar ‘yan majalisa da dama yayin da akalla ‘yan majalisa 17 suka sanar da ficewarsu daga ADC...
Kwankwaso da Obi sun koma NDC yayin da rikici ke addabar...
Dan takarar shugaban kasa na Jam’iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) a 2023, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, tare da takwaransa na Jam’iyyar Labour (LP),...





















































