Tun bayan kifar da gwamnatin shugaba Muhammad Bazoum da sojoji sukayi a makon da ya wuce.
Izuwa jagoran ‘yan tawayen da ya jagoranci juyin mulkin janar Abdourahmane Tchiani ya ayyana sunayen gwamnonin soji da zasu jagoranci jihohin kasar.
Sunayen sababbin gomnonin da gwamatin Sojan ta naɗa sune kamar haka:-
Janaral IBRAHIM BAGADOMA Gwamnan jahar Diffa
Kanal LABO ISSOUFOU Gwamnan jahar Zinder
Janaral IBRA BOULAMA Gwamnan jahar Agadez
Janaral IRO OUMAROU Gwamnan jahar Dosso
Janaral ABDOU ASSOUMANA Gwamnan jahar Niamey
Manjo OUMAROU TAWAYE Gwamnan jahar Tahoua
Janaral na yan Sanda ISSOUFOU MAHAMANE Gwamnan jahar Maradi
Kanal MARINA BOUKA Gwamnan jahar Tillaberi













































