Gwamnan Katsina Ya Rushe Duk Mukaman Siyasa

download 1
download 1

Sabon Gwamnan Jihar Katsina, Dikko Umar Radda, ya sallami duk masu rike da mukaman siyasa a fadin jihar.

Sai da ya bar masu mukaman siyasa a Hukumar Jin Daɗin Alhazzan jihar, a matsayin kwamiti, don ci gaba da gudanar da shirye-shiryen aikin Hajjin wannan shekara.

Sabon Sakataren Gwamnatin Jihar, Ahmed Dangiwa ne ya sanar da haka.

A dakaci karin bayani.

(Aminiya)

AYI TSOKACI

Please enter your comment!
Please enter your name here