Mawaƙin Hausa, El-mu’az Muhammad Birniwa ya rasu

Allah Ya Yi Wa Mawakin Hausa El muaz Rasuwa

Allah Ya yi wa fitaccen mawaƙin Hausa a masana’antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood, El-mu’az Muhammad Birniwa, ya rasu.

Kafin rasuwar haziƙin mawaƙin ya yi waƙoƙi da dama, kuma ɗan asalin ƙaramar hukumar Birniwa ne ta jihar Jigawa, an haife shi a jihar Kaduna inda a nan ya taso, ya gudanar da rayuwarsa.

Muna addu’ar Allah ya gafarta masa.

AYI TSOKACI

Please enter your comment!
Please enter your name here