Generated by All in One SEO v4.9.10, this is an llms.txt file, used by LLMs to index the site. # Solacebase Hausa Shafin dake wallafa labaran Arewacin Najeriya ## Sitemaps - [XML Sitemap](https://solacebasehausa.com/sitemap.xml): Contains all public & indexable URLs for this website. ## Posts - [](https://solacebasehausa.com/34171-2/) - Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya sanar da zabar mataimakin sa, Alhaji Murtala Sule Garo, a matsayin abokin takararsa na zaben gwamnan 2027. Wannan na cikin wata sanarwa da Daraktan yada labaran Gwamnan, Sunusi Bature Dawakin Tofa ya fitar a ranar Litinin. Gwamna Yusuf ya yi wannan sanarwa ne a yayin wani taro - [MTN ya tallafawa matasan Kano da jari don fara kasuwanci, ya karfafa kirkire-kirkire](https://solacebasehausa.com/mtn-ya-tallafawa-matasan-kano-da-jari-don-fara-kasuwanci-ya-karfafa-kirkire-kirkire/) - Daya daga cikin manyan kamfanonin sadarwa a Afirka MTN Nigeriam, ya tallafawa matasan ‘yan kasuwa a Kano da kudi naira miliyan 5 a matsayin tallafin fara kasuwanci domin taimaka musu wajen kafawa da bunkasa harkokin su. Tallafin ya kasance wani bangare na shirin “The Gathering on 100”, wani shiri da aka tsara musamman ga matasa - [Jihar Kano ta musanta wallafar bayanan yawan jama’a, masana’antu, masallatai, ta bukaci a janye ta](https://solacebasehausa.com/jihar-kano-ta-musanta-wallafar-bayanan-yawan-jamaa-masanaantu-masallatai-ta-bukaci-a-janye-ta/) - Hukumar Kididdiga ta Jihar Kano (KSBS) ta nesanta kanta da wani rahoto da aka wallafa wanda ke dauke da alkalumma kan yawan jama’ar jihar, masana'antu, masallatai, coci-coci da kuma yawan yara kanana da ake zargi suna yawo a kan tituna ba tare da iyaye ba. Ta bayyana wadannan ikirari a matsayin mai rudarwa kuma mara - [Jihar Kano ta yi alkawarin ci gaba da tallafawal Ilimi yayin da shirin PLANE na Burtaniya ya kare](https://solacebasehausa.com/jihar-kano-ta-yi-alkawarin-ci-gaba-da-tallafawal-ilimi-yayin-da-shirin-plane-na-burtaniya-ya-kare/) - Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya sake jaddada aniyar gwamnatinsa na ci gaba da kiyaye sauye-sauyen ilimi da aka fara a karkashin shirin hadin gwiwar koyo ga kowa a Najeriya (PLANE) da Gwamnatin Burtaniya ke tallafawa, yana mai cewa ilimi shine ginshikin cigaban jihar domin gobe. Wannan na cikin wata sanarwa da Daraktan - [BUK ta zama zakara a gasar aikin bincike na karshe na Tsangayar NHEF](https://solacebasehausa.com/buk-ta-zama-zakara-a-gasar-aikin-bincike-na-karshe-na-tsangayar-nhef/) - Jami'ar Bayero ta Kano ta zama zakara a babbar gasar nan ta "Nigeria Higher Education Foundation (NHEF) Faculty Capstone Project Competition" da aka gudanar a Victoria Island, Legas, bayan ta yi rawar gani fiye da sauran kungiyoyin wasu daga cikin manyan jami'o'in Najeriya. Jami'ar ta lashe lambar yabon ne biyo bayan fafatawa mai zafi da - [Gwamna Yusuf ya ziyarci Shettima don taya shi murna kan zaben shi a matsayin mataimakin Tinubu](https://solacebasehausa.com/gwamna-yusuf-ya-ziyarci-shettima-don-taya-shi-murna-kan-zaben-shi-a-matsayin-mataimakin-tinubu/) - Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya kai ziyarar girmamawa ga mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima, bayan zabensa a matsayin abokin takarar Shugaba Bola Ahmed Tinubu a zaben shugaban kasa na 2027. Wannan na cikin wata sanarwa da Daraktan yada labaran Gwamna, Sunusi Bature Dawakin Tofa, ya fitar a ranar Asabar. A yayin ziyarar - [CBN ya yi gargadi kan kin karbar takardar Naira 100, ta yi alkawarin hukunta wanda ya saba](https://solacebasehausa.com/cbn-ya-yi-gargadi-kan-kin-karbar-takardar-naira-100-ta-yi-alkawarin-hukunta-wanda-ya-saba/) - Babban Bankin Kasa na (CBN) ya bayyana cewa tsohuwar takardar naira 100 tana nan matsayin halaccen kudi, tare da yin gargadin cewa duk wanda ko kasuwanci da ya ki karbar takardar zai fuskanci hukunci bisa doka. Wannan bayani ya biyo bayan rahotannin da ke cewa wasu 'yan kasuwa, kamfanoni da jama'a sun ki karbar tsohuwar - [Gwamna Yahaya ya bada umarnin yin bincike bayan da ginin Majalisa ya yi sanadiyyar mutuwar mutum 1 da jikkata 7](https://solacebasehausa.com/gwamna-yahaya-ya-bada-umarnin-yin-bincike-bayan-da-ginin-majalisa-ya-yi-sanadiyyar-mutuwar-mutum-1-da-jikkata-7/) - Rushewar wani bangare na sabon ginin harabar Majalisar Dokokin Jihar Gombe da ake ginawa ya yi sanadiyyar mutuwar ma'aikaci 1 tare da jikkata wasu mutum 7. Mallam Danladi Adamu, Babban Sakatare a Ma'aikatar Ayyuka, Gidaje da Sufuri ta Jihar Gombe ne ya tabbatar da faruwar lamarin ga manema labarai a cikin wata sanarwa da ya - [An kama mutane 8 da suka yi garkuwa da daliban Oyo -Tinubu](https://solacebasehausa.com/an-kama-mutane-8-da-suka-yi-garkuwa-da-daliban-oyo-tinubu/) - Shugaba Bola Tinubu ya yaba da nasarar da aka samu na ceto daliban makaranta da malamai da aka yi garkuwa da su a garin Oriire da ke Ogbomoso, Jihar Oyo. Ya yaba wa hukumomin tsaro bisa kokarinsu na kawo karshen aikin kwanaki 56 da suka yi ba tare da an rasa rai ba. A cikin - [Kotu ta sake dage yanke hukunci a shari’ar kwace kadarorin Malami](https://solacebasehausa.com/kotu-ta-sake-dage-yanke-hukunci-a-shariar-kwace-kadarorin-malami/) - Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja a ranar Juma'a ta sake dage yanke hukunci a kan shari'ar kwace kadarori da hukumar EFCC ta shigar kan kadarori 57 da ake da alaka da tsohon Ministan Shari'a, Abubakar Malami, har zuwa ranar 15 ga watan Yuli. Karar da aka sanya za a yanke hukunci a gaban Mai - [Gwamnatin Birtaniya ta yabi Kano kan matsayinta a fannin kashe kudi a harkar ilimi](https://solacebasehausa.com/gwamnatin-birtaniya-ta-yabi-kano-kan-matsayinta-a-fannin-kashe-kudi-a-harkar-ilimi/) - Gwamnatin Birtaniya ta yaba wa Gwamnatin Jihar Kano bayan jihar ta fito a matsayin gwamnatin jiha mafi fice wajen kashe kudi a fannin ilimi a fadin Afirka ta Yammaci. Wannan na cikin wata sanarwa da Sanusi Bature Dawakin-Tofa, Daraktan yada labaran Gwamna Abba Yusuf ya fitar a Kano ranar Juma'a. Sanarwar ta ce Mista Ian - [Zaben 2027: Gwamna Yusuf ya bukaci lauyoyi da su kiyaye bin doka da oda](https://solacebasehausa.com/zaben-2027-gwamna-yusuf-ya-bukaci-lauyoyi-da-su-kiyaye-bin-doka-da-oda/) - Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf ya yi kira ga lauyoyi da su kiyaye bin doka da oda tare da bada goyon bayan wajen gudanar da zabe na lumana, gaskiya, mai kuma cike da adalci gabanin babban zaben 2027. Wannan na kunshe cikin wata sanarwa da Daraktan yada labaran Gwamnan, Sunusi Bature Dawakin Tofa - [Yanzu sojojin Najeriya na samun Naira 100,000 a wata - Minista](https://solacebasehausa.com/yanzu-sojojin-najeriya-na-samun-naira-100000-a-wata-minista/) - Ministan Tsaron Najeriya, Christopher Musa, ya ce yanzu sojojin Najeriya na samun albashi akalla Naira 100,000 a wata bayan da Gwamnatin Tarayya ta yi sabon garambawul a fannin jin dadinsu. Musa ya bayyana hakan ne a wata hira da ya yi da News Central a ranar Laraba, kafin a watsa shirin a shirin NC Exclusive - [‘Yan Najeriya dake samun 60,000 sun fi wasu da suka yi hijira zuwa ketare jin dadi - Bwala](https://solacebasehausa.com/yan-najeriya-dake-samun-60000-sun-fi-wasu-da-suka-yi-hijira-zuwa-ketare-jin-dadi-bwala/) - Babban Mataimaki na Musamman ga Shugaban Kasa kan Harkokin Yada Labarai da Manufofi, Daniel Bwala, ya ce dan Najeriya da ke samun Naira 60,000 a wata ya fi wasu yan kasar da dama da suka koma kasashen ketare shekaru biyar da suka wuce, yana mai cewa tsadar rayuwa a ketare ta sanya rayuwa ta yi - [Rashin Tsaro: Majalisar Wakilai ta nemi hadin kan hukumomi don yaki da biyan kudin fansa](https://solacebasehausa.com/rashin-tsaro-majalisar-wakilai-ta-nemi-hadin-kan-hukumomi-don-yaki-da-biyan-kudin-fansa/) - Majalisar Wakilai ta umarci Shugaba Bola Tinubu da ya samar da tsarin hadin gwiwa tsakanin hukumomi domin yaki da biyan kudin fansa a kasar. Wannan ya biyo bayan amincewa da wani kuduri da Dan majalisa Ademorin Kuye na APC daga jihar Legas ya gabatar a zaman majalisar na ranar Laraba a Abuja. Majalisar ta jaddada - [Kungiyoyin ma’aikatan jiragen sama ta yi barazanar shiga yajin aiki](https://solacebasehausa.com/kungiyoyin-maaikatan-jiragen-sama-ta-yi-barazanar-shiga-yajin-aiki/) - Harkokin sufurin jiragen sama a Najeriya na iya fuskantar sabon yajin aikin yayin da manyan kungiyoyi biyu na bangaren jiragen sama suka ba da wa’adin kwanaki 14 ga kamfanonin jiragen sama kan zargin rashin tura kashi biyar cikin 100 na harajin sayar da tikiti da doka ta tanada zuwa hukumomin jiragen sama. A cikin wata - [Guguwa ta yi sanadiyyar mutuwar mutum 7, ta shafi mazauna 5,403 a Jigawa](https://solacebasehausa.com/guguwa-ta-yi-sanadiyyar-mutuwar-mutum-7-ta-shafi-mazauna-5403-a-jigawa/) - Mutane bakwai sun mutu, yayin da guguwa da ruwan sama mai karfi suka shafi wasu mazauna 5,403 a Jihar Jigawa. Sakataren Zartarwar Hukumar Ba da Agajin Gaggawa ta Jihar Jigawa (SEMA), Hannafi Yakubu ne ya tabbatar da mutuwar ga manema labarai a Dutse ranar Laraba. Ya ce bala'in ya shafi garuruwa 120 a Kananan Hukumomi - [Yanzu-Yanzu: Rikici ya barke a Majalisar Wakilai kan kudurin neman gayyatar Tinubu](https://solacebasehausa.com/yanzu-yanzu-rikici-ya-barke-a-majalisar-wakilai-kan-kudurin-neman-gayyatar-tinubu/) - Majalisar Wakilai ta shiga rudani a zamanta na ranar Laraba, bayan da ’yan majalisar suka samu sabani kan wani kuduri na neman gayyatar Shugaba Bola Ahmed Tinubu game da yadda ake aiwatar da kasafin kudin shekarar 2025. Rikicin ya barke ne yayin zaman majalisar, bayan da Benedict Etanabene, dan majalisa mai wakiltar kananan hukumomin Okpe, - [An fara aikin farfado da cibiyar ruwa ta Guzu-Guzu bayan shekaru hudu ba ta aiki a kano](https://solacebasehausa.com/an-fara-aikin-farfado-da-cibiyar-ruwa-ta-guzu-guzu-bayan-shekaru-hudu-ba-ta-aiki-a-kano/) - Gwamnatin Jihar Kano ta farfado da cibiyar ruwa ta Yankin Guzu-Guzu bayan shekaru fiye da hudu ba ta aiki, ta dawo da aikin samar da ruwa mai karfin lita miliyan 7.2 a kowace rana da ke hidima ga Kananan Hukumomin Kabo da Rimin Gado. SolaceBase ta ruwaito cewa Kwamishinan Ma’aikatar Ruwa, Muhalli da Sauyin Yanayi, - [Ba mu cancanci haka ba, mun yi maka kamfen, ka tabbatar an yi wa mijina adalci - Matar El-Rufai ta shaida wa Tinubu](https://solacebasehausa.com/ba-mu-cancanci-haka-ba-mun-yi-maka-kamfen-ka-tabbatar-an-yi-wa-mijina-adalci-matar-el-rufai-ta-shaida-wa-tinubu/) - Hajiya Asia El-Rufai, matar tsohon Gwamnan Jihar Kaduna Nasir El-Rufai, a ranar Talata ta roki Shugaba Bola Tinubu da ya tabbatar an yi wa mijinta adalci, tana mai cewa ana wahalar da su duk da goyon bayan da suka ba Shugaban kasa a lokacin yakin neman zaben 2023. Asia, wadda ta yi magana tare da - [Dole ne jami'o'i su zama hanyoyin bunkasa masana'antu, ba wai wuraren koyo kawai ba — Shettima](https://solacebasehausa.com/dole-ne-jamioi-su-zama-hanyoyin-bunkasa-masanaantu-ba-wai-wuraren-koyo-kawai-ba-shettima/) - Mataimakin Shugaban Kasa, Kashim Shettima, ya ce dole ne jami’o’in Najeriya su zama cibiyoyin kirkire-kirkire, kasuwanci, da bunkasa masana'antu domin hanzarta bunkasar tattalin arziki da kuma cimma burikan ci gaban kasar. Shettima ya bayyana hakan ne a ranar Litinin yayin kaddamar da sashen kirkire-kirkire na fasahar kera kayayyakin jami'o'i (Manu-Tech UniPod) a Jami'ar Aikin Gona - [Jihar Neja ta saka dokar takaita zirga-zirga a wasu yankuna sakamakon rikicin kabilanci](https://solacebasehausa.com/jihar-neja-ta-saka-dokar-takaita-zirga-zirga-a-wasu-yankuna-sakamakon-rikicin-kabilanci/) - Gwamnatin Jihar Neja ta saka dokar hana fita a wasu garuruwa da ke Karamar Hukumar Rafi biyo bayan sabon rikicin kabilanci da ya yi sanadiyyar asarar rayuka da dukiyoyi. Gwamna Umaru Bago na Jihar Neja ne ya bayyana hakan yayin da ya ziyarci garuruwan da rikicin ya shafa tsakanin kabilun Kamuku da Fulani a garin - [An yi wa ma'aikatan shari'a biyu ritayar tilas, an rage wa alkalin Shari'a matsayi a Kano](https://solacebasehausa.com/an-yi-wa-maaikatan-sharia-biyu-ritayar-tilas-an-rage-wa-alkalin-sharia-matsayi-a-kano/) - Hukumar kula da ma’aikatan shari’a ta jihar Kano (JSC) ta yi wa ma'aikata biyu na sashin shari'a ta jihar ritaya tilas, ta dakatar da wani magatakardan kotu ba tare da albashi ba, ta rage wa alkalin Kotun Shari'a matsayi, ta janye dakatarwar da aka yi wa wani alkali, sannan ta bayar da umarnin bincikar wani - [Rahoto na musamman: Gyara NYSC ya wuce iya inifam — Me ‘yan Najeriya ke bukata](https://solacebasehausa.com/rahoto-na-musamman-gyara-nysc-ya-wuce-iya-inifam-me-yan-najeriya-ke-bukata/) - Matakin Gwamnatin Tarayya na yin garambawul ga hukumar dake kula da masu yi wa kasa hidima ta NYSC na daga cikin manyan sauye-sauye da aka yi wa tsarin tun sama da shekaru hamsin da suka gabata. Amma ga yawancin ‘yan Najeriya, tambayar da ke da muhimmanci ba ita ce ko ana bukatar gyaran bane, sai - [Kotun ta dage yanke hukunci kan karar da ke nema a kwace kadarori 57 da ke da alaka da Malami](https://solacebasehausa.com/kotun-ta-dage-yanke-hukunci-kan-karar-da-ke-nema-a-kwace-kadarori-57-da-ke-da-alaka-da-malami/) - Babbar Kotun Tarayya dake Abuja a ranar Litinin ta dage yanke hukunci a shari’ar da hukumar EFCC ta shigar kan kwace kadarori 57 da ake zargin suna da alaka da tsohon Babban Lauyan Gwamnatin Tarayya, Abubakar Malami SAN, har zuwa ranar 10 ga Yuli. Kamfanin dillancin labarai na kasa (NAN) ya ruwaito ce a ranar - [Zargin son zuciya: Kotu ta umarci jigon jam'iyyar ADC da ya biya Shugaban Alkalan Kotun Tarayya da Mai Shari'a Lifu miliyan N50 kowannensu](https://solacebasehausa.com/zargin-son-zuciya-kotu-ta-umarci-jigon-jamiyyar-adc-da-ya-biya-shugaban-alkalan-kotun-tarayya-da-mai-sharia-lifu-miliyan-n50-kowannensu/) - Babbar Kotun Tarayya a ranar Litinin ta umurci Mista Nkemakolam Ukandu, sakataren jin dadin jama’a na jam’iyyar ADC, da ya biya Babban Alkalin Babbar Kotun Tarayya, Mai shari’a John Tsoho da Justice Peter Lifu Naira miliyan 50 kowanne su. A cikin hukuncin da ya yanke kan rokon baka da Mista J. U. K. Igwe SAN, - [Gwamnatin Kano ta aiwatar da ayyuka 1,508 da suka kai darajar Naira biliyan 928 — Hukuma](https://solacebasehausa.com/gwamnatin-kano-ta-aiwatar-da-ayyuka-1508-da-suka-kai-darajar-naira-biliyan-928-hukuma/) - Gwamnatin Jihar Kano ta ce ta aiwatar da ayyuka sama da 1,508 na ci gaba da suka kai darajar Naira biliyan 928 a fadin kananan hukumomi 44 na jihar a karkashin gwamnatin Gwamna Abba Kabir Yusuf. Kwamishinan Ma’aikatar kula da Kwangiloli da Sanya ido kan Ayyukan Gwamnati, Kwamred Nura Ma’aji Sumaila ne ya bayyana hakan - [Kano: JIBWIS Ta bayyana goyon baya ga Gwamna Yusuf a wa’adi na biyu](https://solacebasehausa.com/kano-jibwis-ta-bayyana-goyon-baya-ga-gwamna-yusuf-a-waadi-na-biyu/) - Kungiyar Jama’atu Izalatul Bidi’a Wa Iqamatis Sunnah (JIBWIS) rashen jihar Kano, ta bayyana goyon bayanta ga takarar Gwamna Abba Kabir Yusuf a wa’adin mulki na biyu, inda ta danganta hakan da jajircewar gwamnatinsa wajen dawo da sa rai, hanzarta ci gaba da kuma sanya Jihar Kano kan hanyar ci gaba mai dorewa. Wannan na cikin - [Tsohon mataimakin gwamnan Bauchi ya rasa ‘ya’yansa biyu a hadarin mota](https://solacebasehausa.com/tsohon-mataimakin-gwamnan-bauchi-ya-rasa-yayansa-biyu-a-hadarin-mota/) - Tsohon Mataimakin Gwamnan Jihar Bauchi, Sanata Baba Tela, ya rasa ‘ya’yansa biyu, Mustapha da Ummi, a wani mummunan hadarin mota. ‘Yan uwan sun rasu ne a ranar Asabar lokacin da abin hawan da suke ciki ya yi hadari a kan hanyar Bauchi zuwa Azare yayin da suke dawowa Bauchi daga Azare, hedikwatar Karamar Hukumar Katagum. - [Ma’aurata sun kaddamar da littattafai uku kan dangantaka, aure da bunkasa kai](https://solacebasehausa.com/maaurata-sun-kaddamar-da-littattafai-uku-kan-dangantaka-aure-da-bunkasa-kai/) - Masu ba da shawarwari kan aure kuma marubuta, Vincent Hope da Deborah Vincent, sun kaddamar da littattafai uku da ke da nufin taimakawa matasa wajen shawo kan kalubale a lokacin samartaka, zabin abokin dangantaka da kuma gina aure mai dorewa a ranar Asabar. Littattafan sun hada da Growing Up: Understanding Yourself, Relationships & Pressure, Finding - [Tinubu Ya Kaddamar da ayyukan Naira biliyan 137 na gyara hanyoyi a Borno](https://solacebasehausa.com/tinubu-ya-kaddamar-da-ayyukan-naira-biliyan-137-na-gyara-hanyoyi-a-borno/) - Shugaban Kasa Bola Tinubu a ranar Asabar ya kaddamar da aikin gyara hanyoyin Bama zuwa Banki da Dikwa zuwa Gamboru zuwa Ngala a Jihar Borno da za su kai Naira Biliyan 137. A lokacin bikin, ya ce idan an kammala hanyoyin, za su inganta kasuwanci, ayyukan noma, da kuma saukaka ayyukan samar da tsaro. Kamfanin - [Iyali na neman adalci bayan wata mata ta yi zargi an cire mata koda daya yayin tiyata](https://solacebasehausa.com/iyali-na-neman-adalci-bayan-wata-mata-ta-yi-zargi-an-cire-mata-koda-daya-yayin-tiyata/) - Iyalin wata mata Barira Alhassan na neman ayi adalci tare da gudanar da bincike mai zaman kansa bayan ta yi zargin cewa an cire mata koda daya yayin da ake yi mata aikin tiyata a Asibitin Kwararru na Jihar Gombe. SolaceBase ta ruwaito cewa wannan zargi ya haifar da damuwa a tsakanin jama’a tare da - [Babu wani zabi mai inganci da ya bayyana gabanin zaben 2027 — Farfesa Fagge](https://solacebasehausa.com/babu-wani-zabi-mai-inganci-da-ya-bayyana-gabanin-zaben-2027-farfesa-fagge/) - Daraktan Cibiyar Nazarin Dimokuradiyya ta Aminu Kano da ke Jami’ar Bayero Kano, Farfesa Habu Mohammed Fagge, ya bayyana damuwarsa kan halin da siyasar Najeriya ke ciki gabanin babban zaben 2027, yana gargadin cewa kasar na iya fuskantar takaici saboda rashin samun wani zabi mai inganci da zai iya fuskantar gwamnatin da ke kan mulki yanzu. - [NBA ta soki ‘yan sanda kan tsare lauya a Kano, ta ci alwashin yaki da cin zarafin aiki](https://solacebasehausa.com/nba-ta-soki-yan-sanda-kan-tsare-lauya-a-kano-ta-ci-alwashin-yaki-da-cin-zarafin-aiki/) - Kungiyar Lauyoyi ta Kasa (NBA) reshen jihar Kano ta zargi Sashen Binciken Manyan Laifuka (CID) na Rudunar ‘Yan Sandan Jihar Kano da tsoratar da daya daga cikin mambobinta, Mustapha Abubakar Adam, Esq., bayan kama shi da tsare shi, ta kuma yi kira ga lauyoyi da su halarci kotu don nuna goyon baya gare shi. Ana - [Tsararru 52 sun fara rubuta jarrabawar NECO da NABAIS a gidajen gyaran hali da ke Kano](https://solacebasehausa.com/tsararru-52-sun-fara-rubuta-jarrabawar-neco-da-nabais-a-gidajen-gyaran-hali-da-ke-kano/) - Tsararru 52 a gidajen gyaran hali a fadin Jihar Kano sun fara rubuta jarrabawar kammala Sakandare ta (SSC) ta shekarar 2026 da Hukumar Jarrabawa ta Kasa (NECO) da ta Ilimin Larabci da Nazarin Musulunci (NABAIS) ke gudanarwa, yayin da Hukumar Gyaran Hali ta Kasa (NCoS) ke ci gaba da fadada damammakin ilimi da nufin sake - [Kano ta cimma gagarumar nasara a bangaren samar da ruwa yayin da matatar Challawa ta fara fitar da tataccen ruwa](https://solacebasehausa.com/kano-ta-cimma-gagarumar-nasara-a-bangaren-samar-da-ruwa-yayin-da-matatar-challawa-ta-fara-fitar-da-tataccen-ruwa/) - Gwamnatin Jihar Kano ta samu wani gagarumin ci gaba a kokarinta na dawo da samar da ruwa a fadin jihar, bayan samun nasarar fitar tataccen ruwa daga matatar ruwa ta Challawa zuwa ma’adar ruwa ta Goron Dutse. Kwamishinan Ma’aikatar Ruwa, Muhalli da Sauyin Yanayi, Dr Dahiru M. Hashim ne ya bayyana hakan a cikin wata - [Kotu ta tabbatar da shugabancin Mark na ADC, ta kori karar Abejide](https://solacebasehausa.com/kotu-ta-tabbatar-da-shugabancin-mark-na-adc-ta-kori-karar-abejide/) - Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja a ranar Alhamis ta tabbatar da shugabancin Sanata David Mark na jam’iyyar ADC. A cikin hukunci da ya yanke, Mai Shari’a Musa Liman ya kuma kori karar da Dan Majalisa Leke Abejide ya shigar yana kalubalantar Mark da Ogbeni Rauf Aregbesola a matsayin shugaban da sakataren jam’iyyar na kasa - [Rikicin Kabilanci: An kone mutum 15 kurmus, an kashe wasu uku a Neja](https://solacebasehausa.com/rikicin-kabilanci-an-kone-mutum-15-kurmus-an-kashe-wasu-mutum-uku-a-neja/) - An kashe kusan mutum 18 a wani rikicin kabilanci da ke da alaka da sabani kan filaye a karamar hukumar Rafi ta Jihar Neja, inda aka rawaito an kone mutane 15 har kurmus bayan da wasu mahara suka kona gida mai dakuna biyu da wuta. Hari na baya-bayan nan ya faru a daren Talata a - [Hukumar kula da ayyukan ‘yan sanda ta kara wa jami’ai 80 da Kwamishinoni 13 girma](https://solacebasehausa.com/hukumar-kula-da-ayyukan-yan-sanda-ta-kara-wa-jamiai-80-da-kwamishinoni-13-girma/) - Hukumar Kula da Ayyukan ‘Yan Sanda (PSC) ta amince da kara wa Kwamishinonin ‘Yan Sanda 13 mukami zuwa mataimakan Sufeto Janar (AIGs) da kuma wasu manyan jami’ai 80 zuwa mukamai na gaba. Shugaban sashen bayanai da hulda da Jama’a na hukumar, Mr Torty Kalu ne ya bayyana hakan a cikin wata sanarwa a ranar Laraba - [Yadda tsohon mataimakin gwamnan Kano ake zargi ya karkatar da Naira miliyan 308 na malamai don addu’o’i – Mai taimaka wa Gwamna](https://solacebasehausa.com/yadda-tsohon-mataimakin-gwamnan-kano-ake-zargi-ya-karkatar-da-naira-miliyan-308-na-malamai-don-adduoi-mai-taimaka-wa-gwamna/) - Mashawarci na Musamman ga Gwamnan Jihar Kano kan Ilimin Tsangaya, Sheikh Musa Falaki, ya zargi tsohon Mataimakin Gwamna, Comrade Aminu Abdussalam Gwarzo, da karkatar da Naira miliyan 308 da kananan hukumomin Kano 44 suka bayar domin gudanar da addu’o’i na musamman. Falaki ya yi wannan zargin ne a wata hira da aka watsa a gidan - [CBN ta soke lasisin bankunan kasuwanci 46 a fadin Najeriya](https://solacebasehausa.com/cbn-ta-soke-lasisin-bankunan-kasuwanci-46-a-fadin-najeriya/) - Babban Bankin Kasa na (CBN), a ranar Laraba ya sanar da soke lasisin gudanarwa na wasu bankunan kasuwanci guda arba’in da shida a fadin Najeriya. A cewar sanarwar da Mai rikon mukamin daraktar dadarwa ta Babban Bankin, Hakama Sidi-Ali ta sanya wa hannu, matakin zai fara aiki nan take. “Babban Bankin Kasa na CBN ya - [{Jerin Sunaye}: Jami’ar Jihar Kano ta kore dalibai 34, ta dakatar da 18](https://solacebasehausa.com/jerin-sunaye-jamiar-jihar-kano-ta-kore-dalibai-34-ta-dakatar-da-18/) - Jami’ar Northwest ta Kano, ta kori dalibai 34 bayan da aka sami hannusu a ayyukan da suka shafi satar jarabawa. Shugaban sashen hulda da jama’a na jami’ar, Abubakar Ibrahim ne ya tabbatar da hakan a madadin Rijistara, Dr Isyaku Adamu, a cikin wata sanarwa da ya fitar. Sanarwar da SolaceBase ta samu a ranar Laraba - [Kano ta bayyana tsarin samar da ci gaban mai dorewa ga al’ummar karkara](https://solacebasehausa.com/kano-ta-bayyana-tsarin-samar-da-ci-gaban-mai-dorewa-ga-alummar-karkara/) - Gwamnatin Jihar Kano ta sake jaddada kudurin ta na inganta ci gaban al’ummar karkara mai dorewa ta hanyar kara karfafa hadin gwiwa da manyan masu ruwa da tsaki. Gwamnan jihar, Alhaji Abba Kabir Yusuf, wanda Mataimakin sa, Alhaji Murtala Sule Garo, ya wakilta, ne ya bayyana hakan a wajen taron samar da ci gaba mai - [Atiku ya nemi a dakatar da Gbajabiamila, a binciki zargin cin hancin Naira miliyan 400](https://solacebasehausa.com/atiku-ya-nemi-a-dakatar-da-gbajabiamila-a-binciki-zargin-cin-hancin-naira-miliyan-400/) - Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya bukaci Shugaba Bola Tinubu da ya dakatar da Shugaban Ma’aikatansa, Femi Gbajabiamila, kan zargin cewa ya karbi Naira miliyan 400 ta hannun wani, kuma ya sake nemi wata Naira miliyan 200 don saukake nadin Adeniyi Adeyemi a matsayin Darakta-Janar na Majalisar PFIPC. A cikin wata - [{HOTUNA}: Kano ta kaddamar da aikin farfado da madatsar ruwa ta Joda bayan shekaru bakwai bata aiki](https://solacebasehausa.com/hotuna-kano-ta-kaddamar-da-aikin-farfado-da-madatsar-ruwa-ta-joda-bayan-shekaru-bakwai-bata-aiki/) - Gwamnatin Jihar Kano ta fara aikin gyara a madatsar ruwan yanki ta Joda bayan wata ziyarar dubawa da ta kai wurin a makon da ya gabata, inda hukumomi suka ce an samu gagarumin ci gaba wajen maido da samar da ruwa ga al’ummomin da madatsar ke rarrabawa. SolaceBase ta ruwaito cewa an bayyana hakan a - [Kano ta hada gwiwa da UNIDO da EU don inganta tattalin arziki ta hanyar sarrafa shara don samar da makamashi](https://solacebasehausa.com/kano-ta-hada-gwiwa-da-unido-da-eu-don-inganta-tattalin-arziki-ta-hanyar-sarrafa-shara-don-samar-da-makamashi/) - Gwamnatin Jihar Kano ta sake jaddada kudurin ta na inganta ayyukan tattalin arzikin ta hanyar sauyawa da amfani da shara don samar da makamashi ta hanyar hada gwiwa da Kwamitin Majalisar Dinkin Duniya na Raya Masana’antu (UNIDO), Tarayyar Turai (EU), Ma’aikatar Muhalli ta Tarayya da sauran abokan hulda masu samar da ci gaba. Kwamishinan Ma’aikatar - [Zargin Bata Suna: Kotun ta bayar da belin Sowore kan kudi Naira miliyan 200](https://solacebasehausa.com/zargin-bata-suna-kotun-ta-bayar-da-belin-sowore-kan-kudi-naira-miliyan-200/) - Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja a ranar Talata ta bayar da belin dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar AAC, Omoyele Sowore, kan kudi Naira miliyan 200 da masu tsaya masa biyu. A cikin hukuncin sa kan bukatar Sowore na dakatar da aiwatar da umarnin soke belin da aka bashi tun da fari, Mai Shari’a - [Muhimman sauye-sauye da ya kamata ku sani game da gyaran da aka yi wa NYSC karo na farko a tarihi](https://solacebasehausa.com/muhimman-sauye-sauye-da-ya-kamata-ku-sani-game-da-gyaran-da-aka-yi-wa-nysc-karo-na-farko-a-tarihi/) - Shugaba Bola Tinubu ya amince da cikakken garanbawul ga Tsarin Hidimar Kasa (NYSC), wanda shi ne gyara na farko mai girma da aka yi wa tsarin tun shekaru da dama. A karkashin sabon tsarin, farar hula ne zai jagoranci ayyukan NYSC na yau da kullum, yayin da sojoji za su ci gaba da baiwa masu - [Gwamna Yusuf ya jagoranci lalata tan 12.2 na miyagun kwayoyi](https://solacebasehausa.com/gwamna-yusuf-ya-jagoranci-lalata-tan-12-2-na-miyagun-kwayoyi/) - Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, tare da Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi ta Kasa (NDLEA) da sauran hukumomin tsaro masu alaka wajen lalata tan 12.2 na miyagun kwayoyi, abubuwa kawar da hankali da sauran sinadarai masu hatsari da aka kama a fadin jihar, yayin da ya yi kira ga ‘yan kasa - [Rahoto na Musamman: Nihal da matsalolin dukan yara a makarantu](https://solacebasehausa.com/rahoto-na-musamman-nihal-da-matsalolin-dukan-yara-a-makarantu/) - Mutuwar wata dalibar karamar sakandare, Maimuna Sani Salisu mai shekaru 13, wadda aka fi sani da Nihal, ta girgiza jama’a a jihar Kano da kasa baki daya. Duk da cewa ana ci gaba da bincike kan yadda ta rasu, martanin jama’a kan wannan mummunar lamarin ya bayyana wani abu mai zurfi fiye da neman amsa - [‘Yan ta’adda sun kai hari makaranta a Borno, sun sace daliban da ke rubuta NECO](https://solacebasehausa.com/yan-taadda-sun-kai-hari-makaranta-a-borno-sun-sace-daliban-da-ke-rubuta-neco/) - Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Borno ta tura jami’an tsaro zuwa garin Lassa dake Karamar Hukumar Askira/Uba bayan da wasu ‘yan ta’adda da ake zargi sun sace dalibai da ba a kai ga tabbatar da adadin yawan su ba, wadanda ke rubuta jarabawar kammala sakandire ta Kasa NECO. An bayyana cewa maharan sun mamaye makarantar da - [Atiku ya yi zargin ana shirya wata sabuwar makarkashiya don hana ADC shiga zaben 2027](https://solacebasehausa.com/atiku-ya-yi-zargin-ana-shirya-wata-sabuwar-makarkashiya-don-hana-adc-shiga-zaben-2027/) - Tsohon Mataimakin Shugaban Kasa, Atiku Abubakar ya yi zargi cewa akwai sabon shiri da wasu da ba a bayyana sunayen su ba a cikin gwamnati mai mulki da ke yi domin hana jam’iyyar ADC shiga zaben 2027, yana mai gargadin cewa duk wani yunkuri na hana jam’iyyar adawa shiga zabe Babbar illa ce ga dimokuradiyyar - [NELFUND ta yi barazanar daukar mataki kan makarantun da ke kin mayar wa dalibai kudin karatunsu](https://solacebasehausa.com/nelfund-ta-yi-barazanar-daukar-mataki-kan-makarantun-da-ke-kin-mayar-wa-dalibai-kudin-karatunsu/) - Asusun Ba da Lamunin Karatu ga Dalibai (NELFUND) ya bayyana damuwa kan rahotannin da ke nuni da cewa wasu manyan makarantu na jinkiri wajen mayar wa dalibai kudin makarantar da suka biya, ko kuma kin mayar da su gaba daya, ga wadanda suka riga suka biya kafin a ba su lamunin NELFUND. A cikin wata - [Gwamna Yusuf ya yi wa Sakataren Jam’iyyar APC na Kasa ta’aziyya kan rasuwar mahaifiyarsa](https://solacebasehausa.com/gwamna-yusuf-ya-yi-wa-sakataren-jamiyyar-apc-na-kasa-taaziyya-kan-rasuwar-mahaifiyarsa/) - Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya mika sakon ta’aziyya ga Sakataren Jam’iyyar APC na Kasa, Sanata Surajudeen Ajibola Basiru, bisa rasuwar mahaifiyarsa Alhaja Sidikat Basiru, wadda ta rasu tana da shekaru 92 a duniya. Hakan na kunshe a cikin sakon ta’aziyyar da daraktan yada labaran Gwamnan, Sanusi Bature Dawakin Tofa ya fitar a - [Gwamnatin Kaduna za ta dauki nauyin iyalin matar da mutane suka yi wa kisan gilla - Gwamna Sani](https://solacebasehausa.com/gwamnatin-kaduna-za-ta-dauki-nauyin-iyalin-matar-da-mutane-suka-yi-wa-kisan-gilla-gwamna-sani/) - Gwamnan Jihar Kaduna, Uba Sani, ya yi alkawarin cewa gwamnatin jihar za ta dauki nauyin kula da iyalin marigayiya Ummulkhairi Aliyu, matar da wasu mutane suka yi wa kisan gilla a Maraban Jos, karamar hukumar Igabi ta jihar. Gwamnan ya ce gwamnatinsa za ta dauki nauyin kula da mijin marigayiyar da ‘ya’yanta hudu, ciki har - [Gwamna Yusuf ya yi ta’aziyya kan rasuwar Shehu Yahaya](https://solacebasehausa.com/gwamna-yusuf-ya-yi-taaziyya-kan-rasuwar-shehu-yahaya/) - Gwamna Abba Kabir Yusuf ya bayyana bakin cikin sa kan rasuwar jigo, Alhaji Shehu Yahaya, inda ya bayyana rasuwar sa a matsayin babban rashi ga Jihar Kano da ma kasa baki daya. A cikin sakon ta’aziyyar da kakakin Gwamnan, Sunusi Bature Dawakin Tofa, ya fitar a Kano a ranar Lahadi, Gwamna Yusuf ya bayyana marigayi - [‘Yan Sanda sun fara neman mutanen da ake zargi kan mutuwar malama da aka yi wa duka saboda ladabtar da dalibi a Kogi](https://solacebasehausa.com/yan-sanda-sun-fara-neman-mutanen-da-ake-zargi-kan-mutuwar-malama-da-aka-yi-wa-duka-saboda-ladabtar-da-dalibi-a-kogi/) - Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Kogi ta fara bincike kan mutuwar wata ma’aikaciyar makaranta, Maryam Usman, sakamakon wani hari da ake zargin an kai mata a Makarantar Brains Minds Nursery and Primary School dake Ugbamaka, karamar hukumar Olamaboro. A cewar Jami’ar hulda da jama’a ta rundunar, ASP Afusat Oyiza Salihu, ta bayyana. Ta bayyana ce an - [NAWOJ da Kungiyoyin al-umma sun yi tattaki don nuna goyon baya kan yaki da shan miyagun kwayoyi a Kano](https://solacebasehausa.com/nawoj-da-kungiyoyin-al-umma-sun-yi-tattaki-don-nuna-goyon-baya-kan-yaki-da-shan-miyagun-kwayoyi-a-kano/) - Kungiyar ‘Yan Jarida Mata ta Najeriya (NAWOJ) reshen Jihar Kano, hadin gwiwa da Hadakar Kungiyoyin masu zaman kansu da ke yaki da shan miyagun kwayoyi (CONADA) da sauran kungiyoyin al’umma, a ranar a Asabar sun fito kan hanya domin bikin Ranar Yaki da Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi ta Duniya ta 2026, a matsayin wani - [Matasa su shirya wa damar da za su samu, su jagoranci kirkire-kirkire don cigaban kasa - Kole Shettima](https://solacebasehausa.com/matasa-su-shirya-wa-damar-da-za-su-samu-su-jagoranci-kirkire-kirkire-don-cigaban-kasa-kole-shettima/) - Darakta na Ofishin Gidauniyar MacArthur a Najeriya kuma Babban Daraktan Shirin "On Nigeria", Dr. Kole Shettima ya bukaci matasan Najeriya su shirya kansu domin damar da za su samu ta hanyar kwazo, kirkire-kirkire da ci gaba da koyon abubuwa, inda ya jaddada cewa basira kadai baza ta isa ba wajen tabbatar da nasara. Da yake - [Gwamnatin Kano ta himmatu wajen tabbatar da nasarar APC a duka matakai a 2027 - Gwamna Yusuf](https://solacebasehausa.com/gwamnatin-kano-ta-himmatu-wajen-tabbatar-da-nasarar-apc-a-duka-matakai-a-2027-gwamna-yusuf/) - Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya bayyana cewa Jihar Kano ta himmatu sosai wajen tabbatar da nasarar Jam’iyyar APC a duka matakai a babban zaben 2027. Wannan bayanin na cikin wata sanarwa da kakakin gwamnan, Sunusi Bature Dawakin Tofa, ya fitar a ranar Asabar. Gwamnan ya yi wannan sanarwa ne a wani taro - [Gwamnatin Kano ta kaddamar da shirin zamanantar da Green Park](https://solacebasehausa.com/gwamnatin-kano-ta-kaddamar-da-shirin-zamanantar-da-green-park/) - Gwamnatin Jihar Kano ta sanar da cewa aikin sake gyara Green Park da ke kan Titin Audu Bako ya kusa kammala, wanda hakan ya nuna wani muhimmin ci gaba a cikin shirin ta na sabunta birane da kare muhalli. Kwamishinan Ma’aikatar Ruwa, Muhalli da Sauyin Yanayi, Dr. Dahir Muhammad Hashim ne ya bayyana hakan a - [An kama kwamandojin Boko Haram da ISWAP bakwai bayan dawowa daga aikin Hajji](https://solacebasehausa.com/an-kama-kwamandojin-boko-haram-da-iswap-bakwai-bayan-dawowa-daga-aikin-hajji/) - Hukumomin tsaro sun kama kwamandojin Boko Haram bakwai da ISWAP da ake zargi, yayin da suke dawo daga aikin Hajjin 2026 a makon da ya gabata ta Filin Jirgin Sama na Umaru Musa Yar’Adua da ke Jihar Katsina. Ministan Harkokin Cikin Gida, Olubunmi Tunji-Ojo, ne ya sanar da hakan a ranar Juma’a. Mista Tunji-Ojo ya - [Mutanen da ke cin riba daga rashin tsaro ba za su bar ta’addanci ya kare ba — Masanin tsaro](https://solacebasehausa.com/mutanen-da-ke-cin-riba-daga-rashin-tsaro-ba-za-su-bar-taaddanci-ya-kare-ba-masanin-tsaro/) - Wani jami’in soji mai ritaya kuma kwarren masanin tsaro, Aminu Hassan Soja, ya ce akwai mutanen da ke amfana daga rashin tsaro da ya dade a Najeriya, wanda hakan ke sa da wahala a kawo karshen ta’addancin ‘yan fashi daji, ‘yan Boko Haram da sauran matsalolin tsaro a fadin kasar. Da yake jawabi a wani - [Kotu ta soke hukuncin da ya amince da NDC a matsayin jam’iyyar siyasa](https://solacebasehausa.com/kotu-ta-soke-hukuncin-da-ya-amince-da-ndc-a-matsayin-jamiyyar-siyasa/) - Babbar Kotun Tarayya da ke Lokoja ta soke hukuncin ta na baya da ta umarci Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) ta yi wa jam'iyyar NDC rajista a matsayin jam’iyya siyasa. Wannan ya soke dukkan ayyukan da aka yi bisa hukuncin. Mai Shari’a Isah Dashen ne ya yanke hukuncin a ranar Juma’a, ya ce hukuncin Kotun - [Ku fara sayar da kosai, masara gasashshiya da kuli-kuli - Remi Tinubu ta baiwa talakawan Najeriya shawara](https://solacebasehausa.com/ku-fara-sayar-da-kosai-masara-gasashshiya-da-kuli-kuli-remi-tinubu-ta-baiwa-talakawan-najeriya-shawara/) - Matar Shugaban Kasa, Sanata Remi Tinubu, ta bukaci ‘yan Najeriya da ke cikin kuncin tattalin arziki da su fara kananan kasuwanci irin su sayar da kosai, masara gasashshiya da kuli-kuli a matsayin hanyoyin samun kudin shiga. Ta ce ba su bukatar babban jari domin farawa kuma suna iya taimaka wa iyalai wajen fuskantar kalubalen tattalin - [2026: Hukumar kiyaye hadura ta kasa ta fara shirin aikin daukar ma’aikata](https://solacebasehausa.com/2026-hukumar-kiyaye-hadura-ta-kasa-ta-fara-shirin-aikin-daukar-maaikata/) - Hukumar kiyaye hadura ta kasa (FRSC) ta sanar da shirinta na fara daukar ma’aikata aiki na 2026, inda take gayyatar ‘yan Najeriya da suka cancanta su nemi aiki a matakai na hukumar, wanda suka hada da Marshal Inspectorate da Road Marshal Assistant Cadres. A cewar sanarwar daukar ma’aikatan da aka fitar a ranar Alhamis kuma - [HOTUNA: Kwankwaso ya ziyarci tsohon Shugaban Kasa Obasanjo](https://solacebasehausa.com/hotuna-kwankwaso-ya-ziyarci-tsohon-shugaban-kasa-obasanjo/) - Dan takarar Mataimakin Shugaban Kasa na jam’iyya NDC, Senata Rabiu Musa Kwankwaso ya kai ziyar girmamawa ga tsohon Shugaban Kasa Olusegun Obasanjo a daren Alhamis bayan ya sauka a Kano. Mai taimakawa Kwankwaso a bangaren yada labarai, Saifullahi Hassan ne ya bayyana ziyar a cikin sanarwa, inda ya ce tsohon gwamnan Kano ya gana da - [Gwamnan Kano ya kafa kwamitin bincike kan mutuwar daliba a makarantar St. Louis da ke Kano](https://solacebasehausa.com/gwamnan-kano-ya-kafa-kwamitin-bincike-kan-mutuwar-daliba-a-makarantar-st-louis-da-ke-kano/) - Gwamna Abba Kabir Yusuf ya amince da kafa kwamitin binciken domin binciken abin da ya yi sanadiyyar mutuwar daliba a sakandiren St. Louis da ke Kano. Hakan na cikin wata sanarwar da kakakin gwamnan, Sunusi Bature Dawakin Tofa ya fitar a ranar Alhamis. SolaceBase ta rawaito cewa Kwamishinan Ilimi, Alhaji Ali Haruna Makoda ne zai - [Sojoji sun kama mai samar da kayan tallafi ga ‘yan ta’adda, sun kwato takalman yaki 150 a Zamfara](https://solacebasehausa.com/sojoji-sun-kama-mai-samar-da-kayan-tallafi-ga-yan-taadda-sun-kwato-takalman-yaki-150-a-zamfara/) - Rundunar sojin Najeriya Sashe na II na Operation FANSAN YAMMA sun kama wanda ake zargi da samar da kayan tallafi ga kungiyoyin ’yan ta’adda, sun kuma kwato takalman yaki 150 da sauran kayan aikin soja a Jihar Zamfara. Hakan na cikin rahoton da rundunar da kamfanin dillancin labarai na kasa (NAN) ya samu a ranar - [ICPC ta gurfanar da El-Rufai, Jimi Lawal da karin mutum 5 kan zargin zamba na Naira biliyan 8.68 na kwangilar CCTV](https://solacebasehausa.com/icpc-ta-gurfanar-da-el-rufai-jimi-lawal-da-karin-mutum-5-kan-zargin-zamba-na-naira-biliyan-8-68-na-kwangilar-cctv/) - Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa da Sauran Laifuka (ICPC) ta yi karar tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Mallam Nasir Ahmad El-Rufai, tsohon Babban Mai Ba shi Shawara na Musamman, Jimi Lawal da wasu karin mutum 5 kan sabuwar tuhuma mai dauke da kara 11 kan zargin cin hanci, halasta kudin haramun da sauran laifuka - [Lalata kayayyakin wutar lantarki ya jefa al’ummomin Kano cikin duhu tsawon shekaru](https://solacebasehausa.com/lalata-kayayyakin-wutar-lantarki-ya-jefa-alummomin-kano-cikin-duhu-tsawon-shekaru/) - Sata da lalata kebulan wutar lantarki da kayan aikin na ci gaba da sa al’ummomi da dama a kananan hukumomin Minjibir, Makoda da Dambatta a Jihar Kano cikin rashin wutar lantarki sama da shekaru 10. Darakta Janar na Sashen Bincike da Takardu (RDD) na Gwamnatin Jihar Kano, Dr. Nana Asma’u Jibrin ce ta bayyana haka - [Alkalan Kwara sun tsunduma yajin aikin sai baba ta gani kan karancin albashi da rashin biyan alawus-alawus](https://solacebasehausa.com/alkalan-kwara-sun-tsunduma-yajin-aikin-sai-baba-ta-gani-kan-karancin-albashi-da-rashin-biyan-alawus-alawus/) - Kungiyar Alkalai ta Kasa (MAN) reshen Jihar Kwara, ta sanar da shirinta na shiga yajin aikin sai baba ta gani daga ranar Alhamis 2 ga Yuli 2026, kan karancin biyan albashi, rashin biyan alawus-alawus da kuma wariyar da ake nuna wa alkalan jihar a fannin jin dadinsu. An sanar da wannan shawara ne a cikin - [‘Yan Sanda sun musanta bidiyon Katsina da ya yadu – “‘Yan banga ne, ba ‘yan bindiga ba"](https://solacebasehausa.com/yan-sanda-sun-musanta-bidiyon-katsina-da-ya-yadu-yan-banga-ne-ba-yan-bindiga-ba/) - Rundunar ‘Yan Sandan kasa (NPF) ta musanta wani bidiyo da ya yadu a shafukan sada zumunta da ke nuna wani jami’in ‘yan sanda yana hulda da ’yan bindiga a kan babura a Jihar Katsina, in da ta bayyana cewa labarin na karya ne da yaudara ga jama’a. A cikin wata sanarwa da aka raba wa - [2027: Gwamna Yusuf ya nemi goyon bayan sake zaben Tinubu](https://solacebasehausa.com/2027-gwamna-yusuf-ya-nemi-goyon-bayan-sake-zaben-tinubu/) - Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya yi kira ga al-ummar jihar da su cigaba da goyon bayan Shugaba Bola Ahmed Tinubu, yana mai cewa shugaban ya cancanci samun goyon baya mai yawa daga jama’a saboda jajircewarsa wajen bunkasa jihar da kasar baki daya. Hakan na cikin wata sanarwa da mai magana da yawun - [Yanzu-Yanzu: LPPC ta dakatar da Mike Ozekhome daga matsayin Babban Lauyan Najeriya SAN](https://solacebasehausa.com/yanzu-yanzu-lppc-ta-dakatar-da-mike-ozekhome-daga-matsayin-babban-lauyan-najeriya-san/) - Kwamitin da ke bayar da mukamin SAN da kula da da'a (LPPC) ta dakatar da Mike Ozekhome daga matsayin Babban Lauyan Najeriya (SAN), har sai an kammala bincike kan da'a da ake yi masa. A cikin wata sanarwa da Babban Rijistaran Kotun Koli, Kabir Akanbi ya fitar a ranar Laraba, ya ce an dauki wannan - [Zargin Almundahana: Kotu ta dage shari’ar Ganduje, matarsa da sauran mutum 6](https://solacebasehausa.com/zargin-almundahana-kotu-ta-dage-shariar-ganduje-matarsa-da-sauran-mutum-6/) - Shari’ar tsohon Gwamnan Jihar Kano, Abdullahi Ganduje, da sauran mutum 7 kan zargin almundahana ta fuskanci cikas a ranar Laraba, yayin da Babbar Kotun Jihar ta dage shari’ar zuwa 14 ga Oktoba. Ganduje yana fuskantar shari’a tare da matarsa, Hafsat Umar kan tuhume-tuhume 11 da suka shafi cin hanci, makirci, almundahana da karkatar da kudaden - [‘Ni ba na ganin yunwar da ’yan Najeriya ke gunaguni a kai’ – Onanuga](https://solacebasehausa.com/ni-ba-na-ganin-yunwar-da-yan-najeriya-ke-gunaguni-a-kai-onanuga/) - Bayo Onanuga, Mataimaki na Musamman ga Shugaba Bola Tinubu a Bangaren Yada Labarai da Dabarun Sadarwa, ya ce da yawa daga cikin ’yan Najeriya na amfana da manufofin sauye-sauyen tattalin arziki na gwamnatin yanzu. Onanuga ya bayyana haka ne a shirin Prime Time na tashar Arise a ranar Talata, inda ya kare manufofin shugaban kasa - [LPPC ta zabi Gezawa, Alabelewe, Abikan, Ahmed Rabiu, da sauran lauyoyi 85 zuwa matsayin SAN na 2026](https://solacebasehausa.com/lppc-ta-zabi-gezawa-alabelewe-abikan-ahmed-rabiu-da-sauran-lauyoyi-85-zuwa-matsayin-san-na-2026/) - Kwamitin Ba da Gata ga Masu Aikin Lauya LPPC ya zabi Sagir Gezawa Suleiman, Mas’ud Mobolaji Alabelewe da sauran lauyoyi 75 tare da Farfesa Ahmed Rabiu da Farfesa Ibrahim Abikan Abdulqadir da sauran malamai 10, domin ba su matsayin Babban Lauyan Najeriya (SAN) mai daraja a shekarar 2026. SolaceBase ta ruwaito cewa an sanar da - [‘Safarar Miyagun Kwayoyi’: Kotu ta dage shari’ar da matar da aka tsare bisa kuskure a Saudiyya ta shigar da Ethiopian Airlines da SAHCO](https://solacebasehausa.com/safarar-miyagun-kwayoyi-kotu-ta-dage-shariar-da-matar-da-aka-tsare-bisa-kuskure-a-saudiyya-ta-shigar-da-ethiopian-airlines-da-sahco/) - ‘Babbar Kotun Tarayya da ke Kano ta dage ci gaba da shari’ar da wata mata ‘yar asalin Jihar Kano da aka zarge ta bisa kuskure da safar miyagun kwayoyi a Saudiyya, Bahijja Aminu Abdullahi, ta shigar da a kan Ethiopian Airlines, Skyway Aviation Handling Company Plc (SAHCO) da Ali Abubakar Muhammad zuwa 8 ga Oktoba, - [Gwamnatin Oyo ta sanya dokar hana fita a Kananan Hukumomi 10](https://solacebasehausa.com/gwamnatin-oyo-ta-sanya-dokar-hana-fita-a-kananan-hukumomi-10/) - Gwamnatin Jihar Oyo ta ayyana dokar hana fita ta sa’o’i 16 a kananan hukumomi 10 da ke iyaka da Tsohon Dajin Oyo National Park, yayin da Gwamna Seyi Makinde ya amince da matakin a matsayin wani bangare na kokarin tabbatar da tsaro a yankunan da abin ya shafa. A cewar wata wasika da Sakataren Gwamnatin - [Ronaldo ya kafa tarihi a matsayin dan wasa na farko da ya ci kwallo a gasar cin Kofin Duniya shida daban-daban](https://solacebasehausa.com/ronaldo-ya-kafa-tarihi-a-matsayin-dan-wasa-na-farko-da-ya-ci-kwallo-a-gasar-cin-kofin-duniya-shida-daban-daban/) - Cristiano Ronaldo ya zama dan wasa na farko da ya ci kwallo a gasar cin Kofin Duniya shida daban-daban a ranar Talata, bayan da ya ci kwallaye biyu bayan Portugal ta yi masara da ci 5-0 a kan Uzbekistan. Ronaldo mai shekaru 41 ya kafa tarihin a minti na 6 lokacin da João Cancelo ya - [Gwamnatin Kaduna ta yaba da gurfanar da mutane 24 kan kisan gilla, ta yi gargadi kan daukar doka a hannu](https://solacebasehausa.com/gwamnatin-kaduna-ta-yaba-da-gurfanar-da-mutane-24-kan-kisan-gilla-ta-yi-gargadi-kan-daukar-doka-a-hannu/) - Gwamnatin Jihar Kaduna ta yi maraba da gurfanar da mutane 24 da ake zargi da hannu a kisan wata mata a Maraban Jos. Gwamnatin ta bayyana hakan a matsayin wani mataki wajen tabbatar da adalci da kuma tilasta bin doka. Hakan na cikin wata sanarwa da Kwamishinan Yada Labarai da Al’adu, Malam Ahmed Maiyaki ya - [El-Rufai ya sha kaye a kokarinsa na sauya sharuddan beli, zai ci gaba da zama a tsare](https://solacebasehausa.com/el-rufai-ya-sha-kaye-a-kokarinsa-na-sauya-sharuddan-beli-zai-ci-gaba-da-zama-a-tsare/) - Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, a ranar Talata ya gabatar da rokon ‘Babu hujjar ci gaba da shari’a’ (No-case submission) a shari’ar da ake yi masa kan zargin laifukan da suka shafi tsaron kasa. Lauyansa, Paul Erokoro SAN, ne ya bayyana hakan a gaban Mai Shari’a Joyce Abdulmalik ta Babbar Kotun Tarayya da ke - [Gwamnatin Kano ta rufe makarantun horar da ma’aikatan lafiya biyu saboda gaza cika sharuda](https://solacebasehausa.com/gwamnatin-kano-ta-rufe-makarantun-horar-da-maaikatan-lafiya-biyu-saboda-gaza-cika-sharuda/) - Gwamnatin Jihar Kano ta rufe makarantun horar da ma’aikatan lafiya masu zaman kansu guda biyu da ke aiki ba bisa ka’ida ba a Karamar Hukumar Nasarawa saboda kasa cika sharudan doka da ka’idojin ilimi. Wannan na kunshe cikin wata sanarwa da Nabilusi Abubakar Kofar Na’isa, Jami’in Hulda da Jama’a na Ma’aikatar Lafiya ta Jihar Kano, - [Gwamnatin Taraba ta rage albashin ‘yana shara daga Naira 15,000 zuwa Naira 10,000](https://solacebasehausa.com/gwamnatin-taraba-ta-rage-albashin-yana-shara-daga-naira-15000-zuwa-naira-10000/) - Gwamnatin Jihar Taraba ta rage albashin mambobin shirin tsaftace Taraba na “Operation Keep Taraba Clean”, da aka fi sani da ‘Yan Shara, daga Naira 15,000 zuwa Naira 10,000. Dalilin da ta bayar shi ne bukatar daukar ma’aikatan gwamnati sababbi da aka dauka a ma’aikatur gwamnatin jihar. Shugaban Hukumar Muhalli da Tsabta ta Jihar Taraba, Hon - [PRP ta karyata zargin sayar da fom din ‘yan takara ga Kwankwaso](https://solacebasehausa.com/prp-ta-karyata-zargin-sayar-da-fom-din-yan-takara-ga-kwankwaso/) - Jam’iyyar PRP ta karyata zarge-zargen da ke cewa ta sayar da fom din takara na mutum 69 ga tsohon Gwamnan Jihar Kano Rabiu Musa Kwankwaso domin kwace ikon jam’iyyar, tana mai cewa an riga an cike dukkan kujeru kuma Kwankwaso ba ma dan jam’iyyar ba ne. Idan zaku iya tuna, Shugaban Kungiyar masu ruwa da - [Kotu ta yi umarnin tsare Sowore a Gidan Gyaran Hali na Kuje](https://solacebasehausa.com/kotu-ta-yi-umarnin-tsare-sowore-a-gidan-gyaran-hali-na-kuje/) - Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta ba da umarnin tsare Omoyele Sowore, dan takar shugaban k asa na jam’iyyar AAC a Gidan Gyaran Hali na Kuje a ranar Litinin. A wani kwarya-kwaryan hukunci, Mai Shari’a Mohammed Umar, ya bada umarnin a tsare Sowore a gidan gyara hali har sai an kammala sauraren karar kuma - [Sowore ya hallara a kotu bayan bada umarnin kama shi](https://solacebasehausa.com/sowore-ya-hallara-a-kotu-bayan-bada-umarnin-kama-shi/) - Omoyele Sowore, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar AAC, ya hallara a Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja a ranar Litinin domin sauraron kararsa bayan kotun ta bayar da umarnin kama shi. Sowore, wanda kuma shi ne mawallafin Jaridar Sahara Reporters, ya isa kotun tare da mambobin kungiyarsa dauke da allunan. Kamfanin Dillancin Labarai na - [Yanzu-Yanzu: Firaministan Birtaniya Keir Starmer ya yi murabus](https://solacebasehausa.com/yanzu-yanzu-firaministan-birtaniya-keir-starmer-ya-yi-murabus/) - Firaministan Birtaniya Keir Starmer a ranar Litinin ya sanar cewa zai sauka daga matsayinsa na shugaban Jam’iyyar Labour da kuma na Firaminista, lamarin da ya kawo karshen watanni na yamutsin siyasa tare da fafatawa kan wanda zai gaje shi. Sanarwar ta zo ne bayan karuwar matsin lamba kan Firaministan bayan Jam’iyyar Labour ta sha kaye - [Zaben cike gurbi gwaji ne na nasarar APC a 2027 – Gwamna Yusuf](https://solacebasehausa.com/zaben-cike-gurbi-gwaji-ne-na-nasarar-apc-a-2027-gwamna-yusuf/) - Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya bayyana sakamakon zaben cike gurbin Dawakin Kudu da Warawa na Majalisar Tarayya a matsayin gwaji na nasarar da Jam’iyyar APC ke sa rai a zaben 2027 da ke tafe. Bayanin na kunshe a cikin wata sanarwa da daraktan yada labaran gwamnan, Sunusi Bature Dawakin Tofa, ya fitar - [Tinubu, Inuwa da Gwamna sun yi ganawar sirri kan makomar Gombe](https://solacebasehausa.com/tinubu-inuwa-da-gwamna-sun-yi-ganawar-sirri-kan-makomar-gombe/) - Shugaba Bola Ahmed Tinubu a ranar Asabar ya yi ganawar sirri da Gwamnan Jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya da dan takarar gwamnan Jam’iyyar APC a Jihar Gombe, Dr Jamil Isyaku Gwamna, a Fadar Shugaban Kasa da ke Abuja. Ganawar ta mayar da hankali kan batutuwa masu alaka da ci gaba da aka yi a Jihar - [Dan takarar APC ya lashe zaben cike gurbin Majalisar Tarayya a Kano](https://solacebasehausa.com/dan-takarar-apc-ya-lashe-zaben-cike-gurbin-majalisar-tarayya-a-kano/) - Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta ayyana dan takarar Jam’iyyar APC, Rabiu Shuaibu, a matsayin wanda ya lashe zaben cike gurbin Dawakin Kudu da Warawa a Majalisar Tarayya. Jami’in da ya ayyana sakamako, Farfesa Umar Sani, ya ayyana Shuaibu a matsayin wanda ya yi nasara a zaben da aka gudanar ranar Asabar. - [INEC ta ayyana Oyebanji a matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan Ekiti](https://solacebasehausa.com/inec-ta-ayyana-oyebanji-a-matsayin-wanda-ya-lashe-zaben-gwamnan-ekiti/) - Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta ayyana dan takarar Jam’iyyar APC, Gwamna Biodun Oyebanji, a matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan Jihar Ekiti da aka gudanar ranar Asabar. An sake zabar gwamnan ne bayan ya samu kuri’u 319,224 fiye da abokan hamayyarsa na kusa daga jam’iyyar adawa ta PDP, Olumayokun Oluyede da - [Ekiti 2026: INEC ta dora kashi 83% na sakamako a rumbunta](https://solacebasehausa.com/ekiti-2026-inec-ta-dora-kashi-83-na-sakamako-a-rumbunta/) - Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta dora sakamako 2,048 daga rumfunan zabe 2,445 a shafinta na kallon sakamako (IReV) har zuwa karfe 6:41 na yammacin ranar Asabar, wanda ke nufin kashi 83.7 na jimillar sakamakon zaben gwamnan Jihar Ekiti. Wannan adadi ya nuna gagarumin ci gaba daga kashi 35.5 da aka dora - [Me zai sa in zama baiwa a gidan wani: Jarumar Kannywood ta yi tambaya kan aure](https://solacebasehausa.com/me-zai-sa-in-zama-baiwa-a-gidan-wani-jarumar-kannywood-ta-yi-tambaya-kan-aure/) - Shahararriyar jarumar Kannywood Nafisa Abdullahi ta ce ba ta ga dalilin da zai sa ta yi aure ba idan aure yana nufin zama “bawa” a gidan wani, tana mai cewa mata da yawa ba su da farin ciki a aurensu kuma ba sa samun fa’ida mai yawa daga wannan al’amarin. A cikin wani bidiyo da - [(HOTUNA): Kungiyar Renewed Hope Youth Engagement ta rantsar da Dahir Hashim mai gudanarwa a Kano tare da sauran shugabannin yankuna](https://solacebasehausa.com/hotuna-kungiyar-renewed-hope-youth-engagement-ta-rantsar-da-dahir-hashim-mai-gudanarwa-a-kano-tare-da-sauran-shugabannin-yankuna/) - Kungiyar Renewed Hope Youth Engagement (RHYE) ta kaddamar masu gudanarwarta reshen Jihar Kanao tare da sauran masu gudanarwa na yankuna na Kano ta Tsakiya, ta Arewa da kuma ta Kudu a matsayin wani bangare na kokarin karfafa tattara jama’a daga matakin kasa da fadada shigar matasa cikin mulki da siyasa. Sabon mai gudanarwa na (RHYE) - [Matashi mai kirkire-kirkire a Kano ya samar da na’urar AI wanda zata gano da kawar da kwarin gona](https://solacebasehausa.com/matashi-mai-kirkire-kirkire-a-kano-ya-samar-da-naurar-ai-wanda-zata-gano-da-kawar-da-kwarin-gona/) - Wani matashi mai kirkire-kirkire dan asalin jihar Kano, Khalifa Aminu ya kirkiri na’urar gonar da ke sarrafa kanta ta hanyar basirar wucin gadi AI da aka tsara domin taimaka wa manoma wajen gano kwarin shuka da kuma fesa magani ta atomatik, wanda hakan ya zama wata babbar nasara a cikin sabbin kirkire-kirkirensa na cikin gida. Wannan - [‘Yan sanda sun fara bincike kan mutuwar matashin dan kasuwa a gidan budurwarsa a Kano](https://solacebasehausa.com/yan-sanda-sun-fara-bincike-kan-mutuwar-matashin-dan-kasuwa-a-gidan-budurwarsa-a-kano/) - Matashin dan kasuwar, Isma’il Makaye, ya rasu a karkashin yanayi mai cike da shakku a gidan budurwarsa, shahararriyar tauraruwa a TikTok kuma mai rawar Solo, Fati Cele, a Jihar Kano. A cewar majiyoyi, lamarin ya faru ne da safe ranar Juma’a lokacin da Fati Cele ta ce ta shigar da korafi bayan da gobara ta - [HOTUNA: An samu fitowar masu jefa kuri’a da fara tantancewa da wuri a zaben gwamnan Ekiti da ke gudana](https://solacebasehausa.com/hotuna-an-samu-fitowar-masu-jefa-kuria-da-fara-tantancewa-da-wuri-a-zaben-gwamnan-ekiti-da-ke-gudana/) - An samu fitowar masu jefa kuri’a a rumfunan zabe daban-daban a Jihar Ekiti a ranar Asabar yayin da zaben gwamna na musamman ya fara cikin tsari, yayin da jami'an zabe suka isa wuraren kada kuri'a da kayan zabe akan lokaci. Yawancin jami’an wucin gadi sun isa da wurin domin fara shirya aikin, yayin da masu - [Tinubu ya tsawaita wa'adin CGC Adeniyi tsawon watanni shida](https://solacebasehausa.com/tinubu-ya-tsawaita-waadin-cgc-adeniyi-tsawon-watanni-shida/) - Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya amince da karin wa’adi na karshe na tsawon watanni shida ga Shugaban Hukumar Hana Fasakwauri Adewale Adeniyi. Wa’adin farko na Adeniyi a matsayin Shugaban hukumar zai kare ranar 1 ga Agusta, 2026. A cewar wata sanarwa da aka fitar a ranar Juma’a, wadda mai baiwa Shugaban Kasa shawara na musamman - [Ta’addanci: Kotun ta yanke wa mahaifiya da ‘yar’uwar shahararren dan bindiga hukuncin dauri shekaru 40 kowacce](https://solacebasehausa.com/taaddanci-kotun-ta-yanke-wa-mahaifiya-da-yaruwar-shahararren-dan-bindiga-hukuncin-dauri-shekaru-40-kowacce/) - Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja a ranar Juma’a ta yanke wa mahaifiya da ‘yar’uwar marigayi shahararren dan bindiga Kachallah Ibrahim Battujo hukuncin dauri shekaru 40 kowacce. Masu laifin, Safiya Salihu da Halima Abdullahi, kotu ta gano sun bada bayanai ta wayar tarho ga Battujo domin taimaka masa wajen ayyukan ta’addancinsa, laifin da ya saba - [KHAIRUN da Ma’aikatar Lafiya ta Kano sun sanya hannu kan MoU domin karfafa ilimin kiwon lafiya da horo](https://solacebasehausa.com/khairun-da-maaikatar-lafiya-ta-kano-sun-sanya-hannu-kan-mou-domin-karfafa-ilimin-kiwon-lafiya-da-horo/) - Jami’ar Khalifa Isyaku Rabiu da ke Kano (KHAIRUN), ta sanya hannu kan yarjejeniyar fahimtar juna (Memorandum of Understanding) da Ma’aikatar Lafiya ta Jihar Kano domin karfafa hadin gwiwa a fannin ilimin kiwon lafiya, horar da kwararru, bincike da gudanar da ayyuka. An kammala yarjejeniyar ne a wani bikin sanya hannu da aka gudanar a ranar - [Rashin Kokari: Barau ya rubuta wa Minista, yana neman a soke kwangilar hanyar Kano–Gwarzo–Dayi ta biliyoyin Naira](https://solacebasehausa.com/rashin-kokari-barau-ya-rubuta-wa-minista-yana-neman-a-soke-kwangilar-hanyar-kano-gwarzo-dayi-ta-biliyoyin-naira/) - Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Barau I. Jibrin ya rubuta wa Ministan Ayyuka, Dave Umahi, yana rokon a soke kwangilar aikin hanyar Kano–Gwarzo–Dayi saboda rashin kokarin da ya dace na kamfanin da ke aikin. SolaceBase ta ruwaito cewa aikin ya hada da fadada hanyar Kano–Gwarzo–Dayi mai nisan kusan kilomita 100 wanda yake hannu daya zuwa hanya - [‘Yan uwan daliba a Kano na neman adalci kan mutuwarta bayan zargin hukunci mai tsauri a makaranta](https://solacebasehausa.com/yan-uwan-daliba-a-kano-na-neman-adalci-kan-mutuwarta-bayan-zargin-hukunci-mai-tsauri-a-makaranta/) - Damuwa da bakin ciki sun lullube iyalin wata yarinya mai shekaru 14, Maimuna Sani Yaro, wadda ake yi wa lakabi Nihal, wadda mutuwarta ta haifar da damuwa da kiran neman adalci a Jihar Kano. Nihal, wata daliba a aji 2 na karamar Makarantar Sakandare (JSS 2) a St. Louis da ke Kano, an ruwaito ta - [An ji karar harbe-harbe a filin jirgin saman babban birnin Nijar Niamey](https://solacebasehausa.com/an-ji-karar-harbe-harbe-a-filin-jirgin-saman-babban-birnin-nijar-niamey/) - An ji karar harbe-harbe a filin jirgin saman babban birnin Jamhuriyar Nijar, Niamey a safiyar Alhamis wanda ya kwashe akalla sa’a daya a na ji, kamar yadda shaidu suka shaida wa kamfanin dillancin labarai na Reuters A cewar shaidun gani da ido, lamarin ya faru ne da misalin karfe 6:00 na safe agogon kasar. (0500 - [Dan tsohon mataimakin gwamnan Kano ya shigar da korafi ga ‘yan sanda, yana zargin Sunusi Bature da bata suna](https://solacebasehausa.com/dan-tsohon-mataimakin-gwamnan-kano-ya-shigar-da-korafi-ga-yan-sanda-yana-zargin-sunusi-bature-da-bata-suna/) - Mujahid Aminu Abdussalam Gwarzo, dan tsohon Mataimakin Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Aminu Abdussalam Gwarzo, ya gabatar da korafi ga Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Kano kan zargin da yake yi wa Sunusi Bature Dawakin Tofa, mai magana da yawun Gwamna Abba Kabir Yusuf, na yin maganganu na bata suna akan shi. SolaceBase ta ruwaito cewa an - [“Ka kunyatar da Najeriya", Rarara da Davido sun yi musayar kalamai](https://solacebasehausa.com/ka-kunyatar-da-najeriya-rarara-da-davido-sun-yi-musayar-kalamai/) - Shahararren mawakin Hausa Dauda Adamu Kahutu wanda aka fi sani da Rarara, ya soki tauraruwar Afrobeats, Davido kan yadda ya daga batun daliban da aka yi garkuwa da su a wajen bikin shirye-shiryen fara gasar Kofin Duniya ta 2026. Wani bidiyo da ya wallafa a shafinsa na Facebook, Rarara ya zargi mawakin da nuna Najeriya - [Sojoji sun ceto ragowar mutum 4 da Masu Garkuwa suka tsare tare da marigayi Janar Rabe](https://solacebasehausa.com/sojoji-sun-ceto-ragowar-mutum-4-da-masu-garkuwa-suka-tsare-tare-da-marigayi-janar-rabe/) - Dakarun Rundunar Sojin Najeriya sun ceto mutum hudu da aka yi garkuwa da a ci gaba da ayyukan da suke yi na fatattakar wani fitaccen shugaban ’yan bindiga, Kachalla Muhammadu Fulani, da mambobin kungiyarsa a Jihar Katsina. Kwamishinan Tsaron Cikin Gida da Harkokin na Jihar Katsina, Dr. Nasir Mu’azu, ne ya bayyana hakan a wata - [Gwamnatin Zamfara na alhini kan mutuwar ‘yan sandan 3 da abin fashewa IED ya kashe](https://solacebasehausa.com/gwamnatin-zamfara-na-alhini-kan-mutuwar-yan-sandan-3-da-abin-fashewa-ied-ya-kashe/) - Gwamnatin Jihar Zamfara ta bayyana baƙin cikinta kan mutuwar ‘yan sanda uku da suka rasu suna bakin aiki kwanan nan. Kamfanin Dillancin Labarai na Kasa (NAN) ya ruwaito cewa ’yan sandan 3 daga Sashin Magance Bama-bamai (EOD) na Rundunar ’Yan Sanda ta Zamfara da suka yi shahada suna bakin aiki a ranar Litinin. Jajirtattun jami’an - [Abin da yasa muke son Peter Obi, Kwankwaso, da saura sa hannu kan yarjejeniyar adawa da barin jam’iyya - NDC](https://solacebasehausa.com/abin-da-yasa-muke-son-peter-obi-kwankwaso-da-saura-sa-hannu-kan-yarjejeniyar-adawa-da-barin-jamiyya-ndc/) - Jam’iyyar NDC ta bayyana dalilin da ya sa take bukatar duk ’yan takararta, ciki har da na shugaban kasa Peter Obi, mataimakinsa Rabiu Musa Kwankwaso da sauran masu neman kujeru, su sanya hannu kan yarjejeniyar adawa da barin jam’iyya kafin a shiga zaben 2027. Jam’iyyar adawar ta ce wannan tsari na da nufin kare nasarorin - [Manoman Kano sun koka kan tsadar taki, sun roki gwamnati ta taimaka](https://solacebasehausa.com/manoman-kano-sun-koka-kan-tsadar-taki-sun-roki-gwamnati-ta-taimaka/) - Kungiyar Manoma ta Kasa AFAN, reshen Jihar Kano ta bayyana rashin jin dadinta kan tsadar taki, inda ta jaddada bukatar gaggawa na gwamnati ta ba da tallafin kayan aikin noma don bunkasa aikin gona. Shugaban kungiyar, Abdullahi Ali-Maibread ne ya yi wannan kira a wata hira da manema labarai a ranar Talata a Kano kan - [Rahoto Na Musamman: Mutuwar Abubakar Rabe da matsalar tsaro da ta dade tana addabar 'yan Najeriya](https://solacebasehausa.com/rahoto-na-musamman-mutuwar-abubakar-rabe-da-matsalar-tsaro-da-ta-dade-tana-addabar-yan-najeriya/) - Mutuwar Manjo Janar Abubakar Rabe (mai ritaya) a hannun masu garkuwa ya kamata ya damu kowane dan Najeriya. Sama da asarar babban jami’in soja mai daraja, lamarin ya bayyana zahirin gaskiyar da zai yi wahala a kauda kai, rashin tsaro a Najeriya ya kai matakin da babu wanda zai iya cewa ba zai same shi - [Gwamnatin Kano ta ayyana Talata a matsayin ranar hutu don murnar Sabuwar Shekarar Musulunci](https://solacebasehausa.com/gwamnatin-kano-ta-ayyana-talata-a-matsayin-ranar-hutu-don-murnar-sabuwar-shekarar-musulunci/) - Gwamnatin Jihar Kano ta ayyana ranar Talata 16 ga Yuni 2026, a matsayin ranar hutu domin murnar Sabuwar Shekarar Musulunci ta 1 ga watan Muharram 1448 bayan Hijira. SolaceBase ta ruwaito cewa an fitar da sanarwar hutu ne cikin wasika daga Ofishin Shugaban Ma’aikata na Jihar Kano mai dauke da kwanan wata 15 ga Yuni, - [Dan Kwankwaso ya zama dan takarar mataimakin gwamna na NDC a Kano](https://solacebasehausa.com/dan-kwankwaso-ya-zama-dan-takarar-mataimakin-gwamna-na-ndc-a-kano/) - Jam’iyyar NDC ta sanar da Mustapha Rabiu Kwankwaso a matsayin dan takarar mataimakin gwamnan Jihar Kano gabanin zaben gama gari na shekarar 2027 mai zuwa. Sanarwar ta biyo bayan wani taron manyan masu ruwa da tsaki da aka gudanar a gidan jagoran kungiyar Kwankwasiyya na Kasa kuma tsohon Gwamnan Jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso da - [Yanzu-Yanzu: Kotun ta ba da umarnin cire ADC da sauran jam’iyyu 4 daga rajista](https://solacebasehausa.com/yanzu-yanzu-kotun-ta-ba-da-umarnin-cire-adc-da-sauran-jamiyyu-4-daga-rajista/) - Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta baiwa Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) umarnin ta cire jam’iyyar ADC da sauran jam’iyyun siyasa 4 daga rajista saboda ci gaba da gazawa wajen cika ka’idodin aiki da Kundin Tsarin Mulki ya tanada. Mai Shari’a Peter Lifu ne ya yanke wannan hukuncin a cikin karar da Kungiyar Tsoffin - [Yanzu-Yanzu: ADC ta zabi Amaechi a matsayin abokin takarar Atiku](https://solacebasehausa.com/yanzu-yanzu-adc-ta-zabi-amaechi-a-matsayin-abokin-takarar-atiku/) - Jam’iyyar hadaka ta ADC ta zabi tsohon Gwamnan Jihar Ribas kuma tsohon Ministan Sufuri, Rotimi Amaechi, a matsayin abokin takarar tsohon Mataimakin Shugaban Kasa Atiku Abubakar a zaben shugaban kasa na 2027. Jam’iyyar ta ce amincewa da Amaechin ya biyo bayan tattaunawa mai zurfi da kuma yadda ya zo na biyu a zaben fidda gwani - [‘Yan bindiga sun kashe 3, sun kone gidaje a Neja – ‘Yan Sanda](https://solacebasehausa.com/yan-bindiga-sun-kashe-3-sun-kone-gidaje-a-neja-yan-sanda/) - Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Neja ta tabbatar da cewa ‘yan bindiga da ake zargi sun kashe mutane 3 a kauyen Pissa da ke Karamar Hukumar Borgu Mai magana da yawun rundunar, SP Wasiu Abiodun ne ya shaida wa Kamfanin Dillancin Labarai na Kasa (NAN) ranar Asabar cewa ‘yan bindigar sun kai hari kauyen da misalin - [FIFA za ta biya alkalin wasa Omar Artan cikakken kudin gasar cin kofin duniya duk da an hana shi shiga Amurka](https://solacebasehausa.com/fifa-za-ta-biya-alkalin-wasa-omar-artan-cikakken-kudin-gasar-cin-kofin-duniya-duk-da-an-hana-shi-shiga-amurka/) - Alkalin wasan kwallon kafa dan kasar Somali Omar Artan zai karbi cikakken kudinsa na gasar cin kofin duniya duk da an hana shi shiga kasar Amurka domin yin aiki a gasar. Artan mai shekaru 34, jami’an shige da fice na Amurka sun tsare shi tare da yi masa tambayoyi tsawon awanni 11 a filin jirgin - [Tsohon CSO Aliyu ya bayyana yadda Abdulsalami ya yi watsi da matsin lambar sojoji na tsawaita mulki](https://solacebasehausa.com/tsohon-cso-aliyu-ya-bayyana-yadda-abdulsalami-ya-yi-watsi-da-matsin-lambar-sojoji-na-tsawaita-mulki/) - Abdul Aliyu, Manjo Janar mai ritaya kuma Tsohon Shugaban Tsaro na Musamman na Janar Abdulsalami Abubakar, ya ce tsohon Shugaban Kasa ya yi watsi da matsin lambar da wasu jami’an soji suka yi masa na tsawaita shirin sauya mulki da ranar mika mulki bayan ya karbi mulki a shekarar 1998. Aliyu ya bayyana haka ne - [Sarkin Musulmi ya umarci Musulmi su fara duban jinjirin watan Muharram](https://solacebasehausa.com/sarkin-musulmi-ya-umarci-musulmi-su-fara-duban-jinjirin-watan-muharram/) - Mai Alfarma Sarkin Musulmi kuma shugaban Majalisar Koli ta Addinin Musulunci a Najeriya (NSCIA), Muhammad Sa’ad Abubakar III, ya umarci Musulmin Najeriya da su shiga fara neman jinjirin watan Muharram 1448AH, wani aiki mai muhimmanci da zai tantance farkon Sabuwar Shekarar Musulunci. Hakan na cikin wata sanarwa da shugaban Kwamitin Shawara kan Harkokin Addini na - [Gwamnatin Katsina ta tabbatar da mutuwar Manjo Janar Rabe a hannun masu garkuwa](https://solacebasehausa.com/gwamnatin-katsina-ta-tabbatar-da-mutuwar-manjo-janar-rabe-a-hannun-masu-garkuwa/) - Gwamnatin Jihar Katsina ta sanar da mutuwar Manjo Janar Rabe Abubakar (Mai ritaya), wanda ya rasu yana hannun ‘yan bindiga bayan watanni na kokarin tabbatar da sakinsa. Gwamnatin ta bayyana hakan ne cikin wata sanarwa da Kwamishinan Tsaron da Al'amuran Cikin Gida, Dr Nasiru Mu’azu, ya fitar a ranar Asabar. Sanarwar ta ce tsohon sojan - [Dan Majalisar Tarayya daga Gombe, Yaya Tongo ya rasu](https://solacebasehausa.com/dan-majalisar-tarayya-daga-gombe-yaya-tongo-ya-rasu/) - Dan majalisar wakilai mai wakiltar kananan hukumomin Kwami/Funakaye da Gombe, Yaya Tongo, ya rasu a Abuja. Tongo, wanda ya lashe zaben Dan Majalisar Tarayya a karkashin tutar jam’iyyar PDP a 2023, kafin daga bisani ya sauya sheka zuwa jam’iyyar ADC a watan Maris din 2026. Tsohon Ministan Sadarwa, Farfesa Isa Pantami ne ya sanar da - [Kofin Duniya 2026: An hana dan wasan Ghana Thomas Partey shiga Kanada](https://solacebasehausa.com/kofin-duniya-2026-an-hana-dan-wasan-ghana-thomas-partey-shiga-kanada/) - An hana dan wasan tsakiyar tawagar Black Stars ta Ghana, Thomas Partey, shiga kasar Kanada a wasan farko da tawagarsa zata buga a Gasar Cin Kofin Duniya. Athletic ta rawaito cewa gwamnatin Kanada ta ki baiwa dan wasan da ya taba taka leda a kungiyar kwallon kafa ta Arsenal biza saboda zargin tuhumar fyaden da - [12 ga Yuni: Tinubu ya karrama Sakataren Yada Labaran jam'iyyar NDC lambar yabo ta kasa](https://solacebasehausa.com/12-ga-yuni-tinubu-ya-karrama-sakataren-yada-labaran-jamiyyar-ndc-lambar-yabo-ta-kasa/) - Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya karrama fitattun ‘yan gwagwarmayar dimokuradiyya da masu fafutuka saboda gudummawar da suka bayar ga tsarin dimokuradiyyar Najeriya. Daga cikin wadanda suka karbi lambobin yabo na kasa da aka sanar a bikin Ranar Dimokuradiyya na 2026 a ranar Juma’a akwai Sakataren Yada Labaran jam'iyyar NDC na kasa, Osa Director. An lissafa - [Jerin Sunaye: Tinubu ya ba ‘yan gwagwarmayar 12 ga Yuni lambobin yabo ta kasa](https://solacebasehausa.com/jerin-sunaye-tinubu-ya-ba-yan-gwagwarmayar-12-ga-yuni-lambobin-yabo-ta-kasa/) - Shugaba Bola Tinubu a ranar Juma’a ya sanar da sake farfado da Cibiyar Nazarin Man Fetur da ke Kaduna da kuma sauya sunan ta zuwa suna marigayi Janar Shehu Musa Yar’Adua. Tinubu ne ya sanar da haka a jawabin sa na ranar Dimokuradiyya ga al’ummar kasa. Shugaban ya kuma amince da baiwa ‘yan gwagwarmayar tabbatar - [HOTUNA: Gobara ta cinye kasuwar kayan gida, daki da ofis a Kano](https://solacebasehausa.com/hotuna-gobara-ta-cinye-kasuwar-kayan-gida-daki-da-ofis-a-kano/) - Wata Mummunar gobara ta lalata sananniyar kasuwar kayan gida da kayan daki da kuma na ofis da ke kan Titin Murtala Mohammed a Kano, inda ‘yan kasuwa suka yi mummunar asarar miliyoyin naira. Bisa ga bayanan da aka samu, gobara ta tashi da kamar misalin karfe 10:00 na dare a ranar Alhamis. Shaidu sun shaida - [Tinubu ya sauya sunan Cibiyar Man Fetur ta Kaduna zuwa sunan Shehu Yar’Adua](https://solacebasehausa.com/tinubu-ya-sauya-sunan-cibiyar-man-fetur-ta-kaduna-zuwa-sunan-shehu-yaradua/) - Shugaba Bola Tinubu ya sauya sunan Cibiyar Nazarin Man Fetur dake Kaduna, zuwa Jami’ar Kimiyyar Geoloji da Fasahar Injiniya ta Janar Shehu Musa Yar’Adua. Tinubu ya sanar da wannan matakin ne a ranar Juma’a a yayin jawabinsa na murnar Ranar Dimokuradiyya ta wannan shekara. Shugaban ya bayyana Yar’Adua a matsayin daya daga cikin mutanen da - [Gwamnatin Tarayya ta ayyana Juma’a 12 ga Yuni a matsayin ranar hutu don murnar Ranar Dimokuradiyya](https://solacebasehausa.com/gwamnatin-tarayya-ta-ayyana-jumaa-12-ga-yuni-a-matsayin-ranar-hutu-don-murnar-ranar-dimokuradiyya/) - Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranar Juma’a, 12 ga Yunin 2026, a matsayin ranar hutu domin murnar bikin Ranar Dimokuradiyya ta wannan shekara. Ministan Harkokin Cikin Gida, Olubunmi Tunji-Ojo, ne ya sanar da hakan a cikin wata sanarwa da Babban Sakatare a Ma’aikatar Harkokin Cikin Gida, Magdalene Ajani ta fitar a ranar Alhamis. Ya ce murnar - [Gwamnatin Tarayya ta karbi ‘yan Najeriya 270 da suka dawo daga Afirka ta Kudu](https://solacebasehausa.com/gwamnatin-tarayya-ta-karbi-yan-najeriya-270-da-suka-dawo-daga-afirka-ta-kudu/) - Gwamnatin Tarayya, ta hannun Hukumar Bada Agajin Gaggawa ta Kasa (NEMA), ta karbi ‘yan Najeriya 270 da suka dawo daga kasar Afirka ta Kudu karkashin shirin dawo da ‘yan kasa da ake yi a yanzu. Hukumar ta bayyana hakan ne a cikin wata sanarwa da shugaban ayyuka na Ofishin ta na Legas, Mr Mohammed Olatunde - [Mele Kyari ya magantu kan umarnin kamun da Majalisar Dattawa ta bayar a kan shi, ya musanta gujewa bincike](https://solacebasehausa.com/mele-kyari-ya-magantu-kan-umarnin-kamun-da-majalisar-dattawa-ta-bayar-a-kan-shi-ya-musanta-gujewa-bincike/) - Tsohon Shugaban Kamfanin Man Fetur na Kasa (NNPCL), Mele Kyari ya bayyana shawarar da Kwamitin Majalisar Dattawa Mai Kula da Asusun Jama’a ya dauka na fitar da takardar kama shi kan binciken da ake yi kan kudadin kamfanin a matsayin “na bammamaki” A cikin wata wasika da ya aike wa shugaban kwamitin, Kyari, ya bayyana - [Babu alfarmar da Peter Obi da Kwankwaso su ke yi wa NDC- Dickson ya gargadi magoya bayansu](https://solacebasehausa.com/babu-alfarmar-da-peter-obi-da-kwankwaso-su-ke-yi-wa-ndc-dickson-ya-gargadi-magoya-bayansu/) - Jagoran Jam’iyyar NDC na kasa, Sanata Seriake Dickson, ya aike da gargadi mai tsauri ga magoya bayan dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar, Peter Obi da abokin takararsa Rabiu Kwankwaso, inda ya gargade su da su daina rage daraja da wulakanta jam’iyyar siyasar. Da yake jawabi a shirin Prime Time na gidan talabijin na Arise, - [HOTUNA: Al’ummar Hausawa sun gudanar da zanga-zanga a Ibadan kan zargin nuna tsangwama saboda sace-sace](https://solacebasehausa.com/hotuna-alummar-hausawa-sun-gudanar-da-zanga-zanga-a-ibadan-kan-zargin-nuna-tsangwama-saboda-sace-sace/) - Mambobin al’ummar Hausawa a Ibadan, babban birnin Jihar Oyo, sun fita kan tituna a ranar Laraba don gudanar da zanga-zangar lumana kan abin da suka bayyana a matsayin nuna wariya da tsagwama ga wata kabila sakamakon karuwar yawaitar sace-sacen da suka faru a jihar kwanannan. Zanga-zangar ta nuna karuwar rashin jituwa tsakanin kabilu da yankuna - [HOTUNA: WOFAN ta bai wa SolaceBase da GTR Hausa motoci domin inganta ayyukansu](https://solacebasehausa.com/hotuna-wofan-ta-bai-wa-solacebase-da-gtr-hausa-motoci-domin-inganta-ayyukansu/) - A wani bangare na kudurinta wajen karfafa hadin gwiwa da inganta yadda kafafen yada labarai ke ba da labarin ayyukan cigaba a cikin yanayin da dace da mutunci, Kungiyar Mata Manoma (WOFAN) ta baiwa gidajen jaridun yanar gizo biyu, wato SolaceBase da GTR Hausa motoci biyu. Da take jawabi yayin mika motocin a Kano a - [Gwamnatin Kano ta fara yin gwajin lafiya kafin aure ga mutane 3,000 a shirinta na aure gata](https://solacebasehausa.com/gwamnatin-kano-ta-fara-yin-gwajin-lafiya-kafin-aure-ga-mutane-3000-a-shirinta-na-aure-gata/) - Hukumar da ke Kula da Cututtuka ta Jihar Kano (KSACA) ta fara gudanar da gwajin lafiya kafin aure ga mutane 3,000 ma'aurata da aka zaba a shirin auren gata na gwamnatin jihar na 2026. Jami'an da ke kula da aikin sun jaddada cewa wadanda suka cancanta ta fannin lafiya ne kawai za su amfana da - [Binciken Kudi: Majalisar Dattawa ta ba da umarnin kamo tsohon shugaban kamfanin mai na kasa Mele Kyari](https://solacebasehausa.com/binciken-kudi-majalisar-dattawa-ta-ba-da-umarnin-kamo-tsohon-shugaban-kamfanin-mai-na-kasa-mele-kyari/) - Kwamitin Majalisar Dattawa mai kula da Asusun Jama’a ya ba da umarnin fitar da takardar kamawa da za ta tilasta wa tsohon Shugaban Kamfanin Man Fetur na Kasa (NNPCL), Mele Kyari bayyana a gabansa don amsa tambaya kan gudanar da harkokin kudi da warware bayanan da suka shafi Naira Tiriliyan 210 da ke cikin kididdigar - [Gwamnatin Edo ta rufe makarantu saboda barazanar tsaro](https://solacebasehausa.com/gwamnatin-edo-ta-rufe-makarantu-saboda-barazanar-tsaro/) - Gwamnatin Jihar Edo ta ba da umarnin rufe makarantun sakandare 3 a Karamar Hukumar Akoko-Edo nan take sakamakon bayanan sirri da ke nuna an tsara kai harin sace dalibai. Makarantun da lamarin ya shafa sun hada da Ososo Grammar School, Ososo Comprehensive High School da Makeke Secondary School. Umarnin ya fito ne a cikin wata - [‘Yan bindiga sun sace mataimakin shugaban karamar hukuma](https://solacebasehausa.com/yan-bindiga-sun-sace-mataimakin-shugaban-karamar-hukuma/) - Wasu ‘yan bindiga da ba a san ko su waye ba sun kai farmaki Ora-Igbomina a Karamar Hukumar Ifedayo ta Jihar Osun, inda suka sace mataimakin shugaban karamar hukumar, Debo Faroumbi. Rahotannin da aka tattara sun ce ‘yan bindigar sun mamaye garin cikin dare a ranar Talata, inda suka dinga harba bindiga sama-sama da nufin - [Obi ya nemi Okonkwo ya biya shi Naira biliyan 5 tare da nemi afuwarsa kan zargin bata suna](https://solacebasehausa.com/obi-ya-nemi-okonkwo-ya-biya-shi-naira-biliyan-5-tare-da-nemi-afuwarsa-kan-zargin-bata-suna/) - Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NDC, Peter Obi ya nemi diyya Naira biliyan 5 da neman gafara a fili daga dan wasan kwaikwayo da ya koma siyasa Kenneth Okonkwo kan zargin maganganun batanci da ya yi a wata hira da talabijin. Tsohon gwamnan Jihar Anambra ya kuma yi barazanar kai karar Okonkwo kotu, inds - [Karuwar Talauci: Gwamnonin Arewa maso Yamma sun bayyana shirin yaki da talauci ta fuska da dama](https://solacebasehausa.com/karuwar-talauci-gwamnonin-arewa-maso-yamma-sun-bayyana-shirin-yaki-da-talauci-ta-fuska-da-dama/) - Kungiyar Gwamnonin Arewa maso Yamma (NWGF) ta shirya tattaunawa kan manufofi a Kano kan yadda za a rage talauci ta fuskoki da dama ta hanyar karfafa tsarin dogaro da kai da samar da sabbin hanyoyin tattalin arziki. Taron wanda ya kun shi masu tsara manufofi, abokan hulda na cigaba da kwararru daga jihohi 7 na - [Karuwar Rashin Tsaro: Majalisar Shari’a ta bukaci gwamnati ta dauki mataki gaggawa](https://solacebasehausa.com/karuwar-rashin-tsaro-majalisar-sharia-ta-bukaci-gwamnati-ta-dauki-mataki-gaggawa/) - Majalisar Koli ta Shari'a a Najeriya (SCSN) ta bayyana fushinta kan ta’azzar rashin tsaro a fadin kasar, inda ta bukaci Gwamnatin Tarayya ta dauki matakai da suka dace domin kare rayuka da dukiyoyi. A cikin sanarwar da sakataren majalisar, Nafi’u Baba Ahmad ya sanya wa hannu, kungiyar ta ce ‘yan Najeriya na ci gaba da - [Rashin Tsaro: Majalisar Wakilai ta gayyaci shugabannin tsaro da Mai Bada Shawarar Tsaro](https://solacebasehausa.com/rashin-tsaro-majalisar-wakilai-ta-gayyaci-shugabannin-tsaro-da-mai-bada-shawarar-tsaro/) - Majalisar Wakilai ta Kasa ta gayyaci Mai Baiwa Shugaban Kasa Shawara kan Tsaro (NSA), Nuhu Ribadu da shugabannin tsaro da su bayyana gaban majalisa kan karuwar lamarin rashin tsaro a fadin kasar. Majalisar ta zartar da kudurin ne a zaman da ta yi a ranar Talata bayan amincewa da kudirin gaggawa da dan majalisar wakilai - [Kano, Tarayyar Turai da UNICEF sun kaddamar da shirin ilimi na shekaru 10 domin magance matsalar koyo](https://solacebasehausa.com/kano-tarayyar-turai-da-unicef-sun-kaddamar-da-shirin-ilimi-na-shekaru-10-domin-magance-matsalar-koyo/) - Gwamnatin Jihar Kano, hadin gwiwar da Tarayyar Turai (EU) da kuma Asusun Tallafawa Kananan Yara na Majalisar Dinkin Duniya (UNICEF) sun fara tsara shirin ilimi na shekaru 10. Shirin ya kunshi tsarin aiki na shekaru 3 domin magance matsalar koyo a jihar. Shirin wanda aka sanya wa suna “2026–2035 Kano State Strategic Education Sector and - [Shugaban kwadago ya rasu a wajen taron kwadago na duniya a Geneva](https://solacebasehausa.com/shugaban-kwadago-ya-rasu-a-wajen-taron-kwadago-na-duniya-a-geneva/) - Wakilan Najeriya a taron 'yan kwadago na duniya (ILC) karo na 114 a Geneva da daukacin 'yan kwadago baki daya sun shiga cikin alhini bayan mutuwar shugaban kwadago Domingo Michael Adeleke. Adeleke, wanda shi ne shugaban Majalisar Tattaunawa ta Hadin Gwiwa ta Jihar Lagos (JNC), ya rasu a ranar Talata a Geneva bayan gajeriyar rashin - [Fasinjoji uku sun rasa rayukansu yayin da jirgin Warri–Itakpe ya yi hatsari a Delta](https://solacebasehausa.com/fasinjoji-uku-sun-rasa-rayukansu-yayin-da-jirgin-warri-itakpe-ya-yi-hatsari-a-delta/) - Fasinja uku sun mutu bayan da jirgin da ke kan layin Warri–Itakpe Train Service ya fita daga kan layin dogo ya yi hatsari. Hatsarin ya faru ne a ranar Litinin. Yayin da take tabbatar da faruwar lamarin, Hukumar Kula da Hanyoyin Jirgin Kasa ta Kasa (NRC) ta ce kungiyoyin agajin gaggawa da sauran hukumomi da - [Rahoto Na Musamman: Idan zaben fidda gwani ya zama kasuwanci, shin zai iya samar da shugabanni nagari?](https://solacebasehausa.com/rahoto-na-musamman-idan-zaben-fidda-gwani-ya-zama-kasuwanci-shin-zai-iya-samar-da-shugabanni-nagari/) - Tsarin demokiradiyyar Najeriya na ci gaba da fuskantar matsaloli da ke ta maimaitawa, yayin da ake sa ran jam’iyyun siyasa su zama dandalin da zai samar da shugabanni nagari. Zaben fidda gwani na jam’iyya na kara zama tushen rarrabuwa, rashin amincewa, da shari’a bayan zabe. Tambayar da ‘yan Najeriya da dama ke yi yanzu mai - [Yanzu-Yanzu: An yi garkuwa da dattawan 50 da suka je sulhu da Jagoran ‘Yan Fashin Daji a Zamfara](https://solacebasehausa.com/yanzu-yanzu-an-yi-garkuwa-da-dattawan-50-da-suka-je-sulhu-da-jagoran-yan-fashin-daji-a-zamfara/) - An yi garkuwa da kusan dattawa 50 daga kauyen Magamin Diddi a Mazabar Magami/Faru ta Karamar Hukumar Maradun yayin da suke kan aikin sulhu. An ce jagoran ‘yan fashin daji mai suna Jammo, wanda ke kula da dazukan Muntsira a Maradun ta Jihar Zamfara ne ya yi garkuwa da su. Shugaban Karamar Hukumar Maradun, Hon. - [Zaben Fidda Gwani: NDC ta kafa kwamitin sulhunta 'yan takara](https://solacebasehausa.com/zaben-fidda-gwani-ndc-ta-kafa-kwamitin-sulhunta-yan-takara/) - Jam’iyyar NDC ta sanar da wasu muhimman matakai da nufin karfafa demokiradiyya ta cikin gida, tabbatar da samun daidaito da kuma kafa jam’iyya mai karfi a matsayin dandalin siyasa gabanin zaben da ke tafe. An cimma wannan matsayar ne a taron da Kwamitin Zartarwa na Kasa (NEC) na jam'iyyar yayi a karo na biyu, Sakataren - [Trump ya fice daga tattaunawa bayan zargin ‘yar jarida da karya](https://solacebasehausa.com/trump-ya-fice-daga-tattaunawa-bayan-zargin-yar-jarida-da-karya/) - Tahirin Shugaban Amurka Donald Trump na fada da ‘yan jarida ba sabon abu ne, amma a wannan karon ba wai iya mummunar magana kawai ya yi ba, ya fice ana tsakiyar yin hira da shi. Inda ya kira ‘yar jaridar da “makaryaciya” kuma “mara gaskiya”. A wata hira da Trump din ke yi da 'yar - [Zaben fidda gwani: Shugabanni sun zargi Kwankwaso da yin watsi da sauran masu ruwa da tsakin NDC a Arewa maso Yamma](https://solacebasehausa.com/zaben-fidda-gwani-shugabanni-sun-zargi-kwankwaso-da-yin-watsi-da-sauran-masu-ruwa-da-tsakin-ndc-a-arewa-maso-yamma/) - Sabon rikicin kan jagoranci ya kunno kai a cikin jam’iyyar NDC a Jihar Kano, inda manyan jami’an jam’iyyar suka zargi tsohon Gwamnan Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, da kokarin mamaye tsarin jam’iyyar da watsar da sauran masu ruwa da tsaki. Zargin na kunshe ne a cikin wani sakon korafi da aka ce mataimakin shugaban jam’iyyar - [Iyabo Obasanjo ta fice daga APC saboda zargin rashin adalci](https://solacebasehausa.com/iyabo-obasanjo-ta-fice-daga-apc-saboda-zargin-rashin-adalci/) - Tsohuwar ‘yar takarar gwamna a jam’iyyar APC a Jihar Ogun kuma ‘yar tsohon Shugaba Olusegun Obasanjo, Farfesa Iyabo Obasanjo, ta fice daga jam’iyyar saboda zargin rashin adalci da rashin girmamawa daga shugabannin jam’iyyar. Iyabo ta bayyana hakan ne a cikin wata wasika da ta aike wa Shugaban jam’iyyar na jihar, Cif Yemi Sanusi, mai dauke - [Ba za mu mika wuya ga tsoratarwar ‘yan ta’adda ba - Tinubu](https://solacebasehausa.com/ba-za-mu-mika-wuya-ga-tsoratarwar-yan-taadda-ba-tinubu/) - Shugaba Kasa Bola Tinubu ya sake jaddada kudurin gwamnatinsa na ci gaba da yaki da rashin tsaro da tabbatar da sakin duk wadanda ake rike da su a fadin kasar. Ya ce Najeriya ba za ta mika wuya ga ‘yan ta’adda ko ‘yan fashin daji ba. Sakataren Gwamnatin Tarayya, George Akume ne ya sanar da - [Auren Gata: Gwamnatin Kano za ta fara gwajin lafiya ga ma’aurata 3,000 da za a aurar](https://solacebasehausa.com/auren-gata-gwamnatin-kano-za-ta-fara-gwajin-lafiya-ga-maaurata-3000-da-za-a-aurar/) - Hukumar Hisbah ta Jihar Kano za ta fara yin gwajin lafiya ga ma'aurata 3000 da zata aurar a shirin auren gata na gwamnati jihar a ranar Litinin. Mataimakin Kwamanda Janar na Hukumar, Mujahideen Aminudddeen ne ya sanar da hakan a ranar Lahadi, inda yace dole ne ma’auratan da za su yi aure daga kananan hukumomi - [NDLEA ta kama mata 4 da ake zargi da safar miyagun kwayoyi a jihohi 4](https://solacebasehausa.com/ndlea-ta-kama-mata-4-da-ake-zargi-da-safar-miyagun-kwayoyi-a-jihohi-4/) - Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi ta Kasa (NDLEA), ta kama mata 4 da ake zargi da safar miyagun kwayoyi a Jihohin Edo, Imo, Kano da Gombe. Daraktan yada labarai da wayar da kai na Hukumar, Mr Femi Babafemi ne ya bayyana hakan a cikin wata sanarwa a ranar Lahadi a Abuja. Ya bayar - [Sojoji sun ceto mata da yara 360 da aka sace a Gwoza](https://solacebasehausa.com/sojoji-sun-ceto-mata-da-yara-360-da-aka-sace-a-gwoza/) - Dakarun sojojin Najeriya na Operation Hadin Kai hadin gwiwar da Rundunar Ayyuka ta Musamman, sun ceto mutun 360, galibi mata da yara wadanda ‘yan ta’adda suka sace daga garin Ngoshe da ke Karamar Hukumar Gwoza ta Jihar Borno. Manjo Janar Abdulsalam Abubakar, Kwamandan Operation Hadin Kai a Arewa maso Gabas, ya shaida wa Kamfanin Dillancin - [Tsohon shugaban tashoshin ARTV da Radiyon Kano Getso ya rasu](https://solacebasehausa.com/tsohon-shugaban-tashoshin-artv-da-radiyon-kano-getso-ya-rasu/) - Fitaccen mai ma'aikacin radiyo kuma tsohon Manajan Darakta na Abubakar Rimi Television (ARTV) da Radiyon Kano, Alhaji Adamu Ibrahim Getso, ya rasu yana da shekara 75. Makusantan marigayin sun ce gogaggen mai gudanar da harkokin yada labarai ya mutu a ranar Asabar bayan doguwar rashin lafiya. SolaceBase ya rawaito cewa Adamu Getso, ya kasance dan - [Yanzu-Yanzu: ‘Yan sanda sun ceto ‘yar uwar tsohon minista Adelabu da tagwayenta](https://solacebasehausa.com/yanzu-yanzu-yan-sanda-sun-ceto-yar-uwar-tsohon-minista-adelabu-da-tagwayenta/) - ‘Yan Sandan Najeriya sun ceto Mrs Olaide Busayo Adegoke John-Paul da tagwayenta maza masu shekara 12, Peter da Paul, a raye yayin wani aikin ceto da aka gudanar da misalin karfe 7:30 na yamma ranar Asabar. Majiyarmu daga hedkwatar ‘yan sanda, ta ce an kashe mutum 2 cikin masu garkuwa da ake zargi yayin musayar - [Garkuwa: Janar Rabe mai ritaya da matarsa sun roki a ceto su](https://solacebasehausa.com/garkuwa-janar-rabe-mai-ritaya-da-matarsa-sun-roki-a-ceto-su/) - Janar Abubakar Rabe (mai ritaya) da aka yi garkuwa da shi tare da matarsa, Hajiya Amina Abubakar, sun roki gwamnati da shugabannin al’umma su shiga cikin lamarin domin a ‘yantar da su bayan sun yi mako guda a hannun masu garkuwa da mutane a Jihar Katsina. Sun yi rokon ne a wani bidiyo mai mintina - [Yan sanda sun gargadi masu hawa Takalmi Taya a kan hanyoyi da wuraren da aka haramta a Kano](https://solacebasehausa.com/yan-sanda-sun-gargadi-masu-hawa-takalmi-taya-a-kan-hanyoyi-da-wuraren-da-aka-haramta-a-kano/) - Rundunar ’Yan Sandan Jihar Kano ta yi gargadi kan yawaitar matasa masu wasa da takalmin taya a kan manyan hanyoyin da wuraren da ake aikin hanyoyi da gadoji da sauran wuraren da aka haramta a cikin birnin Kano. Kakakin Rundunar ’Yan Sanda, CSP Abdullahi Haruna-Kiyawa ne ya sanar da gargadin a cikin wata sanarwar da - [Tsohon Shugaban Jami’ar UNILORIN, Farfesa AbdulGaniyu Ambali ya rasu](https://solacebasehausa.com/tsohon-shugaban-jamiar-unilorin-farfesa-abdulganiyu-ambali-ya-rasu/) - Sanannan masani a fannin likitancin dabbobi da gudanar da jami’a Farfesa AbdulGaniyu Ambali ya rasu da safiyar Asabar a gidansa da ke Oloje Estate, Ilorin, babban birnin Jihar Kwara. Daraktan Harkokin Jama’a na jami’ar, Kunle Akogun ne ya tabbatar da rasuwar a cikin wata sanarwa. Inda ya ce Shugaban Jami’ar Ilorin, Farfesa Wahab Olasupo Egbewole, - [Garkuwa: Musulmai a Oyo sun yi watsi da bukatar ’yan ta’adda kan shari’ar Musulunci](https://solacebasehausa.com/garkuwa-musulmai-a-oyo-sun-yi-watsi-da-bukatar-yan-taadda-kan-shariar-musulunci/) - Al’ummar Musulmi a Jihar Oyo sun soki bukatan da ta shafi shari’ar Musulunci da ’yan ta’addan da ke tsare da malamai da daliban makarantu da aka sace a Karamar Hukumar Oriire suka yi, inda suka bayyana cewa ’yan ta’addan ba sa wakiltar Musulunci ko Musulmi. Wannan matsayi ta fito ne a daidai lokacin da makarantun - [Gwamnatin Kano ta kai ziyarar duba aikin da ake don magance zaizayar kasa, a kokarin rage samun ambaliya a jihar](https://solacebasehausa.com/gwamnatin-kano-ta-kai-ziyarar-duba-aikin-da-ake-don-magance-zaizayar-kasa-a-kokarin-rage-samun-ambaliya-a-jihar/) - Gwamnatin Jihar Kano ta sake tabbatar da yinkurinta wajen magance lalacewar muhalli, hadarin ambaliyar ruwa da matsalolin zaizayar kasa a unguwannin da abin ya shafa. Kwamishinan Ma’aikatar Ruwa, Muhalli da Sauyin Yanayi, Dr. Dahiru Muhammad Hashim ne ya bayar da wannan tabbaci a ranar Juma’a yayin ziyarar duba aikin da ya kai wurin da ke - [APC ta barranta kanta da jerin sunayen ’yan takarar sanata da ke yawo a shafukan sada zumunta](https://solacebasehausa.com/apc-ta-barranta-kanta-da-jerin-sunayen-yan-takarar-sanata-da-ke-yawo-a-shafukan-sada-zumunta/) - Jam’iyyar APC ta barranta kanta da wani jerin sunayen ’yan takarar sanata da ake cewa na jam’iyyar ne da ke yawo a shafukan sada zumunta da wasu kafofin yanar gizo, inda ta bayyana shi a matsayin bogi. Jam’iyyar ta ce sunayen da aka yi wa take da “Cikakken Jerin ’Yan Takar Sanatan APC Zuwa Yanzu” - [PDP ta kafa kwamitocin sauraron korafe-korafe kan takaddamar zaben fidda gwani](https://solacebasehausa.com/pdp-ta-kafa-kwamitocin-sauraron-korafe-korafe-kan-takaddamar-zaben-fidda-gwani/) - Jam’iyyar PDP ta kafa kwamitocin da za su saurari kararraki domin magance koke-koke da korafe-korafen da suka taso daga zaben fidda gwani na kujerar shugaban kasa, gwamnoni, 'yanmajalisar jiha da na tarayya. An kafa kwamitocin ne don tabbatar da gaskiya, adalci da dimokuradiyyar ciki a tsarin zaben jam’iyyar. A cikin sanarwar da Sakataren Yada Labaran - [Zabar Peter Obi a 2027 kamar zabar Tinubu ne – Kenneth Okonkwo](https://solacebasehausa.com/zabar-peter-obi-a-2027-kamar-zabar-tinubu-ne-kenneth-okonkwo/) - Wani babban dan jam’iyyar ADC Kenneth Okonkwo, ya ce goyon bayan Peter Obi a zaben shugaban kasa na 2027 zai karfafa damar Shugaba Bola Tinubu na sake cin zabe ne kawai. Okonkwo ya bayyana hakan ne a cikin tattaunawa da Symfoni TV, inda ya jaddada bukatar jam’iyyun adawa su hade a jam'iyya daya idan suna - [Yan sanda sun musanta rahoton sakin dalibai da malaman da aka yi garkuwa da su a Oyo](https://solacebasehausa.com/yan-sanda-sun-musanta-rahoton-sakin-dalibai-da-malaman-da-aka-yi-garkuwa-da-su-a-oyo/) - Rundunar ’Yan Sandan Jihar Oyo ta musanta rahotannin da ke yawo a shafukan sada zumunta da ke cewa dalibai da malaman da aka yi garkuwa da su a garueuwan Ahoro, Esiele da Yawota da ke Karamar Hukumar Oriire sun shaki iskar 'yanci. Rundunar ta ce rahotannin ba gaskiya ba ne, inda ta bayyana su a - [Wani matshi ya kashe mahaifinsa bayan cecekuce](https://solacebasehausa.com/wani-matshi-ya-kashe-mahaifinsa-bayan-cecekuce/) - Rundunar ’Yan Sandan Jihar Ondo ta kama wani mutum mai shekara 38 mai suna Nsikak Kingsley da ake zargin dukan mahaifinsa, Adone Peter, har lahira a garin Oda da ke Karamar Hukumar Akure ta Kudu a jihar. Hakan na kunshe ne a cikin wata sanarwar da Kakakin Rundunar ’Yan Sandan jihar, DSP Abayomi Jimoh, ya - [Masu yi wa kasa hidima 4 da soja 1 sun kone a hadarin mota a Adamawa ](https://solacebasehausa.com/masu-yi-wa-kasa-hidima-4-da-soja-1-sun-kone-a-hadarin-mota-a-adamawa/) - Wani mummunan hatari ya auku tsakanin motar sojoji da wata motar bas din fasinjoji kirar Hummer a kan babbar hanyar Girei–Song ta Jihar Adamawa, wanda yi sanadiyyar mutuwar mutane 6, ciki har da masu yi wa kasa hidima hudu da soja daya. Shaidun gani da ido sun ce hatsarin ya faru a ranar Laraba da - [Sarki Sanusi ya dakatar da dagacin kauye kan zargin badakalar sayar da fili](https://solacebasehausa.com/sarki-sanusi-ya-dakatar-da-dagacin-kauye-kan-zargin-badakalar-sayar-da-fili/) - Sarkin Kano na 16, Khalifa Muhammadu Sanusi II, ya dakatar da Dagacin kauyen Rikadawa a Karamar Hukumar Madobi, Malam Rabi’u Yusuf kan zargin da ake yi masa na badakalar sayar da fili. Alhaji Ali Ibrahim Ahmad Matawalle da Wazirin Kano, Alhaji Sa’ad Shehu Gidado ne suka sanar da dakatarwar a lokacin sauraren korafe-korafen da aka - [’Yan bindiga sun sace dalibai 7 a Zamfara](https://solacebasehausa.com/yan-bindiga-sun-sace-dalibai-7-a-zamfara/) - Ana zargin ’yan bindiga sun sace dalibai bakwai na Kwalejin Kimiya da Fasaha ta Tarayya, Kaura Namoda, Jihar Zamfara. An yi garkuwa da daliban ne a gidajen kwanansu da ke wajen makaranta gefen garin Low-Cost na Kaura Namoda. Shugaban Karamar Hukumar Kaura Namoda, Hon. Mannir Haidara Kaura, ya tabbatar da da faruwar lamarin a ranar - [Yanzu-Yanzu: Kotu ta yanke wa ’yan ta’adda hudu da suka kai hari cocin Owo hukuncin kisa](https://solacebasehausa.com/yanzu-yanzu-kotu-ta-yanke-wa-yan-taadda-hudu-da-suka-kai-hari-cocin-owo-hukuncin-kisa/) - Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja a ranar Laraba ta yanke wa mambobin kungiyar ta’addanci ta Al-Shabaab hudu hukuncin kisa ta hanyar rataya ke da hannu a harin 5 ga Yuni 2022, kan Cocin Katolika ta St. Francis Owo, a Jihar Ondo, inda suka kashe fiye da masu 40 tarr da raunata sama da 100. - [’Yan bindiga sun yi garkuwa da ’yar uwar tsohon minista Adelabu da ’ya’yanta biyu a Ibadan](https://solacebasehausa.com/yan-bindiga-sun-yi-garkuwa-da-yar-uwar-tsohon-minista-adelabu-da-yayanta-biyu-a-ibadan/) - ’Yan bindiga sun yi garkuwa da ’yar uwar tsohon Ministan Lantarki kuma dan takarar gwamnan APC na 2027 a Jihar Oyo, Bayo Adelabu, tare da ’ya’yanta tagwaye maza a Ibadan, babban birnin jihar. Wani shaidar gani da ido ya ce lamarin ya faru ne a ranar Laraba a yankin Challenge da ke Karamar Hukumar Ibadan - [Shugaba Tinubu zai yi jawabi ga Majalisar Kasa a ranar Dimokuradiyya](https://solacebasehausa.com/shugaba-tinubu-zai-yi-jawabi-ga-majalisar-kasa-a-ranar-dimokuradiyya/) - Shugaba Bola Tinubu zai yi jawabi ga Hadakar Zaurukan Majalisun Kasa a ranar 12 ga Yuni a matsayin wani bangare cikin bukukuwan cika shekaru 27 da Najeriya ta ke murnar ranar Dimokuradiyya. An bayyana hakan a ranar Talata yayin kaddamar da kwamitin ministoci na musamman IMC da ke da alhakin shirya bikin na kasa. Sakataren - [Kotu ta jinkirta yanke hukunci kan shari’ar cin hancin Naira biliyan 2.8 da ake yi wa Hadi Sirika](https://solacebasehausa.com/kotu-ta-jinkirta-yanke-hukunci-kan-shariar-cin-hancin-naira-biliyan-2-8-da-ake-yi-wa-hadi-sirika/) - Wata Babbar Kotun Tarayya da ke Maitama Abuja, a ranar Talata ta jinkirta yanke hukunci kan wani roko da aka nemi ta dakatar da shari’ar cin hancin Naira biliyan 2.8 da ake tuhumar tsohon Ministan Sufurin Jiragen Sama, Hadi Sirika da shi, har zuwa ranar da za a yanke hukunci na karshe a kan babbar - [Hukumar Alhazai zata fara jigilar alhazan Najeriya daga Saudiyya](https://solacebasehausa.com/hukumar-alhazai-zata-fara-jigilar-alhazan-najeriya-daga-saudiyya/) - Hukumar Alhazai ta Kasa (NAHCON) ta ce jigilar alhazan Najeriya daga Saudiyya za ta fara daga ranar Laraba. Hukumar ta bukaci alhazan da za su dawo su bi ka’idojin kayayyaki da takardu domin guje wa jinkiri. Shugaban Sashen Sufurin Jiragen Sama na NAHCON, Alhaji Habib Bello, ne ya bayyana hakan yayin da yake zantawa da - [HOTUNA: Gwamnatin Kano ta fara gyaran babbar madatsar ruwa ta Goron Dutse](https://solacebasehausa.com/hotuna-gwamnatin-kano-ta-fara-gyaran-babbar-madatsar-ruwa-ta-goron-dutse/) - Gwamnatin Jihar Kano ta fara gyaran Madatsar Ruwa ta Goron Dutse, babban kuma mafi muhimmancin wurin rarraba ruwa da ke hidima ga birnin Kano, a matsayin wani bangare na kokarin inganta samar da ruwan sha a fadin jihar. Dr Dahir Muhammad Hashim, Kwamishinan Muhalli, Sauyin Yanayi da Albarkatun Ruwa, ne ya bayyana hakan a cikin - [KANO — 'Yan jarida a Kano sun shiga cikin jimami sakamakon rasuwar Hajiya Hadiza, wacce aka fi sani da mai abinci](https://solacebasehausa.com/kano-yan-jarida-a-kano-sun-shiga-cikin-jimami-sakamakon-rasuwar-hajiya-hadiza-wacce-aka-fi-sani-da-mai-abinci/) - An san Hajiya Hadiza da halinta na raha da sadaukarwa ga sana’arta, kuma an ce ta rasu da safiyar ranar Litinin bayan gajeriyar rashin lafiya. Labarin rasuwarta ya yadu cikin sauri a tsakanin ’Yan Jarida da kewaye a ranar Litinin, lamarin da ya bar ’yan jarida da ma’aikatan hada labarai da abokan huldarta cikin kaduwa. - [Super Eagles sun bude sansani don wasannin sada zumunci da Poland da Portugal](https://solacebasehausa.com/super-eagles-sun-bude-sansani-don-wasannin-sada-zumunci-da-poland-da-portugal/) - Super Eagles sun bude sansani a Warsaw, Poland, a shirye-shiryen da suke na wasannin sada zumunci na kasa da kasa da Poland da Portugal. Bayan nasarar da suka samu a gasar Unity Cup ta 2026 a Landan, Super Eagles sun isa Poland da safiyar ranar Litinin. Jami’in yada labaran tawagar, Promise Efoghe, ya tabbatar da - [Gwamna Yusuf ya hade ma’aikatar ruwa da ta muhalli](https://solacebasehausa.com/gwamna-yusuf-ya-hade-maaikatar-ruwa-da-ta-muhalli/) - Gwamnatin Jihar Kano ta amince da hade Ma’aikatar Albarkatun Ruwa da Ma’aikatar Muhalli da Sauyin Yanayi zuwa ma’aikata daya, wadda za a dinga kira da Ma’aikatar Albarkatun Ruwa, Muhalli da Sauyin Yanayi. Kwamishinan sabuwar ma’aikatar da aka hade, Dr. Dahir M. Hashim ne ya sanar da hakan, inda ya bayyana matakin a matsayin mai cike - [Yanzu-Yanzu Babachir Lawal ya fice daga ADC, ya zargi an yi magudi mai yawa a zaben fidda gwani don Atiku](https://solacebasehausa.com/yanzu-yanzu-babachir-lawal-ya-fice-daga-adc-ya-zargi-an-yi-magudi-mai-yawa-a-zaben-fidda-gwani-don-atiku/) - Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir Lawal, ya fice daga jam’iyyar ADC. A cikin wata sanarwa da ya fitar a ranar Litinin, Lawal ya zargi cewa zaben fidda gwani na ADC da aka kammala kwanan nan “an yi magudi mai yawa” domin tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar da abokansa. Lawal, wanda ya bayyana zaben fidda - [Garkuwa: Tinubu ya amince da daukar mutum 1,000 masu tsaron daji a Oyo, ya tura tawagar ceto](https://solacebasehausa.com/garkuwa-tinubu-ya-amince-da-daukar-mutum-1000-masu-tsaron-daji-a-oyo-ya-tura-tawagar-ceto/) - Shugaba Bola Tinubu ya amince da daukar mutum 1,000 na masu tsaron daji a Jihar Oyo a matsayin wani bangare na matakan karfafa tsaro bayan sace dalibai da malamai a jihar. An sanar da amincewar ne yayin ziyar tawagar Gwamnatin Tarayya da Mr Femi Gbajabiamila, shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasa, ya jagoranta zuwa garuruwan Ahoro-Esinele - [Garkuwa: NUT ta umurci malamai a Oyo su fara yajin aikin sai baba ta gani](https://solacebasehausa.com/garkuwa-nut-ta-umurci-malamai-a-oyo-su-fara-yajin-aikin-sai-baba-ta-gani/) - Kungiyar Malaman Kasa (NUT) ta umurci dukkan malamai a makarantun firamare da sakandare na gwamnati a Jihar Oyo su fara yajin aikin sai baba ta gani daga ranar Litinin. A cikin wata sanarwa da kungiyar ta fitar ga manema labarai a ranar Lahadi a Ibadan, ta ce wannan shawara ta samo asali ne saboda ci - [Atiku ya gana da Hayatu-Deen bayan matsalar zaben fidda gwani na ADC](https://solacebasehausa.com/atiku-ya-gana-da-hayatu-deen-bayan-matsalar-zaben-fidda-gwani-na-adc/) - Tsohon mataimakin shugaban kasa kuma dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya shiga ganawar sirri da abokin hamayyarsa, Hayatu-Deen, a gidansa da ke Legas a matsayin yunƙurin sulhu bayan zaben fidda gwanin shugaban kasa na jam’iyyar. Channels Television ta rawaito a ranar Lahadi, ganawar ta zo ne bayan da Atiku ya zama - [2027: Kwankwaso zai kasance abokin aiki a matsayin mataimakin shugaba kasa, ba mataimaki mara amfani ba – Obi](https://solacebasehausa.com/2027-kwankwaso-zai-kasance-abokin-aiki-a-matsayin-mataimakin-shugaba-kasa-ba-mataimaki-mara-amfani-ba-obi/) - Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NDC, Mista Peter Obi, ya yi alkawarin cewa Sanata Rabiu Kwankwaso zai yi aiki a matsayin mataimakin shugaban kasa “a matsayin abokin aiki, ba mataimaki marar amfani ba,” idan aka zabe su a babban zaben 2027. Obi ya bayyana hakan ne cikin jawabin karbar takararsa bayan an zabe shi - [El-Rufai ya samu tikitin yin takarar Majalisar Wakilai na ADC a Kaduna](https://solacebasehausa.com/el-rufai-ya-samu-tikitin-yin-dan-takarar-majalisar-wakilai-na-adc-a-kaduna/) - Dan Majalisar Wakilai, Bello El-Rufai, ya lashe zaben fidda gwani na jam’iyyr ADC na kujerar karamar hukumar Kaduna ta Arewa ba tare da wani hamayya ba. A cikin wata sanarwa a ranar Asabar, Bello, da Ga tsohon gwamna Nasir El-Rufai, ya ce ya samu kuri’u 7,727 a zaben fidda gwani na ADC na kujerar tarayya. - [Jerin sunayen 'yan takarar maslaha a NDC ta Kano a zaben 2027](https://solacebasehausa.com/jerin-sunayen-yan-takarar-maslaha-a-ndc-ta-kano-a-zaben-2027/) - Jam’iyyar NDC ta fitar da jerin ’yan takarartar maslaha gabanin babban zaben 2027 a Jihar Kano, inda ta bayyana tsohon mataimakin gwamna Aminu Abdussalam Gwarzo a matsayin dan takarar gwamna. Haka zalika, sauran sunayen da jam’iyyar ta fitar a Kano, akwai tsohon mataimakin gwamna Dr. Nasiru Yusuf Gawuna a matsayin dan takarar yankin Kano ta - [PSG ta ci gaba da rike kambun Kofin Zakarun Turai bayan doke Arsenal](https://solacebasehausa.com/psg-ta-ci-gaba-da-rike-kambun-kofin-zakarun-turai-bayan-doke-arsenal/) - Kungiyar kwallon kafa ta Paris Saint-Germain (PSG) ta ci gaba da rike kambunta a gasar cin kofin zakarun Turai ta UEFA a ranar Asabar bayan ta doke Arsenal da ci 4-3 a bugun daga kai sai mai tsaran-gida a wasan karshe mai cike da daure kai wanda aka tashi 1-1 bayan karin lokaci a birnin - [Gwamna Yusuf ya yaba wa matsahin kwamishina Dahir Hashim kan kwazosa](https://solacebasehausa.com/gwamna-yusuf-ya-yaba-wa-matsahin-kwamishina-dahir-hashim-kan-kwazosa/) - Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya yaba wa kwamishinan muhalli, Dr. Dahir Muhammad Hashim, inda ya bayyana shi a matsayin mai samar da ci gaba da kwazo duk da kasancewarsa mafi karancin shekaru cikin kunshin kwamishinoni a majalisar zartarwa. Gwamna Yusuf ya yaba da jajircewar Dr. Hashim, samar da abubuwa da kuma kwazonsa - [Tsohon shugaba Kasa Jonathan ya gargadi jama’a kan shafin Instagram na bogi](https://solacebasehausa.com/tsohon-shugaba-kasa-jonathan-ya-gargadi-jamaa-kan-shafin-instagram-na-bogi/) - Ofishin tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan ya karyata wani shafin Instagram da ake yadawa mai suna @goodluck_ebelejonathan, inda ya ce na bogi ne kuma na sojan gona. A cikin wata sanar da mai taimaka wa Jonathan kan harkokin yada labarai, Mista Ikechukwu Eze, ya fitar a ranar Juma'a, ya ce tsohon shugaban kasar ba shi - [Yadda dakatar da Hawan Sallah ya canza yanayin bukukuwan Sallah a Kano](https://solacebasehausa.com/yadda-dakatar-da-hawan-sallah-ya-canza-yanayin-bukukuwan-sallah-a-kano/) - Tsawon karni da dama, Hawan Sallah ya kasance daya daga cikin al’adun gargajiya da al’ummar Kano ke dauka a matsayin abin alfahari, wanda yake samun halartar dubban masu kallo daga ko’ina cikin Nijeriya da ma wajen kasa. mahaya dawaki cikin launi-launi iri-iri, masu rike da sarautu na gargajiya, jami’an fada, da shugabannin al’umma. Inda suke - [Mun cimma kashi 90 na alkawuran da muka yi a yakin neman zabe— Gwamna Yusuf](https://solacebasehausa.com/mun-cimma-kashi-90-na-alkawuran-da-muka-yi-a-yakin-neman-zabe-gwamna-yusuf/) - Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya bayyana cewa gwamnatinsa ta kammala kashi 90 cikin 100 na alkawuran da ta yiwa al’ummar jihar a lokacin yakin neman zabe. Gwamnan ya ce an riga an fara aiki don tabbatar da cewa an cika sauran kashi 10 cikin 100 kafin karshen wa’adin gwamnatin a watan Mayu 2027. - [Mourinho ya sanya hannu kan yarjejeniyar shekaru uku don dawowa a matsayin kocin Real Madrid](https://solacebasehausa.com/mourinho-ya-sanya-hannu-kan-yarjejeniyar-shekaru-uku-don-dawowa-a-matsayin-kocin-real-madrid/) - Jose Mourinho ya sanya hannu kan yarjejeniyar shekaru uku don zama sabon kocin Real Madrid. Ba za a bayyana shi a hukumance ba sai bayan zaben shugaban kungiyar, wanda aka shirya gudanarwa a ranar 7 ga Yuni. Duk da haka, kwantaragin kocin mai shekaru 63 zai kasance ne kawai idan shugaban kungiyar na yanzu, Florentino - [Zargin yi wa Jam’iyya zagon kasa: APC ta dakatar da Sanata](https://solacebasehausa.com/zargin-yi-wa-jamiyya-zagon-kasa-apc-ta-dakatar-da-sanata/) - Jam’iyyar APC ta dakatar da sanatan da ke wakiltar yankin Kogi ta Gabas, Jibrin Isah Echocho, bisa zargin ayyuka da suka saba wa muradun jam’iyyar. An yanke wannan hukuncin ne bayan matsayar da Kwamitin Zartarwa na Mazabarsa ta Odu Ward 2 a Karamar Hukumar Dekina ta jihar a taron da suka gudanar a ranar 26 - [Kwankwaso Ya Sanar Da Gwarzo A Matsayin Dan Takarar Gwamnan NDC, Gawuna Ya Samu Tikitin Sanatan Kano Ta Tsakiya](https://solacebasehausa.com/kwankwaso-ya-sanar-da-gwarzo-a-matsayin-dan-takarar-gwamnan-ndc-gawuna-ya-samu-tikitin-sanatan-kano-ta-tsakiya/) - Tsohon Gwamnan Jihar Kano kuma Jagoran Sabuwar Jam’iyyar NDC, Rabiu Musa Kwankwaso, ya sanar da tsohon Mataimakin Gwamna, Aminu Abdussalam Gwarzo, a matsayin dan takarar gwamnan jam’iyyar a zaben 2027 a Jihar Kano. Kwankwaso ya kuma bayyana tsohon Mataimakin Gwamna, Nasiru Yusuf Gawuna, a matsayin dan takarar Sanatan NDC a Kano ta Tsakiya. Kwankwaso ya - [Masarautun Kano sun dakatar da bukukuwan hawan sallah na Babbar Sallah](https://solacebasehausa.com/masarautun-kano-sun-dakatar-da-bukukuwan-hawan-sallah-na-babbar-sallah/) - Masarautun Kano guda biyu masu hamayya sun sanar da dakatar da dukkan shirin hawan sallah na Babbar Sallah sakamakon matsalar tsaro da umarnin da hukumomin tsaro suka bayar dontabbatar da zaman lafiya a jihar. A baya, duka Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero, da Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II, sun sanar da - [NDC ta sanya ranar gudanar da zaben fidda gwanin shugaban kasa da na gwamna a fadin kasa](https://solacebasehausa.com/ndc-ta-sanya-ranar-gudanar-da-zaben-fidda-gwanin-shugaban-kasa-da-na-gwamna-a-fadin-kasa/) - Jam’iyyar NDC ta sanya ranar 29 ga Mayu 2026 don gudanar da zaben fidda gwanin shugaban kasa, gwamna, majalisar kasa da majalisun jihohi a fadin kasa. Jam’iyyar ta ce shawarar ta biyo bayan cikas a harkokin sufuri da bikin Baabar Sallah da hutu suka haddasa, lamarin da ya shafi zirga-zirgar ‘yan takara da mambobin kwamitocin - [Kano: Kwankwaso Na Shirin Gabatar da Abdussalam a Matsayin Dan Takarar Gwamna na NDC Yayin da Gawuna Ya Yi Watsi da Tayin Kujerar Sanata da Mataimakin Gwamna](https://solacebasehausa.com/kano-kwankwaso-na-shirin-gabatar-da-abdussalam-a-matsayin-dan-takarar-gwamna-na-ndc-yayin-da-gawuna-ya-yi-watsi-da-tayin-kujerar-sanata-da-mataimakin-gwamna/) - Sai dai idan a samu wani sauyi na karshe, JagoranKwankwasiyya, Rabiu Kwankwaso, zai gabatar da tsohon mataimakin gwamnan Jihar Kano, Aminu Abdussalam, a matsayin dan takarar maslaha da juna na jam’iyyar NDC a Jihar Kano. Mista Abdussalam ya yi murabus a matsayin mataimakin gwamna a watan Maris, makonni kadan bayan Majalisar Dokokin Jihar Kano ta - [Atiku ya lashe zaben fidda gwanin shugaban kasa na ADC](https://solacebasehausa.com/atiku-ya-lashe-zaben-fidda-gwanin-shugaban-kasa-na-adc/) - Tsohon Mataimakin Shugaban Kasa Atiku Abubakar ya zama dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar ADC a zaben 2027. An sanar da sakamakon ne ranar Laraba da dare a wata sanarwa da aka wallafa a shafin X na jam’iyyar, wacce ta bayyana cewa Atiku ya doke tsohon Ministan Sufuri Rotimi Amaechi da tsohon ma'aikacin banki Mohammed - [](https://solacebasehausa.com/33299-2/) - Tsohon Ministan Sadarwa, Isa Ali Ibrahim Pantami, ya shiga jam’iyyar PDP a hukumance, sannan ya samu tikitin takarar gwamnan jam’iyyar a zaben 2027 a Jihar Gombe. Pantami ya samu tikitin PDP ta hanyar amincewa da muryar daya a lokacin zaben fidda gwanin jam’iyyar da aka gudanar ranar Talata a Gombe. Shugaban Kwamitin Zaben PDP, Gregory - [Tsohon IGP Adamu ya fice daga APC bayan ya sha kaye a zaben fidda gwanin](https://solacebasehausa.com/tsohon-igp-adamu-ya-fice-daga-apc-bayan-ya-sha-kaye-a-zaben-fidda-gwanin/) - Tsohon Babban Sufeto Janar na ‘Yan Sanda (IGP), Mohammed Adamu, ya fice daga jam’iyyar APC. Adamu dan takara ne a zaben fidda gwanin gwamnan APC da aka kammala a jihar Nasarawa. Tsohon IGP ya fice daga APC ne a ranar Litinin, a wata wasika da ya aikewa shugaban jam’iyyar na Karamar Hukumar Makama da ke - [Gwamnan Kano ya amince da raba Naira dubu 20 ga ma'aikatan gwamnati don gudanar da bikin Sallah](https://solacebasehausa.com/gwamnan-kano-ya-amince-da-raba-naira-dubu-20-ga-maaikatan-gwamnati-don-gudanar-da-bikin-sallah/) - Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Kabir Yusuf, ya amince da raba kyautar kudi Naira dubu 20 don yin shagalin Babbar Sallah ga ma'aikatan gwamnati a fadin jihar da kananan hukumomi 44. A cewar wata sanarwa da sakataren yada labarai na Ofishin Sakataren Gwamnatin Jihar (SSG), Musa Tanko Muhammad, ya fitar ranar Litinin, ya ce an yi - [Dalhatu ya doke dan Abacha, ya samu tikitin gwamnan PDP a Kano](https://solacebasehausa.com/dalhatu-ya-doke-dan-abacha-ya-samu-tikitin-gwamnan-pdp-a-kano/) - Muhammad Sani Abacha, da ga tsohon shugaban mulkin soja, marigayi Janar Sani Abacha, ya sha kaye a zaben fidda gwanin gwamna na Jam’iyyar PDP a Jihar Kano. SolaceBase ta ruwaito cewa Muhammad Bello Dalhatu ya doke shi, inda ya zama dan takarar jam’iyyar a zaben gwamna mai zuwa a jihar. Da yake sanar da sakamakon, - [Gwamnatin Tarayya ta bada hutun Babbar Sallah](https://solacebasehausa.com/gwamnatin-tarayya-ta-bada-hutun-babbar-sallah-2/) - Gwamnatin Tarayya ta ayyana Laraba 27 da Alhamis 28 ga watan Mayun shekarar 2026, a matsayin ranakun hutu don murnar bikin Babbar Sallah. Ministan Harkokin Cikin Gida, Olubunmi Tunji-Ojo ne ya sanar da hakan a cikin wata sanarwa da babbar sakatariya a ma'aikatar, Magdalene Ajani, ta fitar ranar Litinin. A cewar sanarwar, Gwamnatin Tarayya ta - [Shugaban ma’aikatan shugaban APC na kasa ya sauya sheka zuwa NDC](https://solacebasehausa.com/shugaban-maaikatan-shugaban-apc-na-kasa-ya-sauya-sheka-zuwa-ndc/) - Hon. Mustapha Bala Dawaki, Shugaban Ma’aikata ga Shugaban Jam’iyyar APC, Farfesa Nentawe Goshwe Yilwatda, ya fice daga jam’iyyar mai mulki ya koma NDC. Solacebase ta ruwaito cewa Dawaki, tsohon dan majalisar wakilan, ya sauya sheka zuwa NDC bayan ya sha kaye a zaben fidda gwanin APC na kujerar majalisar wakilai. An karbe shi a ranar - [Sarki ya kubuta yayin da ‘yan ta’adda suka kone fada tare da sace mata da yara a Kwara](https://solacebasehausa.com/sarki-ya-kubuta-yayin-da-yan-taadda-suka-kone-fada-tare-da-sace-mata-da-yara-a-kwara/) - ‘Yan ta’adda sun kai harin hadin gwiwa hedkwatar ‘yan sanda da fadar Sarki a Yashikira dake Karamar Hukumar Baruten ta Jihar Kwara da tsakar dare, inda suka kone wani wani bangare na fadar. Harin ya jefa mazauna cikin firgici kuma ya girgiza tsarin sarautar gargajiya. Lamarin ya faru ne da misalin karfe 2:00 na safe - [Gwamna Yusuf ya bayyana alhini kan rasuwar malamin sadarwa na BUK](https://solacebasehausa.com/gwamna-yusuf-ya-bayyana-alhini-kan-rasuwar-malamin-sadarwa-na-buk/) - Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya bayyana bakin cikin sa matuka kan rasuwar fitaccen malamin sadarwa, Musa Adamu Labaran, wanda ya rasu a ranar Latinin bayan gajeriyar jinya. Dr. Labaran, malami ne a Sashen Sadarwa na Jami’ar Bayero Kano, gwamnan ya bayyana shi a matsayin malami mai mutunci wanda gudummawar sa ga karatun - [An fara Aikin Hajjin 2026 a Saudiyya yayin da miliyoyin mahajjata suka isa Makka](https://solacebasehausa.com/an-fara-aikin-hajjin-2026-a-saudiyya-yayin-da-miliyoyin-mahajjata-suka-isa-makka/) - Aikin Hajji, wanda ake gudanarwa shekara-shekara, kuma daya daga cikin ginshikan Musulunci guda biyar, ya fara bisa ka’ida a ranar Litinin, tare da mahajjata sama da miliyan 1.5 da suka iso Saudiyya daga ko’ina cikin duniya. Jami’an Saudiyya sun ce yawancin masu shigowa na zuwa ne yayin da yankin ke ci gaba da kasancewa cikin - [Musa Adamu Labaran, Malami a BUK ya rasu](https://solacebasehausa.com/musa-adamu-labaran-malami-a-buk-ya-rasu/) - Malami a Sashen Sadarwa na Jami’ar Bayero Kano, Dr. Musa Adamu Labaran, ya rasu bayan gajeriyar jinya. Shugaban Sashen Nazarin Bayanai da Kafafen Yada Labarai na jami’ar(IMS), Farfesa Nura Ibrahim ne ya tabbatar da haka ga SolaceBase a ranar Litinin. A cewarsa, marigayin malamin ya rasu da safiyar Litinin, za a yi jana’izarsa a Makarfi, - [2027: ADC Tsagin Bashir ya zabi Kachikwu a matsayin dan takarar shugaban kasa](https://solacebasehausa.com/2027-adc-tsagin-bashir-ya-zabi-kachikwu-a-matsayin-dan-takarar-shugaban-kasa/) - Wani bangare na jam'iyyar ADC karkashin jagorancin Abdulkadir Bashir ya zabi Dumebi Kachikwu a matsayin dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar a zaben 2027. Kamfanin Dillancin Labarai na Kasa (NAN), ya ruwaito cewa an zabi Kachikwu a ranar Lahadi a wani taro na musamman na jam’iyyar da aka gudanar a Abuja. Zabensa ya biyo bayan - [2027: Dan Sule Lamido Ya Samu Tikitin Takarar Gwamna na PDP a Jigawa](https://solacebasehausa.com/2027-dan-sule-lamido-ya-samu-tikitin-takarar-gwamna-na-pdp-a-jigawa/) - Jam’iyyar PDP ta ayyana Alhaji Mustafa Sule Lamido, dan tsohon gwamnan Jigawa, a matsayin wanda ya samu tikitin jam’iyyar na takarar kujerar gwamna a 2027. Babban jami'an ayyana sakamako da tabbatar da dan takara a zaben fidda gwani, Mista Isa Ahmed, ne jagoranci zaben fidda gwani da aka gudanar a Dutse, inda ya tabbatar da - [Malami ya zama dan takarar gwamnan ADC a Kebbi](https://solacebasehausa.com/malami-ya-zama-dan-takarar-gwamnan-adc-a-kebbi/) - ADC a Jihar Kebbi ta tabbatar da tsohon Ministan Shari’a na Tarayya, Abubakar Malami, a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027. Wannan na kunshe ne a cikin wata sanarwa da Mohammed Bello Doka, Mataimaki na Musamman kan Yada Labarai ga Malami, ya fitar, inda ya ce “shugabannin jam’iyya, masu ruwa da tsaki, da - [Tsohuwar Jarumar Kannywood, Wasila Isma’il ta rasu](https://solacebasehausa.com/tsohuwar-jarumar-kannywood-wasila-ismail-ta-rasu/) - Tsohuwar Jarumar Kannywood, Wasila Isma’il, ta rasu tana da shekara 46 bayan doguwar jinya. Shugaban Hukumar Tace Fina-Finai ta Jihar Kano, Alhaji Abba El-Mustapha ne ya sanar da rasuwar tsohowar jarumar a ranar Lahidi a shafinsa na sada zumunta. Wasu majiyoyi na kusa da marigayiyar, ta rasu da safe ranar Lahadi a Jihar Kaduna bayan - [Kungiyar Pantamiyya ta bayyana goyon baya ga Gwamna, ta yi kira da hadin kan APC a Gombe](https://solacebasehausa.com/kungiyar-pantamiyya-ta-bayyana-goyon-baya-ga-gwamna-ta-yi-kira-da-hadin-kan-apc-a-gombe/) - Kungiyar Pantamiyya ta bayyana goyon bayanta ga burin takarar gwamna na dan takarar jam'iyyar APC a Jihar Gombe, Dakta Jamil Isyaku Gwamna, gabanin babban zaben 2027. Wannan ci gaba na kunshe cikin wata sanarwa da Mataimakin Gwamna kan harkokin yada labarai, brahim Sani Shawai, ya fitar a ranar Asabar. Sanarwar ta ce amincewar kungiyar ta - [Dan Ganduje ya bayyana aniyar tsayawa takarar Majalisar Wakilai a NDC ta Kwankwaso](https://solacebasehausa.com/dan-ganduje-ya-bayyana-aniyar-tsayawa-takarar-majalisar-wakilai-a-ndc-ta-kwankwaso/) - Abdulaziz Umar Ganduje, dan tsohon Shugaban Jam’iyyar APC na Kasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar kujerar Majalisar Wakilai mai wakiltar Kananan Hukumomin Dawakin Tofa/Tofa/Rimin Gado a Jihar Kano karkashin Jam'iyyar NDC. SolaceBase ta rawaito cewa yanke shawarar sayan fom din neman takara a jam’iyyar alama ce dake nuni da wani sauyi - [Rana ta karshe ta NPFL, na karkashin sanya ido yayin da fafatawar cin kofin da guje wa fadawa ajin gajiyayyu ta kara zafafa](https://solacebasehausa.com/rana-ta-karshe-ta-npfl-na-karkashin-sanya-ido-yayin-da-fafatawar-cin-kofin-da-guje-wa-fadawa-ajin-gajiyayyu-ta-kara-zafafa/) - Yayin da kakar 2025/2026 ta kofin Ajin kwararru ta Najeriya (NPFL), ke shirin zuwa ranar karshe wadda zata yanke hukunci, damuwa kan gaskiyar wasanni masu mahimmanci ta kara karuwa, yayin da masu ruwa da tsaki ke kira da a sanya ido sosai kan wasannin da za su tantance wanda zai lashe kofin, samun tikitin gasar - [Yaren Hausa Da Yarbanci Na Cikin Harsuna 35 Da Za A Fassara Huɗubar Arfa Kai Tsaye A Bana](https://solacebasehausa.com/yaren-hausa-da-yarbanci-na-cikin-harsuna-35-da-za-a-fassara-huɗubar-arfa-kai-tsaye-a-bana/) - Daga Aliyu Samba Mahukuntan Ƙasar Saudiyya sun sanar da cewa za a fassara huɗubar ranar Arfa ta Hajjin shekarar 2026 zuwa harsuna 35 na duniya, ciki har da Hausa da Yarbanci daga Najeriya, domin bai wa miliyoyin Musulmai damar sauraron saƙonnin huɗubar cikin yarukan da suka fi fahimta. Shirin, wanda Hukumar Kula da Harkokin Addini - [PDP ta zabi Kale Kawu a matsayin dan takarar gwamna na masalaha a zaben 2027](https://solacebasehausa.com/pdp-ta-zabi-kale-kawu-a-matsayin-dan-takarar-gwamna-na-masalaha-a-zaben-2027/) - Jam’iyyar PDP a Jihar Kwara ta zabi Injiniya Kale Kawu a matsayin dan takarar gwamna na yar masalaja na babban zaben shekarar 2027. Tsohon Shugaban Majalisar Dattawa kuma jagoran jam’iyyar a jihar, Dakta Bukola Saraki, ne ya sanar da zabin a wata sanarwa ranar Asabar. SolaceBase ta ruwaito cewa sanarwar da Saraki da kansa ya - [Alkalin Babbar Kotun Tarayya ta Kano ya rasu](https://solacebasehausa.com/alkalin-babbar-kotun-tarayya-ta-kano-ya-rasu33214-2/) - Babbar Kotun Tarayya (FHC) a ranar Asabar ta sanar da rasuwar wani alkali mai ci, Mai Shari’a Mohammed Yunusa na sashin shari’a na Kano. Darakta na Yada Labarai na FHC, Mrs Catherine-Oby Christopher, ce ta bayyana haka a cikin wata sanarwa a Abuja. Mai Shari’a Yunusa ya rasu ranar Alhamis bayan gajeriyar jinya a Cibiyar - [Tuggar ya yi rashin nasara a zaben fidda gwanin gwamna na APC a Bauchi](https://solacebasehausa.com/tuggar-ya-yi-rashin-nasara-a-zaben-fidda-gwanin-gwamna-na-apc-a-bauchi/) - Tsohon Ministan Harkokin Wajen Najeriya, Ambasada Yusuf Tuggar, ya yi rashin nasara a kokarinsa na samun tikitin takarar gwamna a jam’iyyar APC a zaben shekarar 2027 mai zuwa a Jihar Bauchi. Bayan jinkirin da ya na sa’o’i, AIG John Abang (mai ritaya), Shugaban Kwamitin Zaben Fidda Gwani na Gwamna da Majalisar Dokoki na APC a - [Sanata Barau zai raba buhunan taki 53,040 a Kano](https://solacebasehausa.com/sanata-barau-zai-raba-buhunan-taki-53040-a-kano/) - Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Barau Jibrin, ya kammala shirye-shiryen raba buhunan taki 53,040 ga manoma da sauran masu amfana a fadin kananan hukumomi 13 na yankin Kano ta Arewa gabanin kakar noma ta 2026. Shirye-shiryen tallafin, wanda ya kunshi manyan motoci 88 na taki, ana sa ran za a fara ranar 31 ga Mayun 2026. - [Kakakin Majalisar Kwara ya zama dan takarar gwamna a APC](https://solacebasehausa.com/kakakin-majalisar-kwara-ya-zama-dan-takarar-gwamna-a-apc/) - Kakakin Majalisar Dokokin Jihar Kwara, Mista Yakubu Danladi Saliu, ya lashe zaben fidda gwanin gwamna na jam’iyyar APC a jihar gabanin zaben 2027. Shugaban Kwamitin Zaben Fidda Gwanin, Sanata Musiliu Obanikoro, ne ya sanar da sakamakon a ranar Juma’a a Ilorin. Obanikoro ya ce Danladi Saliu ya samu kuri'u 94,990 ya yin da ya doke - [2027: Gwamna ya karbi tikitin gwamna na APC, ya yi alkawarin jagoranci da adalci](https://solacebasehausa.com/2027-gwamna-ya-karbi-tikitin-gwamna-na-apc-ya-yi-alkawarin-jagoranci-da-adalci/) - Dan takarar gwamna na jam’iyyar APC a Jihar Gombe, Jamil I. Gwamna, ya yi alkawarin samar da jagoranci mai adalci da zai hada kowa, na amana idan aka zabe shi a babban zaben 2027. Dr. Gwamna ya fadi hakan ne a cikin jawabin karbar takara a ranar Juma’a bayan nasarar zama dan takarar gwamna na - [Mambobin APC a Yobe sun marawa Baba Malam Wali baya a matsayin dan takarar gwamna](https://solacebasehausa.com/mambobin-apc-a-yobe-sun-marawa-baba-malam-wali-baya-a-matsayin-dan-takarar-gwamna/) - Dubban mambobin jam’iyyar APC a Jihar Yobe sun bayyana goyon bayansu ga Baba Malam Wali bayan kammala zaben fidda gwanin gwamna na jam’iyyar gabanin babban zaben 2027. Wannan na kunshe ne a cikin wata sanarwa da Abdulmumin Kolo Gulani ya fitar a ranar Juma’a a madadin Kungiyar Yada Labarai ta Yakin Neman Zabe na Baba - [Gwamna Yusuf ya kafa kwamitin bikin cikar gwamnatinsa shekara uku](https://solacebasehausa.com/gwamna-yusuf-ya-kafa-kwamitin-bikin-cikar-gwamnatinsa-shekara-uku/) - Gwamnatin Jihar Kano ta sanar da kafa kwamitin mutane 13 da zai gudanar da shirye-shiryen bikin cika shekara uku na gwamnatin Gwamna Abba Kabir Yusuf. Bayanin hakan na kunshe ne a cikin wata sanarwa da mai magana da yawun gwamnan kuma Darakta Janar na Yada Labarai, Sunusi Bature Dawakin Tofa, ya fitar a ranar Juma’a, - [Dan majalisa a Kano ya fice daga APC zuwa NDC bayan rashin nasara a zaben fidda gwani](https://solacebasehausa.com/dan-majalisa-a-kano-ya-fice-daga-apc-zuwa-ndc-bayan-rashin-nasara-a-zaben-fidda-gwani/) - Wani dan Majalisar Dokokin Jihar Kano, Abdulmajid Isa Umar Mai Rigar Fata, dan Jam'iyyar APC, ya fice daga jam’iyyar zuwa NDC. SolaceBase ta ruwaito cewa Abdulmajid Isa Umar Mai Rigar Fata dan majalisa ne mai wakiltar Karamar Hukumar Gwale a Majalisar Dokokin Jihar Kano. A cewar wata sanarwa da mai taimaka wa Kwankwaso a bangaren - [Babbar Sallah: Mahauta a Jigawa na tunanin kara kudin yanka da gyaran Nama](https://solacebasehausa.com/babbar-sallah-mahauta-a-jigawa-na-tunanin-kara-kudin-yanka-da-gyaran-nama/) - Wasu mahauta a Dutse, Jigawa, sun bayyana damuwarsu kan tsadar kudin sufuri, wanda zai iya shafar kudin yanka da fidar nama a lokacin bikin Babbar Sallah. Mahautan sun ce lamarin zai yi illa ga aikin yanka da kuma samuwar aikin yanka a gida. Wasu daga cikin mahautan sun fadi hakan ne cikin hirarrakin da suka - [APC ta dage zaben fidda gwanin gwamna na Kwara](https://solacebasehausa.com/apc-ta-dage-zaben-fidda-gwanin-gwamna-na-kwara/) - Kwamitin Gudanarwar APC na Kasa ya dage zaben fidda gwanin gwamna a Kwara zuwa ranar Juma’a. Kamfanin Dillancin Labarai na Kasa (NAN) ya ruwaito cewa shugaban APC na jihar, Mista Sunday Fagbemi, ne ya tabbatar da dagewar a Ilorin yayin zaben fidda gwani da ake gudanarwa a ranar Alhamis. Fagbemi ya ce shugabancin jam’iyyar na - [Kwankwaso ya karyata batun yin aiki don sake zaben Tinubu a 2027](https://solacebasehausa.com/kwankwaso-ya-karyata-batun-yin-aiki-don-sake-zaben-tinubu-a-2027/) - Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Rabiu Kwankwaso, ya musanta zargin da ake masa na cewa yana aiki don sake zaben Shugaba Bola Ahmed Tinubu gabanin zaben shugaban kasa na 2027, inda jaddada cewa ba shi da alaka da shugaban kasa ta fuskar siyasa. Kwankwaso, wanda ya kasance dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NNPP a zaben - [Tinubu ya nada sabon Shugaba a hukumar JAMB](https://solacebasehausa.com/tinubu-ya-nada-sabon-shugaba-a-hukumar-jamb/) - Shugaba Bola Tinubu ya nada Prof. Segun Aina a matsayin sabon Rijista na Hukumar Shirya Jattabawar Shiga Jami'a da Manyan Makarantun gaba da Sakendire (JAMB), inda zai gaji Prof. Is-haq Oloyede. Wa’adinsa na Oloyede zai kare 31 ga Yuli. Aina, wanda zai cika shekara 40 a watan Yuli, masanin kuma kwararren malami wanda kwararre ne - [Yadda karancin ciniki ya shafi kasuwar dabbobi ta Kano gabanin Idin Babbar Sallah](https://solacebasehausa.com/yadda-karancin-ciniki-ya-shafi-kasuwar-dabbobi-ta-kano-gabanin-idin-babbar-sallah/) - ‘Yan kasuwar dabbobi a Jihar Kano na kuka kan rashin kasuwa a manyan kasuwanni gabanin bikin Idin Babbar Sallah, duk da tsammanin samun karuwa a harkokin kasuwanci a duk lokacin bukukuwan Sallar. A ziyarar da muka kai kasuwar dabbobi ta Kofar Mazugal ta nuna karancin masu saya da harkokin kasuwanci, lamarin da ‘yan kasuwa suka - [Rivers: Fubara ya janye daga zaben fidda gwanin gwamna a APC](https://solacebasehausa.com/rivers-fubara-ya-janye-daga-zaben-fidda-gwanin-gwamna-a-apc/) - Gwamnan Jihar Rivers, Siminalayi Fubara, ya sanar da janyewarsa daga zaben fidda gwanin gwamna a jam’iyyar APC a jihar. Fubara ya bayyana haka ne a cikin wata sanarwa da ya sanya wa hannu a ranar Laraba, yana mai cewa zai goyi bayan duk wanda ya yi nasara a matsayin dan takarar jam’iyyar. Gwamnan ya ce - [Gwamnatin Jihar Kano ta sanar da bada hutun Babbar Sallah ga makarantu](https://solacebasehausa.com/gwamnatin-jihar-kano-ta-sanar-da-bada-hutun-babbar-sallah-ga-makarantu/) - Ma’aikatar Ilimi ta Jihar Kano ta sanar da bada hutun Babbar Sallah ga dukkan makarantun firamare da sakandare na gwamnati da masu zaman kansu a fadin jihar. Sanarwar na cikin wata takarda da Daraktan Wayar da kai na Ma’aikatar, Musbahu Aminu Yakasai, ya sanya wa hannu a ranar Laraba. A cewar sanarwar, daliban makarantun kwana - [Kwankwaso aiki yake yi a boye don sake zaben Tinubu a 2027 – Bature](https://solacebasehausa.com/kwankwaso-aiki-yake-yi-a-boye-don-sake-zaben-tinubu-a-2027-bature/) - Mai magana da yawun Gwamnan Jihar Kano, Sanusi Bature Dawakin Tofa, ya zargi tsohon gwamnan Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, da yin aiki a boye ga Shugaba Bola Tinubu gabanin babban zaben 2027. Bature ya jaddada cewa hadakar siyasa da ake tsammani tsakanin Kwankwaso da Peter Obi na dan lokaci ne kawai kuma ba zai dawwama - [Yadda aka zarge ni da shirin kashe Tinubu – Shettima](https://solacebasehausa.com/yadda-aka-zarge-ni-da-shirin-kashe-tinubu-shettima/) - Mataimakin Shugaban Kasa, Kashim Shettima, bayyana a jiya cewa wasu mutane sun yi kokarin haddasa sabani tsakaninsa da Shugaba Bola Tinubu watanni uku bayan rantsuwarsu, inda suka gargadi shugaban da ya daina sanya tufafin gargajiya da ya ba shi lokacin yakin neman zaben shekarar 2023. Da yake jawabi a wujen gabatar da littafin tarihin rayuwar - [Hukumar Karbar Korafe-Korafe ta jihar Kano ta gayyaci tsohon Shugaban Ma’aikata kan zargin cire kudin ma’aikata](https://solacebasehausa.com/hukumar-karbar-korafe-korafe-ta-jihar-kano-ta-gayyaci-tsohon-shugaban-maaikata-kan-zargin-cire-kudin-maaikata/) - Hukumar Korafe- Korafe da Yaki da Cin Hanci da Rashawa ta Jihar Kano(PCACC) ta ce ta gayyaci tsohon Shugaban Ma’aikata na jihar, Abdullahi Musa, kan zargin cire kudi daga albashin ma’aikata. Shugaban hukumar, Sa’idu Yahaya, ne ya bayyana haka a wata hira ta musamman da ya yi da Kamfanin Dillancin Labarai na Kasa (NAN) a - [Arsenal ta lashe kofin Premier League bayan shekaru 22](https://solacebasehausa.com/arsenal-ta-lashe-kofin-premier-league-bayan-shekaru-22/) - Kungiyar kwallon kafa ta Arsenal ta kawo karshen jiran shekaru 22 domin zama zakarun Premier League, a ranar Talata bayan da kungiyar Manchester City ta tashi 1-1 da Bournemouth. City na bukatar nasara don kai fafatawar a ake kan wanda zai lashe gasar zuwa ranar karshe, amma Cherries sun tsawaita rashin nasarar su zuwa wasanni - [Pantami ya janye daga zaben fidda gwanin gwamna a APC](https://solacebasehausa.com/pantami-ya-janye-daga-zaben-fidda-gwanin-gwamna-a-apc/) - Dan takarar gwamna a jam’iyyar APC a Jihar Gombe, Isa Ali Ibrahim Pantami, ya janye daga shiga zaben fidda gwanin gwamna a jam’iyyar da aka shirya gudanarwa a ranar 21 ga Mayu, inda ya danganta hakan da zargin keta dokar Zabe ta 2026 da rashin gaskiya a tsarin. Pantami ya sanar da janyewar ne a - [Gwamna Yahaya ya samu tikitin Sanatan Gombe ta Arewa](https://solacebasehausa.com/gwamna-yahaya-ya-samu-tikitin-sanatan-gombe-ta-arewa/) - Gwamnan Jihar Gombe, Inuwa Yahaya, ya samu tikitin tsayawa takara a jam’iyyar APC na Sanatan yankin Arewacin Gombe a zaben a 2027. Jam’iyyar APC ta kuma ayyana Ahmed Muhammed da Jerry Damara a matsayin wadanda suka dauki tutar jam’iyyar a zaben Sanatan Gombe ta Tsakiya da Gombe ta Kudu. Yahaya ya samu nasarar ne bayan - [Al’ummar Bichi sun zama misali da irin goyon baya mai yawa ga APC – Gwamna Yusuf](https://solacebasehausa.com/alummar-bichi-sun-zama-misali-da-irin-goyon-baya-mai-yawa-ga-apc-gwamna-yusuf/) - Gwamna Abba Kabir Yusuf ya bayyana goyon bayansa ga neman sake tsayawa takaarr dan majalisar wakilai mai wakiltar karamar hukumar Bichi, Hon. Abubakar Kabir Abubakar (Abba Bichi), gabanin zaben 2027. Hakan na kunshe ne a cikin wata sanarwa da mai magana da yawun gwamnan, Sunusi Bature Dawakin Tofa, ya fitar. Gwamnan ya bayyana hakan a - [NDC ta kafa kwamitin mutum 17 da zai tantance ‘yan takara](https://solacebasehausa.com/ndc-ta-kafa-kwamitin-mutum-17-da-zai-tantance-yan-takara/) - Jam’iyyar NDC, ta kafa kwamitin tantancewa mai mutum 17 domin tantance ‘yan takara da ke neman tikitin jam’iyyar na zaben Shugaban Kasa, Gwamna, Sanata da Majalisar Wakilai gabanin zaben fidda gwaninta. Jam’iyyar ta bayyana hakan ne a cikin wata sanarwa da Sakatarenta na Kasa, Barrista Ikenna Morgan Enekweizu ya fitar, inda ya ce an kaddamar - [Yanzu-Yanzu: EFCC ta kama tsohon Ministan Lantarki da aka yanke wa hukunci](https://solacebasehausa.com/yanzu-yanzu-efcc-ta-kama-tsohon-ministan-lantarki-da-aka-yanke-wa-hukunci/) - Hukumar Yaki da Masu yi wa Tattalin Arziki Kasa Ta'annati (EFCC) ta kama tsohon Ministan Wutar Lantarki, Saleh Mamman, wanda a kwanakin baya Kotun Tarayya da ke Abuja ta yanke wa hukuncin dauri kan almundahana da kudi gwamnati a lokacin da yake kan wannan mukami. Shugaban EFCC, Ola Olukoyede, ne ya tabbatar da kama shi - [Hanyar da ‘Yan Sandan Jihohi za su yi Nasara – Dambazau](https://solacebasehausa.com/hanyar-da-yan-sandan-jihohi-za-su-yi-nasara-dambazau/) - Tsohon Hafsan Sojojin Kasa, Laftanar-Janar Abdulrahman Dambazau (Mai Ritaya), ya ce kafa ‘yan sandan jihohi zai iya yin tasiri a Najeriya ne kawai idan aka sanya shi a turbar kwararru sosai. Dambazau ya shaida wa Kamfanin Dillancin Labarai na Kasa (NAN) a Abuja cewa dole ne a kebe ‘yan sandan jihohi daga ikon gwamnonin jihohi - [Hisbah a Jihar Kebbi ta kama mutumin da ya buya a jakar ‘Ghana Must-Go’ a gidan matar aure](https://solacebasehausa.com/hisbah-a-jihar-kebbi-ta-kama-mutumin-da-ya-buya-a-jakar-ghana-must-go-a-gidan-matar-aure/) - Jami’an hukumar Hisbah a jihar Krabbe, wadda ke karkashin Ma’aikatar Harkokin Addini ta jihar Kebbi, sun kama wani mutum da aka same shi a boye a cikin jakar “Ghana Must-Go” a gidan matar aure da ke yankin Badariya a Birnin Kebbi. Daraktan Shari’arhukumar, Sirajo Kamba, ya tabbatar da kama mutumin a cikin wata sanarwa da - [ADC ta tantance sama da ‘yan takarar Gwamna 70 gabanin zaben fidda gwani](https://solacebasehausa.com/adc-ta-tantance-sama-da-yan-takarar-gwamna-70-gabanin-zaben-fidda-gwani/) - Jam'iyyar ADC ta ce ta tantance sama da ‘yan takarar Gwamna 70 a ranar farko ta aikin tantancewa gabanin zaben fidda gwanin jam’iyyar. Mataimakiyar Sakataren Yada Labarai Jam'iyyar na Kasa, Misis Queen Okiyi, ce ta bayyana hakan yayin da take wa manema labarai bayani a ranar Litinin a Abuja. Okiyi ta ce aikin ya gudana - [Zaben Fidda Gwanin APC: Barau ya zama dan takarar Sanatan Kano ta Arewa](https://solacebasehausa.com/zaben-fidda-gwanin-apc-barau-ya-zama-dan-takarar-sanatan-kano-ta-arewa/) - An tabbatar da Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau Jibrin, a matsayin dan takarar jam’iyyar APC a yankin Kano ta Arewa gabanin babban zaben 2027. Kamfanin Dillancin Labarai na Kasa (NAN), ya ruwaito cewa Sanatan ya zama dan takarar ne bayan an tabbatar, wadda aka gudanar a Bichi, hedikwatar Ƙaramar Hukumar Bichi a ranar Litinin. - [Zaben Fidda Gwanin APC: Yero, Shehu Sani, Katung sun samu tikitan Sanatoci a Kaduna](https://solacebasehausa.com/zaben-fidda-gwanin-apc-yero-shehu-sani-katung-sun-samu-tikitan-sanatoci-a-kaduna/) - Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Ramalan Mukhtar Yero, Sanata Shehu Sani, da Sanata Sunday Katung sun yi nasara a zaben fidda gwanin Sanatoci na jam’iyyar APC a Jihar Kaduna gabanin babban zaben 2027. Yero ya lashe zaben fidda gwanin Sanatan Arewacin Kaduna na APC da kuri’u 6,060 inda ya kayar da Muazu Mukaddas wanda ya samu - [APC Plateau: Kwamiti ya karyata sakamakon da aka fitar a baya, ya ayyana Gagdi a matsayin wanda ya yi nasara](https://solacebasehausa.com/apc-plateau-kwamiti-ya-karyata-sakamakon-da-aka-fitar-a-baya-ya-ayyana-gagdi-a-matsayin-wanda-ya-yi-nasara/) - Shugabar Kwamitin Zaben Fidda Gwanin Jam'iyyar APC na Jihar Plateau, Stella Okotete, ta karyata sakamakon da aka fitar a baya na zaben fidda gwanin ‘Yan Majalisar Wakilai na kananan hukumomin Pankshin/Kanke/Kanam (PKK), inda ta bayyana shi a matsayin na bogi. Kwamitin ya kuma ayyana Hon Yusuf Gagdi a matsayin wanda ya yi nasara a zaben - [Zaben Fidda Gwani: APC ta fitar da jerin ‘yan takarar Sanatan da aka hana shiga zabe](https://solacebasehausa.com/zaben-fidda-gwani-apc-ta-fitar-da-jerin-yan-takarar-sanatan-da-aka-hana-shiga-zabe/) - Jam’iyyar APC ta fitar da jerin sunayen ‘yan takarar Sanatan da ba a amince su shiga zaben fidda gwanin jam’iyyar ba. An fitar da jerin ne a ranar Litinin a cikin wata sanarwa da Sakataren Yada Labaran jam'iyyar na Kasa, Felix Morka, ya fitar. A cewar sanarwar, “Jam’iyyar APC ta fitar da jerin sunayen ‘yan - [Yanzu-Yanzu: Kotu ta bada belin Nasir El-Rufai kan miliyan 100](https://solacebasehausa.com/yanzu-yanzu-kotu-ta-bada-belin-nasir-el-rufai-kan-miliyan-100/) - Alkalin Babbar Kotun Tarayya dake Abuja, Mai Shari'a Joyce Abdulmalik, a ranar Litinin ta bada belin tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai kan kudi Naira miliyan 100, tare da wanda zai tsaya masa da zai bayar da irin wannan kudi. Da take yanke hukunci, Mai Shari'a Abdulmalik ta sanya wasu tsauraran sharudda da wanda ake - [Sarkin Musulmi ya ayyana Litinin a matsayin 1 g Dhul Hijja, Babbar Sallah 27 ga Mayu](https://solacebasehausa.com/sarkin-musulmi-ya-ayyana-litinin-a-matsayin-1-g-dhul-hijja-babbar-sallah-27-ga-mayu/) - Mai Alfarma Sarkin Musulmi kuma Shugaban Majalisar Koli ta Addinin Musulinci a Najeriya (NSCIA), Sa’ad Abubakar III, ya ayyana Litinin, 18 ga Mayun 2026, a matsayin ranar daya ga watan Dhul Hijjan shekarar 1447 bayan Hijira (AH), biyo bayan ganin jinjirin wata. Shugaban Kwamitin Shawarwari kan Harkokin Addini na Majalisar Sarkin Musulmi ta Sokoto kuma - [Gwamna Yusuf ya sulhunta ‘yan siyasa biyu na Kano](https://solacebasehausa.com/gwamna-yusuf-ya-sulhunta-yan-siyasa-biyu-na-kano/) - Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, a ranar Lahadi ya shiga tsakani a rikicin siyasar da ya barke tsakanin Hon. Kabiru Alhassan Rurum da Sanata Abdurrahman Kawu Sumaila, wanda ya kai ga sulhunta ‘yan siyasar biyu. An cimma sulhun ne biyo bayan taron da gwamnan ya kira domin warware sabani tsakanin fitattun ‘yan siyasa daga - [Kano: Fusatattun matasa sun kona ginin sakatariyar karamar hukuma kan karuwar rashin tsaro](https://solacebasehausa.com/kano-fusatattun-matasa-sun-kona-ginin-sakatariyar-karamar-hukuma-kan-karuwar-rashin-tsaro/) - Wasu fusatattun matasa da ke zanga-zangar kan karuwar rashin tsaro a ranar Lahadi sun kona wani bangare na ginin sakatariyar karamar hukumar Gwarzo a Jihar Kano. Zanga-zangar da ta fara a matsayin ta lumana, saboda karuwar hare-haren ‘yan bindiga a yankin, wanda mazauna ke cewa ya sa al’umma cikin tsoro da takaici. Shaidun gani da - [Zaben Fidda Gwanin APC: Dan Janar Abdulsalami ya samu tikitin majalisar wakilai ta Chanchaga](https://solacebasehausa.com/zaben-fidda-gwanin-apc-dan-janar-abdulsalami-ya-samu-tikitin-majalisar-wakilai-ta-chanchaga/) - Adamu Abubakar, dan tsohon Shugaban Kasa Abdulsalami Abubakar, ya lashe zaben fidda gwanin jam’iyyar APC na Dan Majalisar Wakilai na a Karamar Hukumar Chanchaga a Jihar Neja. Jami’in da ya jagoranci zaben, AbdulMumin Attahiru, ya ce Abubakar ya samu kuri’u 30,650 ya doke abokin hamayyarsa Mista Nmaa Ahmed, wanda ya samu kuri’u 1,271. Ya kara - [Archbishop ya shawarci Jonathan da ya guji tsayawa takara a zaben shugaban kasa](https://solacebasehausa.com/archbishop-ya-shawarci-jonathan-da-ya-guji-tsayawa-takara-a-zaben-shugaban-kasa/) - Archbishop Metropolitan kuma Firimatar Cocin Najeriya (Anglican Communion), Mafi Girma Rev. Henry Ndukuba, ya shawarci tsohon Shugaban Kasa Goodluck Jonathan da ya yi watsi da kiraye-kirayen tsayawa takara a zaben shugaban kasa na 2027. ​Ndukuba ya ba da shawarar ne yayin gabatar da jawabin sa a Taron Farko na 13th Synod na Diocese na Abuja - [Abu Al-Minuki: Yadda farmakin ya gudana, ba a kashe soja ko daya ba – Hedkwatar Tsaro](https://solacebasehausa.com/abu-al-minuki-yadda-farmakin-ya-gudana-ba-a-kashe-soja-ko-daya-ba-hedkwatar-tsaro/) - Hedkwatar Tsaron Kasa (DHQ), ta ce babu wani sojan Najeriya da ya rasa ransa a lokacin farmakin da aka kashe kwamandan ‘yan ta‘adda, Abu Bilal Al-Minuki. Daraktan Yada Labaran Tsaro, Manjo Janar Michael Onoja, ne ya tabbatar da hakan a ranar Asabar yayin wata hira da aka yi da shi a wani shiri na talabijin - [Gwamnatin Kano ta nuna damuwa kan yadda ake amfani da umarnin kotu wajen mallake dukiyar jama’a](https://solacebasehausa.com/gwamnatin-kano-ta-nuna-damuwa-kan-yadda-ake-amfani-da-umarnin-kotu-wajen-mallake-dukiyar-jamaa/) - Gwamnatin Jihar Kano ta bayyana damuwa kan abin da ta kira yawaitar amfani da umarnin kotu wajen neman mallakar dukiyar jama’a, tana gargadin cewa wannan yanayi na barazana ne ga adalci, zaman lafiyar jama’a, da muradun jama’a baki daya. Gwamna Abba Kabir Yusuf ne ya yi wannan gargadin a taron “Makon Shari'a" da Kungiyar Lauyoyi - [‘Yan sanda sun kama wani mutum kan zargin yunkurin satar mahaifa don aikin bokanci a Katsina](https://solacebasehausa.com/yan-sanda-sun-kama-wani-mutum-kan-zargin-yunkurin-satar-mahaifa-don-aikin-bokanci-a-katsina/) - Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Katsina ta kama wani mutum mai shekaru 50 da ake zargi da yunkurin gudanar da aikin boka da ta shafi jariri a Babban Asibitin Funtua. Jami'in Hulda da Jama'a na rundunar, DSP Abubakar Sadiq Aliyu, ne ya bayyana hakan a cikin wata sanarwa da ya fitar a ranar Asabar a Katsina. - [Dan Shekara 30 ya janye daga takarar Majalisar Wakilai ta Kaduna](https://solacebasehausa.com/dan-shekara-30-ya-janye-daga-takarar-majalisar-wakilai-ta-kaduna/) - Mahmud Sadis Buba, wanda aka fi sani da Al-ajabin Zazzau, ya janye daga takarar Dan Majalisar Wakilai mai wakiltar Sabon Gari a Majalisar Wakilai a jam’iyyar APC. Buba ya sanarda janyewar tasa ne a cikin wasika da ya aika wa shugaban jam’iyyar na Jihar Kaduna kuma ya wallafa a shafinsa na Facebook da aka tabbatar - [Tinubu ya tabbatar da kashe babban kwamandan ISIS a tafkin Chadi](https://solacebasehausa.com/tinubu-ya-tabbatar-da-kashe-babban-kwamandan-isis-a-tafkin-chadi/) - Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya tabbatar da kashe wani babban kwamandan kungiyar Islamic State, Abu-Bilal Al-Manuki, wanda aka fi sani da Abu-Mainok, a wani farmaki na hadin gwiwa da sojojin Najeriya da na Amurka suka gudanar a yankin tafkin Chadi don yaki da ta'addanci. A cikin wata sanarwa da ta fito daga Aso Villa, Tinubu - [Mutum 1 ya mutu a hatsari yayin kai amarya a Yobe](https://solacebasehausa.com/mutum-1-ya-mutu-a-hatsari-yayin-kai-amarya-a-yobe/) - Wani mummunan hatsarin ya faru a Potiskum, Yobe, ya yi sanadin mutuwar wani matashi, mai suna Abubakar Haruna, yayin bikin kai amarya. Lamarin, wanda ya faru a ranar Juma'a da yamma, ya sake haifar da damuwa kan halin rashin kula da kai da wasu matasa ke nuna wa yayin bukukuwa na yau da kullum a - [Najeriya ta bai wa 'yan Ruwanda damar shiga kasar ba tare da biza ba na tsawon kwanaki 30](https://solacebasehausa.com/najeriya-ta-bai-wa-yan-ruwanda-damar-shiga-kasar-ba-tare-da-biza-ba-na-tsawon-kwanaki-30/) - Hukumar Shige da Fice ta Kasa (NIS) ta ce ta kammala shirye-shiryen aiwatar da manufofin shiga kasar ba tare da biza ba na tsawon kwanaki 30 ga 'yan kasar Ruwanda da ke shigowa Najeriya. Jami’in Hulda da Jama’a na Hukumar, Mista Akinsola Akinlabi, ne ya bayyana hakan a cikin wata sanarwa a ranar Juma’a a - [Tinubu ya dawo Legas bayan kammala ziyatar kasashen Faransa, Kenya da Ruwanda](https://solacebasehausa.com/tinubu-ya-dawo-legas-bayan-kammala-ziyatar-kasashen-faransa-kenya-da-ruwanda/) - Shugaba Bola Tinubu ya iso Legas a ranar Juma’a bayan kammala ziyar kasashe uku zuwa Faransa, Kenya da Ruwanda, wacce nufinta shi ne jawo hankali masu zuba jari da kuma daidaita Najeriya domin samun ci gaban tattalin arziki. Jirgin shugaban ya sauka da karfe 7:12 na yamma a Sashen Shugaban Kasa na Filin Jirgin Sama - [Jami’an tsaro masu ritaya sun kaddamar da shirin tsaron al’umma a Kano](https://solacebasehausa.com/jamian-tsaro-masu-ritaya-sun-kaddamar-da-shirin-tsaron-alumma-a-kano/) - Gamayyar jami’an soji masu ritaya, ‘yan sanda, ma’aikatan farin kaya (DSS), jami’an tsaron da ba soju ba da manyan ma’aikatan gwamnati a Kano sun kafa kungiya da nufin karfafa zaman lafiya da tsaro a fadin jihar. Kungiyar, wacce ke aiki karƙashin sunan (Retired Military, Police, DSS, Paramilitary and Senior Civil Servants Kano for UM), ta - [Boko Haram ta mamaye makaranta, ana fargabar an sace dalibai da dama a Borno](https://solacebasehausa.com/boko-haram-ta-mamaye-makaranta-ana-fargabar-an-sace-dalibai-da-dama-a-borno/) - Ana fargabar an sace dalibai da ba a tantance adadinsu ba na Makarantar Firamare da Sakandaren Mussa da ke Karamar Hukumar Askira-Uba a Jihar Borno, lokacin da wasu 'yan ta'addan Boko Haram/ISWAP masu dauke da makamai suka mamaye harabar makarantar da sanyin safiyar Juma'a. Mussa kauye ne mai nisa kuma yana da iyaka da Dajin - [Kotu ta yanke wa mai jigilar makamai hukuncin daurin shekaru 20 a gidan gyaran hali](https://solacebasehausa.com/kotu-ta-yanke-wa-mai-jigilar-makamai-hukuncin-daurin-shekaru-20-a-gidan-gyaran-hali/) - Babbar Kotun Tarayya da ke zaune a Abuja ta yanke wa wata mata, Halima Haliru Umar, hukuncin daurin shekaru 20 a gidan gyaran hali bayan an same ta da laifin mallakar harsasai 302 masu rai na AK-47 ba bisa ka’ida ba da kuma kokarin bayar da tallafi don aikata ayyukan ta’addanci. Wadda ake tuhuma ta - [Daliba ta lashe Naira miliyan 1 yayin da Arewa Radio 93.1 FM ta kammala gasar muhawara ta 2026](https://solacebasehausa.com/daliba-ta-lashe-naira-miliyan-1-yayin-da-arewa-radio-93-1-fm-ta-kammala-gasar-muhawara-ta-2026/) - Arewa Radio 93.1 FM ta kammala wasan karshe na kakar gasar muhawara ta biyu mai wacce ke da nufin inganta tattaunawai, zurfafa tunani da fasahar magana a bainar jama’a a tsakanin daliban sakandare a Kano. Gasar ta tattaro dalibai 16 daga makarantun sakandare daban-daban a fadin jihar, inda dalibai uku suka yi fice tare da - [Yanzu-Yanzu: APC ta sauya ranar zaben fidda gwani na ‘yan Majalisar Wakilai](https://solacebasehausa.com/yanzu-yanzu-apc-ta-sauya-ranar-zaben-fidda-gwani-na-yan-majalisar-wakilai/) - Jam’iyyar APC ta dage zaben fidda gwani na Majalisar Wakilai daga Juma’a, 15 ga Mayu, zuwa Asabar, 16 ga Mayu. Wannan zaben na daga cikin shirye-shiryen babban zaben 2027. Sakataren Yada Labarai na Ƙasa, Mista Felix Morka, ne ya sanar da sauya ranar a wata sanarwa da ya fitar a ranar Alhamis a Abuja. “Ranaku - [Yanzu-Yanzu: Makinde ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar shugaban kasa a taron hadin gwiwar PDP da APM](https://solacebasehausa.com/yanzu-yanzu-makinde-ya-bayyana-aniyarsa-ta-tsayawa-takarar-shugaban-kasa-a-taron-hadin-gwiwar-pdp-da-apm/) - Gwamnan Jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana kudurinsa na tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2027 a karkashin jam’iyyar APM. Gwamnan ya bayyana hakan ne a wani taron siyasa da aka gudanar a Mapo Hall dake Ibadan, babban birnin jihar, a daidai lokacin da ake ci baga da samun tsarin siyasa a jihar wanda ya - [Gwamnatin Tarayya ta kafa fiye da cibiyoyin Ilimin Manya dubu takwas](https://solacebasehausa.com/gwamnatin-tarayya-ta-kafa-fiye-da-cibiyoyin-ilimin-manya-dubu-takwas/) - Gwamnatin Tarayya ta ce ta kafa fiye da cibiyoyin ilimi dubu takwas a fadin kasar nan domin fadada samun ilimin manya da ilimin da ba na makaranta ba. Darakta mai kula da Hukumar Kula da Yaki da Rashin Karatu, Ilimin Manya da Ilimin da ba na Makaranta ba (NMEC), Dr. John Edeh, ne ya bayyana - [‘Yan sanda sun kama wanda ake zargi da yaudarar daliban Jami'ar Bayero ta hanyar zamba na aikin karbar baki a hotal](https://solacebasehausa.com/yan-sanda-sun-kama-wanda-ake-zargi-da-yaudarar-daliban-jamiar-bayero-ta-hanyar-zamba-na-aikin-karbar-baki-a-hotal/) - Rundunar ‘Yan Sandan Shiya ta Daya dake Kano, ta kama wani mai suna Richard Peter mai shekaru 32 wanda ake zargi, tare da kwato wayoyi 29 da sauran kayayyaki masu alaka da zamba na samar da aikin karbar baki a hotal ga daliban Jami’ar Bayero ta Kano. Mai Magana da Yawun ‘Yan Sandan Shiyar, DSP - [Majalisar Kano ta bukaci a dauki mataki cikin gaggawa kan barkewar cutar Tumatur](https://solacebasehausa.com/majalisar-kano-ta-bukaci-a-dauki-mataki-cikin-gaggawa-kan-barkewar-cutar-tumatur/) - Kwamitin Majalisar Dokokin Jihar Kano mai sanya ido kan aikin gona da albarkatun kasa, ya yi kiran da a dauki matakin gaggawa kan barkewar cutar (Tuta Absoluta) da ke lalata gonakin tumatur a jihar. Shugaban Kwamitin, Alhaji Ahmed Ibrahim (Karaye), ne ya bayyana hakan a ranar Laraba yayin gabatar da rahoton kwamitin kan barkewar cutar - [‘Yan sanda sun kama wata mata da ake zargi da kona kishiya da ‘ya’yanta a Kano](https://solacebasehausa.com/yan-sanda-sun-kama-wata-mata-da-ake-zargi-da-kona-kishiya-da-yayanta-a-kano/) - Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Kano ta kama wata mata mai shekaru 32, Maryam Usman, da ake zargi da kona dakin kishiyarta a unguwar Mangwarori, yankin Mariri da ke Kano, inda mutum hudu suka jikkata da mummunan kuna. A wata sanarwa da jami'in hulda da jama'a na Rundunar ‘Yan Sandan Jihar, CSP Abdullahi Haruna Kiyawa, ya - [Shugaba Tinubu ya isa Rwanda don halartar taron Manyan Jami'an Gudanar da Kamfanonin Afirka](https://solacebasehausa.com/shugaba-tinubu-ya-isa-rwanda-don-halartar-taron-manyan-jamian-gudanar-da-kamfanonin-afirka/) - Shugaba Bola Tinubu ya isa Kigali a Rwanda a ranar Laraba, gabanin fara taron manyan jami'an gudanar da kamfanonin Afirka karo na 13 (Africa CEO Forum), wanda za a fara a ranar Alhamis. Shugaban ya samu tarba daga Ministan Harkokin Waje, Ambasada Bianca Ojukwu, da Ministan Tsaron Rwanda, Juvenal Marizamunda, a filin jirgin sama na - [Kotu ta yanke wa tsohon Ministan Lantarki hukuncin daurin shekaru 75 a gidan gyaran hali](https://solacebasehausa.com/kotu-ta-yanke-wa-tsohon-ministan-lantarki-hukuncin-daurin-shekaru-75-a-gidan-gyaran-hali/) - Babbar Kotun Tarayya da ke zamanta a Abuja ta yanke wa tsohon Ministan Wutar Lantarki, Saleh Mamman, hukuncin daurin shekaru 75 a gidan yari, saboda sace kudaden jama'a masu yawa da suka kai kusan Naira biliyan 33.8. A hukuncin wanda Alkalin Kotun, Mai Shari'a James Omotosho, ya yanke, ya sami tsohon ministan da laifi kuma - [2027: Gwarzo ya janye daga takarar Kano ta Arewa, ya mara wa Barau baya](https://solacebasehausa.com/2027-gwarzo-ya-janye-daga-takarar-kano-ta-arewa-ya-mara-wa-barau-baya/) - Tsohon Mataimakin Gwamnan Jihar Kano kuma tsohon Karamin Ministan Gidaje da Raya Birane, Abdullahi Tijjani Muhammad Gwarzo, ya janye daga takarar Sanatan Kano ta Arewa ya kuma bayyana mara wa Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa Barau Jibrin baya a matsayin dan takar yarjejeniya gabanin zaben 2027. Gwarzo ya sanar da janyewarsa ne bayan wani taro da - [NDC ta sanya miliyan 60 kudin fom din shugaban kasa, ta fitar da jadawalin zaben fidda gwani](https://solacebasehausa.com/ndc-ta-sanya-miliyan-60-kudin-fom-din-shugaban-kasa-ta-fitar-da-jadawalin-zaben-fidda-gwani/) - Jam’iyyar ND ta sanya Naira miliyan 60 a matsayin jimillar kudin da ‘yan takara za su biya domin neman tikitin shugaban kasa a gabanin zaben 2027. Jam’iyyar ta bayyana hakan ne a wata sanarwa da Shugabanta na kasa, Sanata Moses Cleopas, da Sakatare Ikenna Enekweizu suka fitar a ranar Talata a Abuja. “Kudin da aka - [Wike ya ziyarci Yilwatda a daidai lokacin da ake ta cece-kuce kan tantance 'yan takar majalisar Rivers](https://solacebasehausa.com/wike-ya-ziyarci-yilwatda-a-daidai-lokacin-da-ake-ta-cece-kuce-kan-tantance-yan-takar-majalisar-rivers/) - Ministan Babban Birnin Tarayya (FCT), Nyesom Wike, a ranar Talata ya ziyarci Shugaban Jam’iyyar APC na Kasa, Nentawe Yilwatda, a gidansa da ke Abuja. Wannan ganawa ta zo ne a daidai lokacin da ake samun tashin hankali a Jihar Rivers biyo bayan tantance 'yan takar jam’iyyar domin zaben Majalisar Dokokin Jihar. Kwamitin tantancewar APC, karkashin - [Takarar Kano ta Arewa: Gwarzo da Ganduje sun gana da Shettima a yayin da ake ci gaba da yarjejeniya a APC](https://solacebasehausa.com/takarar-kano-ta-arewa-gwarzo-da-ganduje-sun-gana-da-shettima-a-yayin-da-ake-ci-gaba-da-yarjejeniya-a-apc/) - Tsohon Mataimakin Gwamnan Jihar Kano kuma tsohon Karamin Ministan Gidaje da Raya Birane, Abdullahi Tijjani Gwarzo, ya gana da Mataimakin Shugaban Kasa, Kashim Shettima, a Abuja, kwanaki kadan bayan an tantance shi a matsayin dan takarar kujerar Sanata ta Kano ta Arewa a karkashin APC. SolaceBase ta ruwaito cewa wannan ganawa ta zo ne a - [Ribadu na nan a matsayinsa na NSA– Majiya daga Fadar Shugaban Kasa](https://solacebasehausa.com/ribadu-na-nan-a-matsayinsa-na-nsa-majiya-daga-fadar-shugaban-kasa/) - Mai Baiwa Shugaban Kasa Shawara kan Tsaron (NSA), Mallam Nuhu Ribadu, bai yi murabus daga mukaminsa ba biyo bayan kirkirar Ofishin Mai Ba da Shawara na Musamman ga Shugaban Kasa kan Tsaron Kasa, in ji wata babbar majiya kan harkokin tsaro da ke da alaka da Fadar Shugaban Kasa. Majiyar, wadda ta yi magana da - [Gwamnatin Kano ta kuduri aniyar kawo karshen karancin ruwa yayin da ake ci gaba da gyaran matatar Watari](https://solacebasehausa.com/gwamnatin-kano-ta-kuduri-aniyar-kawo-karshen-karancin-ruwa-yayin-da-ake-ci-gaba-da-gyaran-matatar-watari/) - Gwamnatin Jihar Kano ta kara kaimi wajen dawo da cikakken samar da ruwa a fadin jihar, biyo bayan bayar da kwangilar gyaran matatun ruwan Challawa da Tamburawa a makon da ya gabata. Wani mataki da ake sa ran zai dawo da kashi 83 cikin 100 na rarraba ruwa ga manyan biranen jihar Kano. Wannan na - [Gwamna Radda ya baiwa daliban da suka yi kokari aikin da motoci](https://solacebasehausa.com/gwamna-radda-ya-baiwa-daliban-da-suka-yi-kokari-aikin-da-motoci/) - Gwamnan Jihar Katsina, Dikko Radda, ya baiwa dalibai biyu da suka fi kowa fice a Cibiyar Fasaha da Gudanarwa ta Jihar Katsina (KSITM) sabbin motoci. Kamfanin Dillancin Labarai na Kasa (NAN), ya ruwaito cewa an gudanar da bikin mika kyautar ne a ranar Litinin a Gidan Gwamnatin Jihar Katsina. Daliban su ne Ibrahim Mai Nasara - [Yanzu-Yanzu: JAMB ta rike maki 150 a matsayin mafi karanci domin shiga jami’a](https://solacebasehausa.com/yanzu-yanzu-jamb-ta-rike-maki-150-a-matsayin-mafi-karanci-domin-shiga-jamia/) - Hukumar Shiga Jami’a da Jarrabawar Shiga Manyan Makarantun gaba da Sakandire(JAMB) a bana ma ta amince da maki 150 a matsayin mafi karancin maki na shiga jami’o’in Najeriya a zangon karatu na shekarar 2026/27. An sanar da wannan hukuncin ne a ranar Litinin a taron da hukumar ke yi na shekara-shekara na kan samun gurbin - [Hukumar Alhazai ta Kasa na alhinin mutuwar Maniyyaciyar Najeriya a Madinah](https://solacebasehausa.com/hukumar-alhazai-ta-kasa-na-alhinin-mutuwar-maniyyaciyar-najeriya-a-madinah/) - Shugaban Hukumar Alhazai ta Kasa (NAHCON), Ambasada Ismail Yusuf, ya mika sakon ta’aziyya ga iyalin Malama Aishatu Muhammadu, maniyyaciya daga Jihar Adamawa, wadda ta rasu a ranar 9 ga Mayu. Sanarwar da NAHCON ta fitar a ranar Lahadi ta ce matar mai shekaru 73 ta fuskanci bugun zuciya a hanyarta daga Jeddah zuwa birnin Madinah. - [Shugaba Tinubu ya isa Nairobi don halartar taron Afirka](https://solacebasehausa.com/shugaba-tinubu-ya-isa-nairobi-don-halartar-taron-afirka/) - Shugaba Bola Tinubu ya isa filin jirgin saman kasa da kasa na Jomo Kenyatta dake Nairobi Kenya, da safiyar Litinin domin halartar taron Afirka na (Africa Forward Summit) da zai mayar da hankali kan saka jari da ci gaba mai dorewa a fadin Afirka. Jirgin Shugaban ya sauka ne da misalin karfe 12:18 na dare - [Kwamitin Zartarwa na Kasa ba shi da hurumin dakatar da Dalhatu – Kwamitin Amintattu](https://solacebasehausa.com/kwamitin-zartarwa-na-kasa-ba-shi-da-hurumin-dakatar-da-dalhatu-kwamitin-amintattu/) - Kungiyar Tuntuba ta Arewa (ACF), ta bayyana cewa a cikin kwanaki masu zuwa za ta magance rikicin shugabanci da ya kai ga ‘yan sanda sun rufe hedkwatar kungiyar ta kasa a ranar Talata da ta gabata. A cikin wata sanarwa da Kwamitin Amintattu ya fitar kuma aka amince da ita ta hannun wasu manyan mambobi, - [Gwamnatin Tarayya ta sanya gwajin miyagun kwayoyi ya zama tilas ga daliban sakandare](https://solacebasehausa.com/gwamnatin-tarayya-ta-sanya-gwajin-miyagun-kwayoyi-ya-zama-tilas-ga-daliban-sakandare/) - Gwamnatin Tarayya ta ƙaddamar da sabbin matakai masu tsauri domin yakar shan miyagun ƙwayoyi da sauran abubuwan maye a makarantun sakandare, ciki har da gwajin miyagun ƙwayoyi na tilas ga baliban da dakatarwa na dan lokaci ga daliban da suka ci gaba da ta'ammali bayan an yi nasarar gyara su. A karkashin sabon shirin, duk - [Gwamna Yusuf ya amince da baiwa maniyyata aikin Hajji Kano Riyal 200 da Ihram kowanne su](https://solacebasehausa.com/gwamna-yusuf-ya-amince-da-baiwa-maniyyata-aikin-hajji-kano-riyal-200-da-ihram-kowanne-su/) - Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya amince da baiwa maniyyata aikin Hajji kudi Riyal 200 na Saudiyya da Ihram ga kowanne su a jihar domin aikin Hajjin shekarar 2026. Gwamna Abba Kabir Yusuf, wanda Mataimakinsa Murtala Sule Garo ya wakilta, ya bayyana hakan ne a ranar Lahadi yayin kaddamar aikin bita a aikace - [Shida daga cikin ‘yan takarar Sanatan Kano ta Tsakiya sun janye wa Shekarau](https://solacebasehausa.com/shida-daga-cikin-yan-takarar-sanatan-kano-ta-tsakiya-sun-janye-wa-shekarau/) - ‘Yan takara shida da ke neman tikitin Sanatan Kano ta Tsakiya a jam’iyyar APC sun janye domin mara wa tsohon Gwamnan Jihar Kano, Ibrahim Shekarau, baya, bayan wani taron sulhu da Gwamna Abba Kabir Yusuf ya jagoranta a Masaukin Gwamnan Kano da ke Abuja. Da yake magana a madadin ‘yan takarar, Usman Bala ya ce - [2027: APC a shirye take ta gudanar da zaben fidda gwani idan an kasa cimma yarjejeniya – Buni](https://solacebasehausa.com/2027-apc-a-shirye-take-ta-gudanar-da-zaben-fidda-gwani-idan-an-kasa-cimma-yarjejeniya-buni/) - Gwamna Mai Mala Buni na Jihar Yobe ya ce jam’iyyar APC ta kuduri aniyar gudanar da zaben fidda gwani na adalci, gaskiya da gaskiya idan ba a samu ‘yan takar yarjejeniya ba. Hakan na cikin wata sanarwa da Darakta Janar na Yada Labarai da Hulda da Jama’a na Buni, Alhaji Mamman Mohammed, ya fitar a - [Gwamna Yusuf ya sake jaddada kudurin goyon bayan shirin (Renewed Hope Agenda) don bunkasa harkar wasanni](https://solacebasehausa.com/gwamna-yusuf-ya-sake-jaddada-kudurin-goyon-bayan-shirin-renewed-hope-agenda-don-bunkasa-harkar-wasanni/) - Gwamna Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya sake jaddada kudurin gwamnatinsa na goyon bayan shirin Saabunta Fata (Renewed Hope Agenda) musamman ta hanyar habaka wasanni a matsayin wani mataki na hadin kai, zaman lafiya da cigaban kasa. Gwamnan, wanda Mataimakinsa Alhaji Murtala Sule Garo ya wakilta, ya bayyana hakan a cikin jawabin da - [Gidauniyar Dahiru ta raba kayan fara kasuwanci da kudi ga matasa da mata 1,426 a Kano](https://solacebasehausa.com/gidauniyar-dahiru-ta-raba-kayan-fara-kasuwanci-da-kudi-ga-matasa-da-mata-1426-a-kano/) - Wata kungiya mai zaman kanta, (Dr. Dahiru Muhammad Hashim Foundation) a ranar Asabar ta tallafa wa mata da matasa 1,426 a Karamar Hukumar Dala ta Jihar Kano da kayan fara kasuwanci da tallafin kudi. Da yake gabatar da kayayyakin a Kano, wanda ya kafa gidauniyar, Dr. Dahiru Muhamma Hashim, ya ce wannan tallafin da nufin - [Kwankwaso ya goyi bayan Matsayar NDC na baiwa yankin Kudu takarar shugaban kasa ta 2027](https://solacebasehausa.com/kwankwaso-ya-goyi-bayan-matsayar-ndc-na-baiwa-yankin-kudu-takarar-shugaban-kasa-ta-2027/) - Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, a ranar Asabar ya goyi bayan maysayar da jam’iyyar NDC na baiwa yankin Kudu tikitin shugaban kasa a shekarar 2027, yana mai cewa matakin ya nuna tsarin rabon mulki da jajircewar jam’iyyar ga adalci. Kwankwaso ya fadi haka ne a taron kasa na jam’iyyar da aka yi a - [EFCC ta ayyana tsohuwar ministar jin kai Sadiya Farouq a matsayin wanda ake nema ruwa a jallo](https://solacebasehausa.com/efcc-ta-ayyana-tsohuwar-ministar-jin-kai-sadiya-farouq-a-matsayin-wanda-ake-nema-ruwa-a-jallo/) - Hukumar Yaki da Masu yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta'annati (EFCC) ta ayyana tsohuwar Ministar Jin Kai, Sadiya Umar Farouq, a matsayin wanda ake nema kan zargin hada baki da aikata laifi, cin zarafin mukami, da karkatar da dukiyar jama’a. Hukumar yaki da cin hanci ta wallafa sanarwar neman ta ne a shafinta na intanet - [Hukumar Korafe-Korafe da Yaki da Cin Hanci da Rashawa ta Jihar Kano ta gayyaci masu filaye a Gandun Sarki domin tantancewa da biyan diyya](https://solacebasehausa.com/hukumar-korafe-korafe-da-yaki-da-cin-hanci-da-rashawa-ta-jihar-kano-ta-gayyaci-masu-filaye-a-gandun-sarki-domin-tantancewa-da-biyan-diyya/) - Hukumar Korafe-korafen Jama’a da Yaki da Cin Hanci da Rashawa ta Jihar Kano (PCACC), tare da hadin gwiwar Ma’aikatar Kasa da Tsara Birane ta Jihar Kano, ta gayyaci jama’ar da suka sayi filaye a Gandun Sarki Sabon Gida da ke Panisau, Karamar Hukumar Ungogo, ta hannun Kamfanin Aminci Micro-Credit Company, da su zo domin tantancewa - [Gwamnatin Kano ta kori Lauyan Jiha kan zargin kirkirar takardu da rashin da’a](https://solacebasehausa.com/gwamnatin-kano-ta-kori-lauyan-jiha-kan-zargin-kirkirar-takardu-da-rashin-daa/) - Ma’aikatar Shari’a ta Jihar Kano ta kori Lauyan Jiha Mustapha Nura-Muhammad kan zargin kirkirar takardu, cin zarafin mukami, da rashin da’a a aiki. Hakan na cikin wata sanarwa da Babban Mataimaki na Musamman kan Harkokin Watsa Labarai ga Kwamishinan Shari’a na Jihar Kano, Dr. Abubakar Tijjani-Ibrahim, ya fitar a Kano. Sanarwar ta ce Hukumar Kula - [2027: Jonathan ya kalubalanci karar da ke neman hana shi tsayawa takara](https://solacebasehausa.com/2027-jonathan-ya-kalubalanci-karar-da-ke-neman-hana-shi-tsayawa-takara/) - Tsohon Shugaban Kasa Goodluck Jonathan ya kalubalanci karars da wani lauya, Johnmary Jideobi, ya shigar domin hana shi tsayawa takarar shugaban kasa a zaben shekarar 2027. Jonathan, ta hannun lauyansa, Chief Chris Uche, SAN, ya shigar da karar farko don jalubalantar karar da Jideobi ya shigar, inda ya roki Alkalin Babbar Kotun Tarayya, Mai Shari’a - [APC ta ba Gwamna Yusuf damar tsayawa takara a karo na biyu a zaben shekarar 2027](https://solacebasehausa.com/apc-ta-ba-gwamna-yusuf-damar-tsayawa-takara-a-karo-na-biyu-a-zaben-shekarar-2027/) - Jam’iyyar APC ta ba Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, damar tsayawa takara a wa'adi na biyu a zaben gwamna na shekarar 2027. Hakan na cikin wata sanarwa da Mai Magana da yawun Gwamnan, Sunusi Bature Dawakin Tofa, ya sanya wa hannu a ranar Juma’a. SolaceBase ta ruwaito cewa an ba shi wannan damar ne - [Gwamna Yusuf ya mika fam din takarar APC a matsayin dan takara guda na Kano a zaben 2027](https://solacebasehausa.com/gwamna-yusuf-ya-mika-fam-din-takarar-apc-a-matsayin-dan-takara-guda-na-kano-a-zaben-2027/) - Gwamna Abba Kabir Yusuf ya mika fam din takararsa a hukumance ga Kwamitin Aiki na Kasa na APC a Abuja a matsayin dan takara guda daya na Jihar Kano a zaben gwamna na shekarar 2027. Hakan na cikin wata sanarwa da Mai Magana da yawun Gwamnan, Sunusi Bature Dawakin Tofa, ya fitar a ranar Alhamis. - [Abdul Samad Rabiu ya zarce Johann Rupert, ya zama mutum na biyu mafi arziki a Afirka da dukiya da ta kai dala biliyan 18.6](https://solacebasehausa.com/abdul-samad-rabiu-ya-zarce-johann-rupert-ya-zama-mutum-na-biyu-mafi-arziki-a-afirka-da-dukiya-da-ta-kai-dala-biliyan-18-6/) - Mamallaki kuma shugaban BUA Group, Abdul Samad Rabiu, ya zarce Johann Rupert, attajirin dan kasuwa dan Afirka ta Kudu , ya zama mutum na biyu mafi arziki a Afirka. Ci gaban Rabiu ya zo ne bayan ya samu karin arziki mafi yawa a duniya baki daya, inji Bloomberg Billionaires Index (BBI). Dukiyar Rabiu ta zarta - [Flying Eagles da Golden Eaglets sun samu sabbin kociyoyi](https://solacebasehausa.com/flying-eagles-da-golden-eaglets-sun-samu-sabbin-kociyoyi/) - Hukumar Kwallon Kafa ta Kasa (NFF) ta nada Abdu Maikaba da Eboboritse Uwejamomere a matsayin manyan kociyoyin kungiyoyin kwallon kafa na 'yan kasa da shekaru 20 da 17. A cikin wata sanarwa da Ademola Olajire, Daraktan Sadarwar hukumar ta NFF ya fitar, ya ce kwamitin zartarwar hukumar ya amince da shawarar kwamitin Kwararru da Ci - [DG na PGF ya musanta cire Uzodimma a matsayin shugaban gwamnonin APC](https://solacebasehausa.com/dg-na-pgf-ya-musanta-cire-uzodimma-a-matsayin-shugaban-gwamnonin-apc/) - Darakta-Janar na Progressive Governors Forum (PGF), Folorunsho Aluko, ya karyata rahotannin da ke cewa an cire Hope Uzodimma a matsayin shugaban kungiyar. A cikin wata sanarwa da ya fitar a safiyar Juma’a, Aluko ya ce ba a yanke irin wannan hukunci ba, yana mai jaddada cewa ba a gudanar da wani taro na kungiyar ba - [2027: Zan yi tuntuba sosai kafin yanke shawara – Jonathan](https://solacebasehausa.com/2027-zan-yi-tuntuba-sosai-kafin-yanke-shawara-jonathan/) - Tsohon Shugaban Kasa Goodluck Jonathan ya ce takar shugaban kasa ba “wasan kwamfuta” ba ne, yayin da yake mayar da martani kan rokon da wasu kungiyoyin matasa suka yi masa na ya tsaya takara a zaben 2027. Jonathan ya fadi hakan ne a ranar Alhamis yayin da wasu kungiyoyin matasa suka ziyarce shi a ofishinsa - [Dan El-Rufai da wasu 'yan majalisa hudu sun sauya sheka zuwa wasu jam'iyyun](https://solacebasehausa.com/dan-el-rufai-da-wasu-yan-majalisa-hudu-sun-sauya-sheka-zuwa-wasu-jamiyyun/) - Dan tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, Hon. Bello El-Rufai, ya bar jam’iyya mai mulki ta APC ya koma jam’iyyar ADC. Kakakin Majalisar Wakilai, Hon. Abbas Tajudeen, ya sanar da sauyin jam’iyyar na El-Rufai a yayin zaman majalisa a ranar Alhamis. Tajudeen ya ce El-Rufai ya koma ADC tare da wasu 'yan majalisar wakilai biyu - [Aikin Hajji: Sama da maniyyatan Najeriya dubu 9 aka kai Madina – NAHCON](https://solacebasehausa.com/aikin-hajji-sama-da-maniyyatan-najeriya-dubu-9-aka-kai-madina-nahcon/) - Hukumar Alhazan Najeriya (NAHCON) ta ce akalla mutane 9,000 yan Najeriya sun isa birnin Madina domin gudanar da ibadar aikin Hajji na shekarar 2026. Bisa bayanan da jami’an NAHCON na Saudi Arabia suka bayar, an kai wadannan alhazan ne tun daga ranar Lahadi da aka fara aikin jigilar alhazan ta jirgi. Kamfanin Dillancin Labarai na - [Annobar Cutar Sankarau Ta Kashe Yara 33, 254 Sun Harbu da ita a Sokoto](https://solacebasehausa.com/annobar-cutar-sankarau-ta-kashe-yara-33-254-sun-harbu-da-ita-a-sokoto/) - Gwamnatin Jihar Sokoto ta tabbatar da mutuwar yara 33 sakamakon barkewar cutar sankarau a kananan hukumomi tara na jihar, ta kuma tabbatar da cewa mutane 254 ne suka kamu da cutar. Kwamishinan Lafiya na Jihar, Dr Faruk Abubakar-Wurno ne ya bayyana hakan ga manema labarai a ranar Laraba, ya ce annobar ta yadu a cikin - [NASU da SSANU za su dakatar da yajin aiki ranar Litinin - Kwamitin](https://solacebasehausa.com/nasu-da-ssanu-za-su-dakatar-da-yajin-aiki-ranar-litinin-kwamitin-32876-2/) - Kwamitin Hadin Gwiwa (JAC) na ma’aikatan jami’o’i da ba malamai ba, ya ce za a dakatar da yajin aikin da ake yi a faɗin kasar nan ranar Litinin. JAC ta kunshi Kungiyar Ma’aikatan da ba Malamai da Kungiyoyi Ilimi (NASU) da Kungiyar Manyan Ma’aikata Jami’o’in Najeriya (SSANU). Gamayyar kungiyoyin sun bayyana matsayar ne a cikin - [Kotu ta sanya ranar yanke hukunci kan karar da Mawallafin PRNigeria ya shigar kan NIPSS](https://solacebasehausa.com/kotu-ta-sanya-ranar-yanke-hukunci-kan-karar-da-mawallafin-prnigeria-ya-shigar-kan-nipss/) - Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta sanya ranar 19 ga Yuni domin yanke hukunci kan kar da Mawallafin PRNigeria, Yushau Shuaib, ya shigar, inda yake kalubalantar fitar da shi dagDarasin Babban Jami’i na 47 na Cibiyar Nazarin Siyasa da Dabaru ta Kasa, NIPSS, Kuru-Jos. Mai Shari’a Binta Nyako ce ta sanya ranar, a ranar - [Rikicin Masarautar Kano: Kotun Koli da Gwamna Yusuf ne ke da hurumin yanke hukunci – Ganduje](https://solacebasehausa.com/rikicin-masarautar-kano-kotun-koli-da-gwamna-yusuf-ne-ke-da-hurumin-yanke-hukunci-ganduje/) - Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana cewa Kotun Koli ta Najeriya ce kadai ke da hurumin yanke hukunci kan makomar Muhammadu Sanusi II a rikicin sarautar Kano da ke ci gaba. Matakin Gwamna Abba Kabir Yusuf zai tabbatar da aiwatarwa bisa doka da oda. Dr Ganduje ya bayyana hakan ne yayin - [ACF ta dakatar da Shugaban Kwamitin Amintattu, ta yi umarnin a yi binciken kudi](https://solacebasehausa.com/acf-ta-dakatar-da-shugaban-kwamitin-amintattu-ta-yi-umarnin-a-yi-binciken-kudi/) - Kwamitin Zartarwa na Kasa (NEC) na Kungiyar Tuntubar ta Arewa (ACF) ya dakatar da Shugaban kwamitin amintattu (BOT), Alhaji Bashir Dalhatu, bisa zargin almundahana da rashin iya gudanarwa, ta kuma umarci a gudanar da cikakken bincike kan kudin kungiyar. Kungiyar ta yanke shawarar ne biyo bayan wani taron gaggawa na kwamitin zartarwa na kasa da - [Sabon Mataimakin Gwamna Garo ya shiga ofis](https://solacebasehausa.com/sabon-mataimakin-gwamna-garo-ya-shiga-ofis32864-2/) - Sabon Mataimakin Gwamnan Kano, Alhaji Murtala Sule Garo, ya fara aiki a hukumance, inda ya yi alkawarin tabbatar da samar da ci gaba da bunkasar jihar. SolaceBase ta ruwaito cewa Garo ya isa ofishinsa da safiyar Laraba, tare da manyan jiga-jigan APC, ciki har da tsoffin gwamnoni Mallam Ibrahim Shekarau da Abdullahi Umar Ganduje, da - [NDC ta Kano ta warware sabani da Kwankwaso, Mairiga ya ci gaba da zama shugaba](https://solacebasehausa.com/ndc-ta-kano-ta-warware-sabani-da-kwankwaso-mairiga-ya-ci-gaba-da-zama-shugaba/) - Shugaban Jam’iyyar NDC na Jihar Kano, Hussaini Isah Mairiga, ya ce jam’iyyar ta warware rikicinta na cikin gida biyo bayan wani taron da suka yi da shugaban kungiyar Kwankwasiyya, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso. A cewar shugaban, an gudanar da taron ne a ranar Talata a Abuja. Mairiga ya bayyana hakan ne a wata tattaunawa da - [ADC ta rage kudin fom din takara, ta fitar da sabon jadawalin zaben fidda gwani na 2026](https://solacebasehausa.com/adc-ta-rage-kudin-fom-din-takara-ta-fitar-da-sabon-jadawalin-zaben-fidda-gwani-na-2026/) - Jam’iyyar ADC ta rage kudin fom din takar Shugaban Kasa zuwa Naira miliyan 90 tare da fitar da sabon jadawalin zaben fidda gwani na shekarar 2026. Kamfanin Dillancin Labarai na Kasa (NAN) ya ruwaito cewa jam’iyyar a baya ta kayyade kudin fom din takar Shugaban Kasa a Naira miliyan 100. Sakataren Yada Labaran jam’iyyar na - [Dan Sule Lamido ya shiga takar gwamnan Jigawa](https://solacebasehausa.com/dan-sule-lamido-ya-shiga-takar-gwamnan-jigawa/) - Mustapha Sule Lamido, jigo a Jam’iyyar PDP, ya shiga takar gwamnan Jigawa a zaben shekarar 2027. Lamido, dan fitaccen jigo a PDP kuma tsohon gwamnan jihar, Sule Lamido, ne ya bayyana hakan yayin da yake mika fom dinsa na takara ga jam’iyyar a ranar Talata a Dutse babban birnin jihar. Shi ne kuma dan takar - [Gwamna Yusuf ya raka Gwarzo wajen karbar katin jam'iyyar APC](https://solacebasehausa.com/gwamna-yusuf-ya-raka-gwarzo-wajen-karbar-katin-jamiyyar-apc/) - Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, wanda Mataimakinsa Murtala Sule Garo ya wakilce ta, ya raka Sanata Bello Hayatu Gwarzo domin karbar katin Jam’iyyar APC. A wani biki na gajeren lokaci da aka gudana a Karamar Hukumar Gwarzo a ranar Talata, lamarin da ya nuna kammala ficewar Sanata Gwarzo zuwa jam’iyyar mai mulki a hukumance. - [Majalisar Dattawa ta sauya doka, ta takaita dama ga sabbin Sanatoci wajen tsayawa takar mukaman shugabanci](https://solacebasehausa.com/majalisar-dattawa-ta-sauya-doka-ta-takaita-dama-ga-sabbin-sanatoci-wajen-tsayawa-takar-mukaman-shugabanci/) - Majalisar Dattawa ta sake sauya dokokinta na tsarin gudanarwa, wani mataki na hana sabbin sanatocin da za su shigo Majalisa ta 11 damar tsayawa takar mukaman shugabanci da na manyan mukamai. Matakin ya biyo bayan gabatar da wani kuduri da Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Lola Ashiru (APC-Kwara), ya gabatar a zaman majalisa na ranar Talata, - [Tinubu ya taya sabon Mataimakin Gwamnan Kano Murtala Garo murna](https://solacebasehausa.com/tinubu-ya-taya-sabon-mataimakin-gwamnan-kano-murtala-garo-murna/) - Shugaba Bola Tinubu ya taya Murtala Sule Garo murna kan rantsar da shi a matsayin sabon Mataimakin Gwamnan Jihar Kano da aka yi. SolaceBase ta ruwaito cewa Gwamna Abba Kabir Yusuf ne ya rantsar da Garo a ranar Talata bayan nadinsa don cike gurbin da murabusin Aminu Abdussalam Gwarzo ya bari. A cikin wata sanarwa - ['Yan Majalisa 17 sun fice daga ADC zuwa NDC, daya ya koma APC](https://solacebasehausa.com/yan-majalisa-17-sun-fice-daga-adc-zuwa-ndc-daya-ya-koma-apc/) - Majalissar Wakilai a ranar Talata ta shaida ficewar ‘yan majalisa da dama yayin da akalla ‘yan majalisa 17 suka sanar da ficewarsu daga ADC zuwa NDC a zaman majalisa, saboda rikicin cikin gida da ya dabaibaye tsohuwar jam’iyyarsu. ‘Yan majalisar da suka fice, wadanda suka fito daga jihohin Kano, Anambra, Legas, Edo da Ribas, sun - [Ganduje ya ambaci Muhammad Sanusi a matsayin Sarkin Kano](https://solacebasehausa.com/ganduje-ya-ambaci-muhammad-sanusi-a-matsayin-sarkin-kano/) - Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Dakta Abdullahi Umar Ganduje, ya ambaci Khalifa Muhammad Sanusi II a matsayin Sarkin Kano kuma Shugaban Majalisar Sarakunan Jihar Kano. SolaceBase ta ruwaito cewa Ganduje ya bayyana hakan ne a ranar Talata yayin da yake jawabi a Gidan Gwamnatin Jihar Kano a wurin bikin rantsar da sabon Mataimakin Gwamna, Murtala Sule - [Yanzu-Yanzu: Gwamna Yusuf ya rantsar da Murtala Garo a matsayin mataimakin gwamna](https://solacebasehausa.com/yanzu-yanzu-gwamna-yusuf-ya-rantsar-da-murtala-garo-a-matsayin-mataimakin-gwamna/) - Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya rantsar da Hon. Murtala Sule Garo a matsayin sabon Mataimakin Gwamna, a wani biki da aka gudanar a Gidan Gwamnati. Jaridar SolaceBase ta ruwaito cewa Babbar Alkaliyar jihar, Mai Shari’a Dije Abdu Aboki, ce ta jagoranci rantsuwar a gaban manyan jami’an gwamnati, ‘yan majalisa, sarakunan gargajiya, da - [Shugaban Jami’ar MAAUN ya yi alhinin rasuwar fitaccen dan jarida Saleh Ashaka](https://solacebasehausa.com/shugaban-jamiar-maaun-ya-yi-alhinin-rasuwar-fitaccen-dan-jarida-saleh-ashaka/) - Shugaban Rukunin Jami’o’in MAAUN, Farfesa Adamu Abubakar Gwarzo, ya bayyana rasuwar tsohon wakilin Sashen Hausa na Muryar Amurka (VOA) kuma fitaccen dan jarida, Saleh Shehu Ashaka, a matsayin babban rashi ba ga aikin jarida kadai ba, har ma ga kasa baki daya. Jaridar SolaceBase ta tuna cewa Saleh Shehu Ashaka ya rasu ne a ranar - [Hajjin 2026: Hukumar Alhazai ta Kano za ta fara jigilar maniyyata ranar 14 ga Mayu](https://solacebasehausa.com/hajjin-2026-hukumar-alhazai-ta-kano-za-ta-fara-jigilar-maniyyata-ranar-14-ga-mayu/) - Hukumar Jindadin Alhazai ta Jihar Kano ta ce za ta fara jigilar maniyyata aikin Hajjin shekarar 2026 a ranar 14 ga Mayu. Bayanin hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da Jami’in Hulda da Jama’a na hukumar, Sulaiman Dederi, ya fitar wa manema labarai a ranar Litinin a Kano. Dederi ya bayyana cewa Darakta Janar - [Tattaunawar Gwamnatin Tarayya, SSANU da NASU ta kare ba tare da cimma matsaya ba](https://solacebasehausa.com/tattaunawar-gwamnatin-tarayya-ssanu-da-nasu-ta-kare-ba-tare-da-cimma-matsaya-ba/) - Tattaunawa tsakanin Gwamnatin Tarayya da Kwamitin Hadin Gwiwa (JAC) na kungiyoyin ma’aikatan da ba malamai ba a jami’o’i ta kare ba tare da cimma matsaya ba a ranar Litinin a Abuja, yayin da manyan batutuwa suka rage ba a warware ba. JAC ta kunshi Kungiyar Manyan Ma’aikatan Jami’o’in Najeriya (SSANU) da Kungiyar Ma’aikatan da Ba - [Gwamna Abba zai rantsar da Garo a matsayin mataimakin gwamna ranar Talata](https://solacebasehausa.com/gwamna-abba-zai-rantsar-da-garo-a-matsayin-mataimakin-gwamna-ranar-talata/) - Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, zai rantsar da Mataimakin Gwamnan jihar, Murtala Sule Garo, a ranar Talata. An tsara gudanar da rantsuwar ne a ranar Talata, a zauren Coronation Hall dake Gidan Gwamnati Jihar Kano, da karfe 11:00 na safe. A cikin wata sanarwa da mai taimaka wa gwamna kan harkokin yada labarai, - [Yaran Da Muke Wucewa Kowace Rana](https://solacebasehausa.com/yaran-da-muke-wucewa-kowace-rana/) - SolaceBase Hausa A kan hanyata ta zuwa makaranta, ina ganinsu kusan kowace rana. Yaro ko yarinya ‘yar shekara bakwai ko takwas, a tsaye cikin zafin rana da kwando a hannu, suna kiran masu wucewa, wani lokacin suna murmushi, wani lokacin kuma suna da gajiya. Amma abu daya tabbatacce shi ne ba sa zuwa makaranta. Wani - [Yajin aikin SSANU da NASU ya dakatar da ayyuka a BUK](https://solacebasehausa.com/yajin-aikin-ssanu-da-nasu-ya-dakatar-da-ayyuka-a-buk/) - Ayyuka a Jami’ar Bayero ta Kano sun tsaya cak a ranar Litinin yayin da kungiyoyin ma’aikatan da ba malamai ba suke ci gaba da yajin aikin gama-gari na sai-baba-ta-gani, inda suke neman karin albashi na kaso 45 da kuma cikakken aiwatar da yarjejeniyar 2009. Kungiyar reshen Jami’ar Bayero ta Kano, ya sanar da shigarsa cikin - [Yanzu-Yanzu: Makinde ya jagoranci nada Turaki shugaban PDP na rikon kwarya na kasa](https://solacebasehausa.com/yanzu-yanzu-makinde-ya-jagoranci-nada-turaki-shugaban-pdp-na-rikon-kwarya-na-kasa/) - Jam’iyyar PDP tsagin da ke samun goyon bayan Gwamnan Jihar Oyo Seyi Makinde, ta nada Kabiru Tanimu Turaki (SAN) a matsayin Shugaban Kwamitin na Rikon Kwarya na Kasa. An nada Turaki ya jagoranci tawagar rikon kwarya mai mambobi 13 a ranar Litinin yayin taron Kwamitin Zartarwa na Kasa (NEC) karo na 103 da jam’iyyar ta - [APC ta tsawaita wa'adin sayarwa da mika fom din neman takara, ta tsawaita ranakun tantancewa](https://solacebasehausa.com/apc-ta-tsawaita-waadin-sayarwa-da-mika-fom-din-neman-takara-da-ranakun-tantancewa/) - Jam’iyyar APC ta amince da karin wa’adin sayarwa da mika cikakkun fom din nuna sha’awa da tsayawa takara na masu neman takara, tare da tsarin tantancewa domin babban zaben shekarar 2027. Jam’iyya mai mulki ta sanar da karin wa’adin a ranar Litinin a cikin wata sanarwa da Sakataren Yada Labarai na Kasa, Felix Morka, ya - [Goje da Pantami sun yi watsi da tsarin dan takarar maslaha na APC a Gombe](https://solacebasehausa.com/goje-da-pantami-sun-yi-watsi-da-tsarin-dan-takarar-maslaha-na-apc-a-gombe/) - Sanata Muhammad Danjuma Goje, mai wakiltar Gombe ta Tsakiya a Majalisar Dattawa, ya ki amincewa da tsarin dan takarar maslaha da reshen jam’iyyar APC na Jihar Gombe ya dauka a zaben shekarar 2027. Inda ya ce tsarin ya saba wa tanade-tanaden Dokar Zabe da ke jagorantar tsayar da ‘yan takara. Tunatarwa dai, Masu ruwa da - [Kwankwaso da Obi sun koma NDC yayin da rikici ke addabar ADC](https://solacebasehausa.com/kwankwaso-da-obi-sun-koma-ndc-yayin-da-rikici-ke-addabar-adc/) - Dan takarar shugaban kasa na Jam’iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) a 2023, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, tare da takwaransa na Jam’iyyar Labour (LP), Peter Obi, sun koma Jam’iyyar Nigeria Democratic Congress (NDC). Sauya shekar tasu na zuwa ne a daidai lokacin da ake fama da rikicin cikin gida mai tsawo a jam’iyyar ADC, wanda - [APC ta amince da Jamilu Gwamna a matsayin dan takarar gwamnan Gombe](https://solacebasehausa.com/apc-ta-amince-da-jamilu-gwamna-a-matsayin-dan-takarar-gwamnan-gombe/) - Jam’iyyar APC ta Jihar Gombe ta amince da Jamilu Ishiyaku Gwamna a matsayin dan takarar gwamna ta hanyar yarjejeniya a zaben shekarar 2027. An sanar da wannan matakin ranar Lahadi, bayan wani babban taron masu ruwa da tsaki wanda Gwamna Muhammadu Inuwa Yahaya, wanda shi ne jagoran jam'iyyar a jihar ya jagoranta. Wata sanarwa da - [Yanzu-Yanzu: Obi da Kwankwaso sun ziyarci Sakatariyar NDC](https://solacebasehausa.com/yanzu-yanzu-obi-da-kwankwaso-sun-ziyarci-sakatariyar-ndc/) - Tsohon Gwamnan Jihar Anambra, Peter Obi, da takwaransa na Jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, sun isa hedikwatar Sakatariyar Jam’iyyar NDC ta kasa da ke Abuja. Obi, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour a 2023 da Kwankwaso, wanda shi ma tsohon dan takarar shugaban kasa ne na jam’iyyar NNPP, sun isa cikin murnar magoya baya. - [Obi ya fice daga ADC](https://solacebasehausa.com/obi-ya-fice-daga-adc/) - Tsohon dan takarar shugaban kasa Peter Obi ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar ADC, yana mai danganta hakan da mummunan yanayin siyasa, rikice-rikicen cikin gida, da abin da ya bayyana a matsayin katsalandan daga waje da ke kawo cikas ga zaman lafiyar jam’iyyar. A wani sako da ya wallafa a shafin X ranar Lahadi, Obi - [Kano: Mahaifin dan takarar Sanata AA Zaura ya rasu](https://solacebasehausa.com/kano-mahaifin-dan-takarar-sanata-aa-zaura-ya-rasu/) - Mai neman takarar Sanatan Kano ta Tsakiya, Abdussalam Abdulkarim Zaura, ya rasa mahaifinsa, Alhaji Abdulkarim Saleh Zaura, wanda ya rasu yana da shekaru 108 bayan doguwar jinya. Jaridar SolaceBase ta ruwaito cewa dattijon ya rasu ne a safiyar Lahadi. Alhaji Abdulkarim ya rasu ya bar ‘ya’ya shida, jikoki, da sauran ‘yan uwa. - [Tinubu ya sauya jadawalin ziyarar kasashen Faransa, Kenya, Ruwanda](https://solacebasehausa.com/tinubu-ya-sauya-jadawalin-ziyarar-kasashen-faransa-kenya-ruwanda/) - Shugaba Bola Tinubu ya sauya ranar fara tafiyarsa kasashen uku zuwa ranar Lahadi, maimakon Asabar kamar yadda aka sanar a baya. Bayyana samun sauyi na cikin wata Sanarwar da Mai Ba Shugaban Kasa Shawara na Musamman kan Harkokin Yada Labarai da Dabaru, Bayo Onanuga, ta shafinsa na X ranar Asabar. Onanuga ya rubuta, “Shugaba Tinubu - [Gwamnatin Kano ta kashe Naira Biliyan 1 wajen gyara Asibitin Koyarwa na Muhammad Abdullahi Wase - Hukuma](https://solacebasehausa.com/gwamnatin-kano-ta-kashe-naira-biliyan-1-wajen-gyara-asibitin-koyarwa-na-muhammad-abdullahi-wase-hukuma/) - Gwamnatin Jihar Kano ta kashe Naira Biliyan 1 wajen gyaran Asibitin Kwararru na Muhammadu Abdullahi Wase, in ji kwamishinan lafiya Abubakar Labaran. Kwamishinan ya bayyana hakan ne a ranar Asabar yayin da yake jagorantar Tawagar ‘Yan Jarida ta Fadar Shugaban Kasa da ke rangadin duba ayyukan da aka kammala da masu gudana, ya ce gin - [Gwamna Bala ya fice daga PDP ya koma APM](https://solacebasehausa.com/gwamna-bala-ya-fice-daga-pdp-ya-koma-apm/) - Gwamnan Jihar Bauchi, Bala Mohammed, ya sauya sheka daga jam’iyyar PDP zuwa jam’iyyar APM. Mohammed ya bayyana sauya shekar tasa ranar Asabar bayan wani taro da masu ruwa da tsaki na siyasa da aka kira don tattauna illolin hukuncin Kotun Koli kan rikicin shugabancin PDP da kuma yanke shawara kan hanyar gaba. Da yake jawabi - [Ranar Ma’aikata: Ma’aikata da dama sun rasa rayukansu a hadarin mota a Kwara](https://solacebasehausa.com/ranar-maaikata-maaikata-da-dama-sun-rasa-rayukansu-a-hadarin-mota-a-kwara/) - Ma’aikatan lafiya da dama sun rasa rayukansu ranar Juma’a a wani mummunan hadarin mota da ya auku a kan hanyar Oke-Onigbin zuwa OmuAran yayin da suke dawowa daga Taron Ranar Ma’aikata na shekarar 2026 da aka gudanar a Ilorin, babban birnin jihar Kwara. Mutanen da lamarin ya rutsa da su, mambobi ne na Kungiyar Ma’aikatan - [Dan Buhari ya samu tikitin APC kai tsaye don neman kujerar Majalisar Wakilai](https://solacebasehausa.com/dan-buhari-ya-samu-tikitin-apc-kai-tsaye-don-neman-kujerar-majalisar-wakilai/) - Yusuf Buhari, da ga tsohon Shugaban Kasa Muhammadu Buhari, ya karbi tikitin tsaya wa takarar neman kujerar Dan Majalisar Wakilai na tarayya mai wakiltar kananan hukumomin Daura/Sandamu/Mai’adua a jam'iyyar APC a zaben shekarar 2027. Kamfanin Dillancin Labarai na Najeriya (NAN) ya ruwaito cewa Yusuf ya samu tikitin ne ba tare da hamayya ba bayan taron - [Gwamnatin Kano ta fara bincike kan zargin cire Naira Biliyan 1.5 daga kudaden ma’aikata](https://solacebasehausa.com/gwamnatin-kano-ta-fara-bincike-kan-zargin-cire-naira-biliyan-1-5-daga-kudaden-maaikata/) - Gwamnan Jihar Kano Abba Kabir Yusuf a ranar Juma'a ya bada umarnin a gudanar da bincike kan zargin cire Naira Biliyan 1.5 daga kudaden ma’aikata da tsohon Shugaban Ma’aikatan Gwamnati, Abdullahi Musa, ya yi. Gwamnan ya bayar da wannan umarnin ne yayin bikin ranar ma’aikata, lokacin da yake martani kan zarge-zargen da Shugaban Kungiyar Ƙwadago - [Tinubu zai bar Abuja ranar Asabar don kai ziyara kasashe uku](https://solacebasehausa.com/tinubu-zai-bar-abuja-ranar-asabar-don-kai-ziyara-kasashe-uku/) - Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai bar Abuja ranar Asabar don kai ziyarar aiki a kasashen Faransa, Kenya da Ruwanda. A sanarwa da mai baiwa Shugaban Kasa Shawara na Musamman kan Harkokin Yada Labarai da Dabaru, Bayo Onanuga, ya fitar a ranar Juma’a, tafiyar za ta fara da Faransa kafin shugaban ya wuce Nairobi, Kenya. Ana - [APC a Kano za ta mara wa Tinubu da Abba baya su yi tazarce, ta kuma jaddada bin tsarin cikin gida kan sauran tikitai](https://solacebasehausa.com/apc-a-kano-za-ta-mara-wa-tinubu-da-abba-baya-su-yi-tazarce-ta-kuma-jaddada-bin-tsarin-cikin-gida-kan-sauran-tikitai/) - Masu ruwa da tsaki na Jam’iyyar APC a jihar Kano sun bayyana goyon bayansu a hukumance ga Bola Ahmed Tinubu a takarar shugabancin kasa na shekarar 2027 tare da amince wa Gwamna Abba Kabir Yusuf ya yi wa’adi na biyu. Amincewar ta faru ne yayin wani taron masu ruwa da tsaki a ranar Alhamis, inda - [Kotun Ƙoli ta tabbatar da shugabancin David Mark na ADC](https://solacebasehausa.com/kotun-ƙoli-ta-tabbatar-da-shugabancin-david-mark-na-adc/) - Kotun Ƙolin Najeriya ta tabbatar da shugabancin jam'iyyar ADC ɓangaren Sanata David Mark. A hukuncin da kotun ta yanke ƙarƙashin mai shari'a Mohammed Lawal Garba, ta ce masu ƙarar su koma babbar kotun tarayya domin ci gaba da shari'ar da ake yi. Alƙalan sun kuma yi watsi da hukuncin da kotun ɗaukaka ƙara ta - [Yanzu-Yanzu: NASU, SSANU za su tsunduma yajin aikin sai-baba-ta-gani ranar Juma’a](https://solacebasehausa.com/yanzu-yanzu-nasu-ssanu-za-su-tsunduma-yajin-aikin-sai-baba-ta-gani-ranar-jumaa/) - Kwamitin hadin gwiwa na kungiyar Ma’aikatan da ba Malamai ba na Cibiyoyin Ilimi da Masu Hadinn Gwiwa (NASU) da Kungiyar Manyan Ma’aikatan Jami’o’in Najeriya (SSANU) sun tabbatar da fara yajin aiki a fadin ƙasa daga ranar Juma’a. Kungiyoyin sun bayyana matsayarsu a cikin wata wasika mai kwanan wata 30 ga Afrilu, 2026, da aka aike - [Yanz-Yanzu: Bangaren Turaki a PDP ya sha kaye yayin da Kotun Koli ta soke taron Ibadan](https://solacebasehausa.com/yanz-yanzu-bangaren-turaki-a-pdp-ya-sha-kaye-yayin-da-kotun-koli-ta-soke-taron-ibadan/) - Katun Koli ta soke babban taron jam'iyyar PDP na kasa da aka gudanar a Ibadan ta jihar Oyo a ranakun 15 da 16 ga watan Nuwamban shekarar 2025. - [Gwamna Zulum ya bayyana dalilin zabar Gubio a matsayin magajinsa](https://solacebasehausa.com/gwamna-zulum-ya-bayyana-dalilin-zabar-gubio-a-matsayin-magajinsa/) - Gwamna Babagana Zulum na Jihar Borno ya bayyana dalilin tsayar da Mustapha Gubio a matsayin wanda yake so ya gaje shi gabanin zaben gwamna na shekarar 2027. Zulum ya yi wannan bayanin ne a Abuja yayin da yake mika wa Gubio fom din nuna sha’awa da tsayawa takara na jam’iyyar APC. A cikin wata sanarwa - [Gwamnan Kano ya amince da sama da Naira Biliyan 21.29 don gyaran bututun ruwa na Tamburawa, Challawa, da Goron Dutse](https://solacebasehausa.com/gwamnan-kano-ya-amince-da-sama-da-naira-biliyan-21-29-don-gyaran-bututun-ruwa-na-tamburawa-challawa-da-goron-dutse/) - Gwamna Abba Kabir Yusuf ya amince da sama da Naira Biliyan 21.29 don gyara da farfado da muhimman kayayyakin samar da ruwa a fadin jihar Kano. Amincewar wani mataki ne na yanke hukunci don magance karancin ruwa da ya dade yana addabar mazauna jihar, kamar yadda aka bayyana a cikin wata sanarwa da Ma’aikatar Ruwa - [Gwamnatin tarayya ta ayyana Juma’a a matsayin ranar hutu](https://solacebasehausa.com/gwamnatin-tarayya-ta-ayyana-jumaa-a-matsayin-ranar-hutu-2/) - Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranar Juma’a a matsayin ranar hutu don bai wa ma’aikata damar yin bikin Ranar Ma’aikata ta Duniya. Ministan Cikin Gida, Dakta Olubunmi Tunji-Ojo, ne ya bayyana hakan a madadin gwamnatin tarayya. Bayanin na kunshe cikin wata sanarwa da Babbar Sakatariyar ma’aikatar, Magdalene Ajani, ta fitar a ranar Laraba a Abuja. Tunji-Ojo - [Tinubu ya nada Odumegwu-Ojukwu ministar harkokin waje](https://solacebasehausa.com/tinubu-ya-nada-odumegwu-ojukwu-ministar-harkokin-waje/) - Shugaba Bola Tinubu ya nada Misis Bianca Odumegwu-Ojukwu a matsayin ministar harkokin waje, bayan murabus din Amb. Yusuf Tuggar. Bayanin hakan na kunshe ne a cikin wata sanarwa da mai magana da yawun shugaban kasa, Mista Bayo Onanuga, ya fitar a ranar Laraba a Abuja. Tuggar ya yi murabus ne domin shiga zaben shekarar 2027 - [Tinubu ya sauke shugaban NMDPRA bayan wata hudu da nadinsa, ya kuma nada magajinsa](https://solacebasehausa.com/tinubu-ya-sauke-shugaban-nmdpra-bayan-wata-hudu-da-nadinsa-ya-kuma-nada-magajinsa/) - Shugaba kasa Bola Tinubu ya amince da sauke Saidu Mohammed daga mukamin babban jami’in zartarwa na hukumar kula da harkokin man fetur na tsakiya da kasa (NMDPRA), saboda ra'ayin jama’a. Jaridar SolaceBase ta ruwaito cewa Shugaban ya kuma amince da nada Rabiu Abdullahi Umar a matsayin sabon babban jami’in zartarwa na NMDPRA. Sai dai nadin - [Tsohon Minista T. Gwarzo ya sayi fom takarar Sanatan Kano ta Arewa a APC](https://solacebasehausa.com/tsohon-minista-t-gwarzo-ya-sayi-fom-takarar-sanatan-kano-ta-arewa-a-apc/) - Tsohon karamin ministan gidaje da raya birane, Injiniya Abdullahi Tijjani Muhammad Gwarzo ya sayi fom din tsayawa takarar neman kujerar sanata mai wakiltar Kano ta Arewa a karkashin jam’iyyar APC a zaben shekarar mai zuwa 2027. Bayanin hakan na kunshe cikin wata sanarwa da mataimaki ga tsohon ministan Mansoor Man’ash, ya wallafa a shafin sada - [NDLEA ta kai samame maboyun da ake sayar da miyagun kwayoyi, ta kama mutum 52 da ake zargi a Kano](https://solacebasehausa.com/ndlea-ta-kai-samame-maboyun-da-ake-sayar-da-miyagun-kwayoyi-ta-kama-mutum-52-da-ake-zargi-a-kano/) - Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi ta Kasa (NDLEA) shiyar Kano, ta kaddamar da “Operation Sharar Mafaka”, inda ta kama mutum 52 da ake zargi a wuraren sayar da miyagun kwayoyi a fadin kwaryar birnin na Kano. Bayanin hakan na kunshe cikin wata sanarwa da jami’in hulda da jama’a na hukumar shiyar Kani, Sadiq - [Kotu ta hana INEC amincewa da tarukan ADC da shugabancin David Mark ya shirya](https://solacebasehausa.com/kotu-ta-hana-inec-amincewa-da-tarukan-adc-da-shugabancin-david-mark-ya-shirya/) - Wata Babbar Kotun Tarayya a Abuja ta hana Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) amincewa ko shiga kowane taro a jihohi da kwamitocin da shugabancin riko na jam’iyyar ADC ya nada suka shirya. Da yake yanke hukunci a ranar Laraba, Mai Shari’a Joyce Abdulmalik ta bayyana cewa alhakin gudanar da tarukan jihohi yana - [Kotu ta umarci DSS da ta mika jami’in da ya sace yarinya ‘yar Jigawa ga ‘yan sanda don bincike](https://solacebasehausa.com/kotu-ta-umarci-dss-da-ta-mika-jamiin-da-ya-sace-yarinya-yar-jigawa-ga-yan-sanda-don-bincike/) - Wata Babbar Kotun Tarayya da ke zamanta a Dutse, babban birnin jihar Jigawa, ta umarci Hukumar Tsaro ta Farin Kaya (DSS) a ranar Talata da ta mika Ifeanyi Onyewuenyi, jami’in ta da ake zargi da sace wata matashiya Walida Abdulhadi ya kuma yi amfani da karfi ya yi mata ciki ga ‘yan sanda don gudanar - [Sarki Sanusi ya bukaci jami’o’i su jagoranci tsarin manufofin AI](https://solacebasehausa.com/sarki-sanusi-ya-bukaci-jamioi-su-jagoranci-tsarin-manufofin-ai/) - Sarki Sanusi ya bukaci jami’o’i su jagoranci tsarin manufSarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II, ya bukaci jami’o’i da su jagoranci kirkirar manufofin kasa, musamman a fannin kirkirarriyar basira (AI), don karfafa shSanusi ya yi wannan kiran ne a ranar Talata a taron shekara-shekara na kwamitin shugabannin majalisun jami’o’in jihohi a Najeriya karo na 8 - [Kotu ta dage sauraron karar motocin tsoffin kwamishinonin Kano](https://solacebasehausa.com/kotu-ta-dage-sauraron-karar-motocin-tsoffin-kwamishinonin-kano/) - Zaman sauraron karar da tsoffin kwamishinonin Jihar Kano suka shigar kan kwace motocin aiki na gwamnati, wanda aka shirya a ranar Talata, bai gudana ba kamar yadda aka tsara. Jaridar SolaceBase ta rawaito cewa kotun a ranar Talata ta dage sauraron karar ne saboda dage dukkan kararrakin da aka sa wa ranar sauraro cikin wannan - [Datti Baba-Ahmed ya fice daga Labour Party ya koma PRP](https://solacebasehausa.com/datti-baba-ahmed-ya-fice-daga-labour-party-ya-koma-prp/) - Tsohon dan takarar mataimakin shugaban kasa a jam’iyyar Labour Party a Najeriya, Yusuf Datti Baba-Ahmed, ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar, yana mai bayyana cewa zai koma jam’iyyar PRP a hukumance cikin daren yau, 28 ga watan Afrilu. Baba-Ahmed ya bayyana hakan ne a yammacin ranar Talata, yayin da ya bayyana a shirin Politics Today - [Gwamnatin Kano ta duba wuraren renon tsiro, a shirin da take na shuka bishiyoyi miliyan 10 a 2026](https://solacebasehausa.com/gwamnatin-kano-ta-duba-wuraren-renon-tsiro-a-shirin-da-take-na-shuka-bishiyoyi-miliyan-10-a-2026/) - Gwamnatin Jihar Kano ta kara kaimi wajen habaka dorewar muhalli ta hanyar fara gangamin shuka bishiyoyi, tare da shirin raba miliyoyin tsiro a fadin jihar. A wata sanarwa da aka sanya wa hannu a ranar Litinin, Kwamishinan muhalli da sauyin yanayi, Dr Dahir M. Hashim, ya ce ana aiwatar da shirin karkashin jagoranci da amincewar - [Yanzu-Yanzu: Faleke ya karbi fom din sake tsayawa takara na Naira Miliyan 100 ga Shugaba Tinubu](https://solacebasehausa.com/yanzu-yanzu-faleke-ya-karbi-fom-din-sake-tsayawa-takara-na-naira-miliyan-100-ga-shugaba-tinubu/) - Dan majalisar tarayya mai wakiltar karamar hukumar Ikeja, James Faleke, ya karbi fom din nuna sha’awa da na tsayawa takara a jam’iyyar APC a ranar Talata a madadin Shugaban Ƙasa Bola Tinubu gabanin zaben shugaban kasa na shekarar 2027. A ranar Talata, sakataren tsare-tsaren jam’iyyar APC na kasa, Suleiman Argungu, ya bayyana bude fara aikin - [PRP ta musanta ikirarin bangaranci a jam’iyyar](https://solacebasehausa.com/prp-ta-musanta-ikirarin-bangaranci-a-jamiyyar/) - Jam’iyyar PRP ta yi watsi da ikirarin rabuwar kai a tsakanin ‘yan jam’iyyar, tana mai gargadi kan abin da ta bayyana a matsayin kokarin wasu daga waje na kutsawa tare da tayar da hargitsi a jam’iyyar a daidai lokacin da take cewa tana samun karfi a siyasance a fadin kasa. Jaridar SolaceBase ta ruwaito cewa - [Jam’iyyaar APC ta sauya jadawalin zaben 2027, ta fitar da asusun biyan kudi](https://solacebasehausa.com/jamiyyaar-apc-ta-sauya-jadawalin-zaben-2027-ta-fitar-da-asusun-biyan-kudi/) - Jam’iyyar APC ta fitar da sabon jadawalin ayyuka da aka gyara na zaben shekarar 2027, ta sauya lokutan tantancewa, zabukan fidda gwani, korafe-korafe, da sauran matakan cikin gida na jam’iyya, yayin da ta kuma wallafa asusun banki da aka kebe don siyan fom din nuna sha’awa da tsayawa takara. Sanarwar, wadda aka fitar ranar Litinin - [Jam’iyyar PRP ta yi watsi da taron da aka yi a Abuja, ta zargi ana yunkurin kwace iko da tsarin jam’iyya](https://solacebasehausa.com/jamiyyar-prp-ta-yi-watsi-da-taron-da-aka-yi-a-abuja-ta-zargi-ana-yunkurin-kwace-iko-da-tsarin-jamiyya/) - Wani bangare na jam’iyyar PRP ya yi watsi da sakamakon taron kasa da aka ruwaito an gudanar kwanan nan a Abuja, inda suka bayyana shi a matsayin na bogi da suke zargin wani bangare da kokarin kwace jam’iyyar don muradun wasu manyan mutane gabanin zaben shekarar 2027. Da suke jawabi a wani taron manema labarai - [Yan daba sun kai hari kan 'yan kasuwar waya ta farm center, sun jikkata mutane da dama, sun kwashe dukiyoyi a Kano](https://solacebasehausa.com/yan-daba-sun-kai-hari-kan-yan-kasuwar-waya-ta-farm-center-sun-jikkata-mutane-da-dama-sun-kwashe-dukiyoyi-a-kano/) - An samu tashin hankali a shahararriyar kasuwar waya ta Kano, Farm Centre, bayan da wasu ‘yan daba kusan 200 da ake zargi sun shiga kasuwar, inda suka kai hari kan ‘yan kasuwa tare da sace dukiya. 'Yan dabar, wadanda aka ruwaito suna ɗauke da adduna da wasu makamai masu hadari, ana zargin sun raka wani - [UTME 2026: JAMB ta bayyana dalilin rike sakamakon jarrabawa](https://solacebasehausa.com/utme-2026-jamb-ta-bayyana-dalilin-rike-sakamakon-jarrabawa/) - Hukumar shirya jarrabawar shiga jami’o'i da manyan makarantun gaba da sakandire (JAMB), ta yi karin haske kan karuwar cecekuce game da daliban da ke samun sakon ba a saki sakamako ba (No Result Yet), inda ta bayyana cewa an rike sakamakon daliban da ba su kai shekaru ba bisa ka’idojin hukumar. Mai magana da yawun - [WOFAN ta karrama daliban da suka sauke Alkur’ani](https://solacebasehausa.com/wofan-ta-karrama-daliban-da-suka-sauke-alkurani/) - Kungiyar Mata Manoma (WOFAN), ta karrama dalibai 32 da aka yaye daga makarantar Comprehensive Schools and Islamiyya a karshen mako, wadanda suka yi nasarar kammala karatun Alkur’ani mai girma kuma suka maimaita shi sau uku don tabbatar da dawwamammen karatu da ingantacciyar lafazi da fahimtar ainihin abin da Alkur’ani ya kaunsa. SolaceBase ta ruwaito cewa - [Majalisar Dokoki ta Jihar Kano ta tabbatar da Murtala Garo a matsayin mataimakin gwamna](https://solacebasehausa.com/majalisar-dokoki-ta-jihar-kano-ta-tabbatar-da-murtala-garo-a-matsayin-mataimakin-gwamna/) - Majalisar Dokoki ta Jihar Kano a ranar Litinin ta amince da nadin Hon. Murtala Sule Garo a matsayin Mataimakin Gwamna, bayan amincewa da rahoton kwamitin tantancewa na musamman gabatar. SolaceBase ta ruwaito cewa tabbatar da Garon ya zo ne bayan da kwamitin da majalisar ta kafa mai mambobi 12, karkashin jagorancin Mataimakin Kakakin Majalisar, Bello - [Hukumar FRSC ta tabbatar da mutuwar mutane 2 a hatsarin mota a Kaduna](https://solacebasehausa.com/hukumar-frsc-ta-tabbatar-da-mutuwar-mutane-2-a-hatsarin-mota-a-kaduna-2/) - Hukumar Kiyaye Hadura ta Kasa (FRSC), reshen Jihar Kaduna, ta tabbatar da mutuwar mutane biyu a wani hadarin mota da ya auku a hanyar Kaduna Western Bypass. Kwamandan Sashin, Andre Longkam, ne ya bayyana hakan ga Kamfanin Dillancin Labarai na Kasa (NAN) a Kaduna. Ya ce hadarin ya faru ne da misalin ƙarfe 1:45 na - [Hukumar FRSC ta tabbatar da mutuwar mutane 2 a hatsarin mota a Kaduna](https://solacebasehausa.com/hukumar-frsc-ta-tabbatar-da-mutuwar-mutane-2-a-hatsarin-mota-a-kaduna/) - Hukumar Kiyaye Hadura ta Kasa (FRSC), reshen Jihar Kaduna, ta tabbatar da mutuwar mutane biyu a wani hadarin mota da ya auku a hanyar Kaduna Western Bypass. Kwamandan Sashin, Andre Longkam, ne ya bayyana hakan ga Kamfanin Dillancin Labarai na Kasa (NAN) a Kaduna. Ya ce hadarin ya faru ne da misalin ƙarfe 1:45 na - [Jam’iyyar APC ta caccaki Gwamna Makinde kan kalaman da yayi na “Operation Wetie”](https://solacebasehausa.com/jamiyyar-apc-ta-caccaki-gwamna-makinde-kan-kalaman-da-yayi-na-operation-wetie/) - Jam’iyyar APC ta yi gargadi ga Gwamna Seyi Makinde na Jihar Oyo kan ambatar tarihin “Operation Wetie” a lokacin taron kolin jam’iyyun adawa da aka yi a Ibadan. Sakataren yada labaran jam’iyyar APC na kasa, Felix Morka ne ya bayyana hakan a cikin wata sanarwa, inda ya mayar da martani kan kalaman na Gwamna Makinde. - [JAMB ta yi watsi da takardar sakamakon jarrabawar UTME na bogi mai maki 394 da ke yawo a shafukan sada zumunta](https://solacebasehausa.com/jamb-ta-yi-watsi-da-takardar-sakamakon-jarrabawar-utme-na-bogi-mai-maki-394-da-ke-yawo-a-shafukan-sada-zumunta/) - Hukumar shirya jarrabawar shiga jami’o'i da manyan makarantun gaba da sakandire (JAMB) ta bayyana cewa takardar sakamakon da ke yawo, wadda ke nuna cewa wata daliba daga Jihar Cross River ta samu maki 394 a jarrabawar UTME ta 2026, na bogi ne. Sakamakon, wanda ya karade shafin X, wanda wani amfani da sunan @Onsogbu ya - [Gwamnan Kano ya aza harsashin gina babbar makarantar sakandare da za ta laƙume Naira Biliyan 1.3](https://solacebasehausa.com/gwamnan-kano-ya-aza-harsashin-gina-babbar-makarantar-sakandare-da-za-ta-laƙume-naira-biliyan-1-3/) - Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya aza harsashin gina babbar makarantar sakandare a yankin Kaura Goje da ke karamar hukumar Nasarawa. A cikin wata sanarwa da mai magana da yawun gwamnan, Mustapha Muhammad, ya fitar a ranar Lahadi, an bayyana cewa makarantar idan aka kammala za ta maye gurbin makarantar Maikwatashi wadda ta - [Shekarau ya shiga jam'iyyar APC a hukumance](https://solacebasehausa.com/shekarau-ya-shiga-jamiyyar-apc-a-hukumance/) - Tsohon gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau ya karbi katin zama halastaccen dan jam'iyyar APC, wadda ke nuni da komawarsa jam'iyyar a hukumance. Shekarau, wanda tsohon sanatan Kano ta tsakiya ne, ya karbi katin jam'iyyar ne a mazabarsa ta Giginyu a karamar hukumar Nasarawa a jihar Kano, inda dubban magoya baya suka yi dandazo don - [2027: Jam’iyyun adawa sun shirya tsayar da dan takara daya don fuskantar jam’iyyar APC](https://solacebasehausa.com/2027-jamiyyun-adawa-sun-shirya-tsayar-da-dan-takara-daya-don-fuskantar-jamiyyar-apc/) - Hadakar jam’iyyun adawa a Najeriya sun cimma matsaya a hukumance kan tsayar da dan takara daya don kalubalantar jam’iyya mai mulki ta APC a babban zaben shekarar 2027. Matsayar, wanda aka yiwa lakabi da ‘Ibadan Declaration’, an cimma ta ne a wajen wani babban taro da jam’iyyun adawa suka yi a ranar Asabar 25 ga - [Yan sanda sun yi nasarar kubutar da yaro dan shekara 2 da aka yi garkuwa da shi, tare da kama mutum 3 da ake zargi a Kano](https://solacebasehausa.com/yan-sanda-sun-yi-nasarar-kubutar-da-yaro-dan-shekara-2-da-aka-yi-garkuwa-da-shi-tare-da-kama-mutum-3-da-ake-zargi-a-kano/) - Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta yi nasarar kubutar da wani yaro dan shekara biyu da aka yi garkuwa da shi, tare kuma da kama mutum uku da ake zargi da wani bangare na kudin fansar da aka biya. Jami’in wulda da jama’a na rundunar, CSP Abdullahi Haruna Kiyawa ne ya bayyana hakan a ranar - [Duk da ana tuhumarsa a kotu da zargin cin hanci, tsohon ministan sufurin jiragen sama Sirika ya bayyana aniyarsa ta komawa majalisar dattawa](https://solacebasehausa.com/duk-da-ana-tuhumarsa-a-kotu-da-zargin-cin-hanci-tsohon-ministan-sufurin-jiragen-sama-sirika-ya-bayyana-aniyarsa-ta-komawa-majalisar-dattawa/) - Tsohon ministan sifirin jiragen sama, Hadi Sirika ya bi sahun sauran ‘yan takarar neman kujerar sanatan Katsina da Arewa a Majalisar Dattawa. Sirika ya bayyana aniyar ta shi ne a sakatariyar jam’iyyar APC a ranar Juma’a, a wani gangami da yayi zuwa sakatariyar tare da magoya baya. Ya bayyana kansa a matsayin mutum bai gogewa - [Yan sanda sun ceto yaro mai shekara biyu da aka yi garkuwa da shi, sun kama mutane uku a Kano](https://solacebasehausa.com/yan-sanda-sun-ceto-yaro-mai-shekara-biyu-da-aka-yi-garkuwa-da-shi-sun-kama-mutane-uku-a-kano/) - Rundunar ƴan sanda a jihar Kano ta ceto wani yaro mai shekara biyu da aka sace, tare da kama wasu mutane uku da ake zargi da aikata laifin, sannan ta kwato wani ɓangare na kuɗin fansa da aka biya. Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da mai magana da yawun rundunar, CSP Abdullahi Haruna - [Tsohon dan wasan gaban Super Eagles ya rasu bayan ya fadi a filin wasa](https://solacebasehausa.com/tsohon-dan-wasan-gaban-super-eagles-ya-rasu-bayan-ya-fadi-a-filin-wasa/) - Tsohon dan wasan gaban kungiyar kwallon kafa ta kasa, Super Eagles, Michael Eneramo ya rasu bayan ya fadi ana tsaka da wasa a jihar Kaduna. Hukumar kwallon kafa ta kasa (NFF) a ranar Juma'a, ta tabbatar da rasuwar tsohon tauraron dan wasan. Dan wasan, mai shakara 40 ya yanke jiki ne mintina kadan da dawowa - [Shugaban kasa Tinubu ya rantsar da Darma a matsayin minista](https://solacebasehausa.com/shugaban-kasa-tinubu-ya-rantsar-da-darma-a-matsayin-minista/) - Shugaban kasa, Bola Tinubu ya rantsar da Dr Muttaqha Rabe Darma a matsain sabon ministan gidaje na kasar. Dr Darma dan asalin jihar Katsina ya maye gurbin Ahmed Musa Dangiwa, wanda ya yi murabus a baya-bayan nan. An rantsar da sabon ministan ne a wani kwarya-kwaryar biki da aka gudanar a fadar shugaban kasar da - [Sarki Sunusi ya soki yawan cin bashin da gwamnatin tarayya ke yi duk da cire tallafin mai](https://solacebasehausa.com/sarki-sunusi-ya-soki-yawan-cin-bashin-da-gwamnatin-tarayya-ke-yi-duk-da-cire-tallafin-mai/) - Sarkin Kano na 16 a Sarautar Fulani, Malam Muhammadu Sunusi na biyu, ya soki yawan ciyo bashin da Gwamnatin Tarayya ke yi duk da cire tallafin man fetir da aka yi. Tsohon Gwamnan Babban Bankin Kasa (CBN), Sunusi ya bayyana hakan ne a wata hira da aka wallafa a shafin News Central TV a ranar - [Zargin kitsa juyin mulki: Kotun soji ta musamman ta fara shari'ar wadanda ake zargi](https://solacebasehausa.com/zargin-kitsa-juyin-mulki-kotun-soji-ta-musamman-ta-fara-shariar-wadanda-ake-zargi/) - Rundunar sojin Nijeriya a ranar Juma’a ta kafa kotun soji ta musamman da zata binciki sojojin da ake zargi da kitsa juyin mulki, wanda ta fara aiki bisa doka. Kamfanin Dillancin Labarai na Kasa (NAN), ya rawaito an kai jami’an da ake zargi zuwa wurin da aka tanadarwa kotun Guards Brigade Scorpion, Asokoro, da misalin - [Tinubu na neman amincewa ya ciyo sabon bashin Dala miliyan 516](https://solacebasehausa.com/tinubu-na-neman-amincewa-ya-ciyo-sabon-bashin-dala-miliyan-516/) - Shugaban kasa Bola Tinubu na neman amincewa ya ciyo sabon bashin Dalar Amurika miliyan dari biyar da goma shashida, don gyaran babbar hanyar Sokoto-Badagy Super Highway da ta tashi daga jihar Sakkwato zuwa Legas. Bukatar ciyo bashin na kunshe cikin wata wasika da shugaban ya aike wa majalisar Dattawa, wadda shugaban majalisar, Sanata Godswill Akpabio - [Gwamnatin jihar Kano ta shirya gudanar da auren gata ga ma’aurata 1,500 – Hukuma](https://solacebasehausa.com/gwamnatin-jihar-kano-ta-shirya-gudanar-da-auren-gata-ga-maaurata-1500-hukuma/) - Gwamnatin jihar Kano, ta ce ta kammala dukkanin shirye-shiryen gudanar da auren gata ga ma’aurata dubu daya da dari biyar a karkashin shirin gwamnatin na Auren Gata. Mataimakin babban kwamandan Hisba na jihar Kano, Dr Mujahideen Aminudeen ne ya bayyana haka a wata hira da yayi da Kamfanin Dillancin Labarai na Kasa (NAN) a ranar - [Dalibin UNIJOS da aka yi garkuwa da shi ya shaki iskar ‘yanci](https://solacebasehausa.com/dalibin-unijos-da-aka-yi-garkuwa-da-shi-ya-shaki-iskar-yanci/) - Iyalan dalibin Jami’ar Jos, John Arum Azi da aka yi garkuwa da shi, sun tabbatar da cewa an sake shi. Sakin dalibin ya biyo bayan biyan kudin fansa na naira miliyan 6 da ‘yan uwan dalibin suka yi bayan kwanaki 10 a hannun masu garkuwar. Azi, dalibi a sashin koyar da ilimin kananan yara, ya - [Mambobin majalisar wakilai 6 sun sauya sheka zuwa APC da ADC](https://solacebasehausa.com/mambobin-majalisar-wakilai-6-sun-sauya-sheka-zuwa-apc-da-adc/) - Shida daga cikin mambobin majalisar wakilai ta kasa, sun sauya shiga daga jam’iyyun NNPP da PDP tare da komawa jam’iyyun APC da ADC. Yayin da yake karanta wasikun sauya shekar mambobin a zaman da majalisar ta yi a ranar Laraba, shugaban majalisar Abbas Tajudeen ya ce hudu daga cikin ‘yan majalisun, wadanda suka fito daga - [Majalisar dokoki ta jihar Kano ta kafa kwamitin da zai jagoranci tantance Garo a matsayin mataimakin gwamna](https://solacebasehausa.com/majalisar-dokoki-ta-jihar-kano-ta-kafa-kwamitin-da-zai-jagoranci-tantance-garo-a-matsayin-mataimakin-gwamna/) - Majalisar dokokin ta jihar Kano, ta tabbatar da karbar wata wasika daga gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf, inda yake neman majalisar da ta tantance mutumin da yake son nadawa a matsayin mataikakin gwamna, Hon Murtala Sule Garo. Kakakin majalisar dokoki ta jihar Kano, Hon Ismail Jibrin Falgore ne ya sanar da hakan, bayan karanta - [Tinubu ya yi sabbin nade-nade a bangaren ilimi](https://solacebasehausa.com/tinubu-ya-yi-sabbin-nade-nade-a-bangaren-ilimi/) - Shugaban kasa Bola Tinubu ya amince da sabbin nade-nade a bangarorin ilimi ciki harda hukumar dake shirya jarrabawar kammala sakandire ta kasa (NECO) da hukumar bunkasa ilimin fasaha ta kasa (NBTE). Bayanin haka ya fito ta bakin babban mashawarci na musamman ga shugaban kasa kan yada labarai da tsare-tsare, Bayo Onanuga, inda yace nadin wani - [Yanzu-Yanzu: Majalisar dokokin Kano ta gayyaci Murtala Garo don tantance shi a maysayin mataimkin gwamna](https://solacebasehausa.com/yanzu-yanzu-majalisar-dokokin-kano-ta-gayyaci-murtala-garo-don-tantance-shi-a-maysayin-mataimkin-gwamna/) - Majalisar dokokin Kano ta shirya tantance Murtala Sule Garo, a matsayin mataimakin gwamnan Kano a ranar Litinin 27 ga watan Afirilun da muke ciki. Kakakin majalisar, Hon. Jibrin Ismail Falgore ne ya sanar da ranar da majalisar zata tantance Garon, bayan karanta wasikar da gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya aike wa majalisar a - [Adelabu zai sauka daga mukaminsa na ministan lantarki](https://solacebasehausa.com/adelabu-zai-sauka-daga-mukaminsa-na-ministan-lantarki/) - Mashawarci na musamman ga ministan kan yada labarai da wulda da Juma'a, Tunji Bolaji ne ya sanar da matsayar ministan, inda yace ministan lantarkin Adebayo Adelabu, zai sanar da hakan cikin kwanaki masu zuwa. Ya kuma ce ministan ya nemi amincewar shugaban kasa Bola Tinubu kafin daukar wannan mataki, ya kuma bayyana masa aniyarsa ta - [Gwamnan Kano ya aike wa da Majalisa sunan Murtala Garo don tantance shi a matsayin mataimakin gwamna](https://solacebasehausa.com/gwamnan-kano-ya-aike-wa-da-majalisa-sunan-murtala-garo-don-tantance-shi-a-matsayin-mataimakin-gwamna/) - Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf ya aike wa da Majalisar dokokin jihar sunan Alhaji Murtala Sule Garo domin tantancewa tare da tabbatar da shi a matsayin mataimakin gwamnan jihar Kano. A wani sako da sakataren watsa labaran gwamnan, Mustapha Muhammad ya sanyawa hannu, ta ce gwamnan ya yi hakan ne dogaro da sashi - [Gwamna Abba ya miƙa sunan Murtala Garo ga Majalisar dokoki don tantance shi](https://solacebasehausa.com/gwamna-abba-ya-miƙa-sunan-murtala-garo-ga-majalisar-dokoki-don-tantance-shi/) - Gwamnan jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya miƙa sunan Murtala Sule Garo ga majalisar dokoki domin tantancewa tare da amincewa da shi a matsayin mataimakin Gwamna. Hakan na kunshe ne ta cikin wata sanarwa da mai magana da yawun gwamnan Mustapha Muhammad, ya fitar, inda ya bayyana cewa matakin ya yi dai-dai da sashe - [Barau ya yiwa Shekarau da Gwarzo maraba da shiga APC](https://solacebasehausa.com/barau-ya-yiwa-shekarau-da-gwarzo-maraba-da-shiga-apc/) - Matamakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau Jibrin ya yiwa tsohon gwamnan jihar Kano Malam Ibrahim Shekarau da kuma tsohon bulaliyar majalisar dattawa, Sanata Bello Hayatu Gwarzo barka da shigowa jam’iyyarsu ta APC. Cikin ‘yan kwanakin nan ne dai manyan ‘yan siyasar suka sanar da ficewarsu daga jam’iyyar PDP a Kano, inda suka bayyana rikice-rikicen cikin - [Yanzu-yanzu: Tinubu ya sauke ministoci biyu](https://solacebasehausa.com/yanzu-yanzu-tinubu-ya-sauke-ministoci-biyu/) - Shugaban kasa Bola Tinubu ya amince da sake fasalin majalisar zartarwa, inda ya cire ministan kudi hadin gwiwa da tattalin, Wale Edun da ministan gidaje da raya birane, Ahmed Dangiwa daga majalisar. Bayanin hakan ya fito ne ta bakin mataimaki na musamman ga sakataren gwamnatin tarayya kan kafafen watsa labarai, Yomi Odunuga, inda ya bayyana - [Maniyyata aikin Hajji biyu sun rasa ransu a wani hadarin mota a Kano](https://solacebasehausa.com/maniyyata-aikin-hajji-biyu-sun-rasa-ransu-a-wani-hadarin-mota-a-kano/) - Hukumar jindadin alhazai ta jihar Kano ta sanar da mutuwar wasu maniyyata biyu a wani hadarin mota da ya ritsa da su a kan hanyar Rimin Gado a jihar Kano. A wata sanarwa da jami’in hulda da jama’a na hukumar, Sulaiman A. Dederi ya sanyawa hannu, ya tabbatar da rasuwar mutanan. Mamatan sun hada da, - [JAMB ta sake sakin karin wani sakamakon jarrabawar UTME](https://solacebasehausa.com/jamb-ta-sake-sakin-karin-wani-sakamakon-jarrabawar-utme/) - Hukumar dake shirya jarrabawar shiga manyan makarantun gaba da sakandire (JAMB), ta saki wani sabon sakamakon jarrabawar da dalibai suka rubuta a ranar Litinin, 20 ga watan Afrilu. Kakakin hukumar ta JAMB, Fabian Benjamin ne ya sanar da sakin sakamakon a wata sanarwa da ya fitar a ranar Talata. Duk da dai bai fadi adadin - [Masu ruwa da tsaki a yankin Kano ta Arewa sun nuna goyon bayansu ga Barau, tare da watsi da ta Gwarzo](https://solacebasehausa.com/masu-ruwa-da-tsaki-a-yankin-kano-ta-arewa-sun-nuna-goyon-bayansu-ga-barau-tare-da-watsi-da-ta-gwarzo/) - Masu ruwa da tsaki a yankin Kano ta Arewa sun jaddada goyon bayansu ga Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau Jibrin, tare kuma da yin watsi da shirin da tsohon karamin ministan gidaje, Abdullahi Tijjani Gwarzo ke yin a neman tsayawa takarar sanatan yankin. A wata takarda da shugaban kungiyar Kano North Political Stakeholders Forum, - [Ƙungiyar likitoci ta NARD ta janye yajin aikin da ta tsunduma](https://solacebasehausa.com/ƙungiyar-likitoci-ta-nard-ta-janye-yajin-aikin-da-ta-tsunduma/) - Likitocin masu neman ƙwarewa a Asibitin University College Hospital UCH da ke birnin Ibadan, za su koma bakin aiki da ƙarfe 8:00 na safiyar gobe Laraba bayan dakatar da yajin aikin gama gari a faɗin Najeriya da ƙungiyar likitoci masu neman ƙwarewa NARD ta janye. Shugaban ƙungiyar likitocin ARD na asibitin UCH, Uthman Adedeji, ne - [Shugaban Majalisar dokokin Kebbi ya rasu a Egypt](https://solacebasehausa.com/shugaban-majalisar-dokokin-kebbi-ya-rasu-a-egypt/) - Shugaban Majalisar dokokin jihar Kebbi Muhammad Usman Zuru, ya rasu a wani asibiti da ke ƙasar Masar bayan fama da rashin lafiya. Marigayin ya rasu ne a daren ranar Litinin bayan shafe wani lokaci ya na jinya, kamar yadda majiyoyin kusa da gwamnatin Jihar ta Kebbi suka tabbatar, duk da cewa ba a bayyana takamaiman - [Ƙungiyar likitoci ta NARD ta tsunduma yajin aiki na sai Baba ta gani](https://solacebasehausa.com/ƙungiyar-likitoci-ta-nard-ta-tsunduma-yajin-aiki-na-sai-baba-ta-gani/) - Ƙungiyar Likitoci masu neman ƙwarewa ta Najeriya NARD, ta fara yajin aiki na sai Baba ta gani daga yau, 7 ga Afrilu, matakin da ke barazanar jefa asibitocin gwamnati cikin tsaiko a faɗin ƙasa. Yajin aikin ya biyo bayan zargin da likitocin ke yi na cewa gwamnatin tarayya ta dakatar da aiwatar da sabon tsarin - [Gwamna Yusuf ya naɗa Dahir Hashim kwamishinan Ma’aikatar albarkatun Ruwa na riƙo](https://solacebasehausa.com/gwamna-yusuf-ya-naɗa-dahiru-hashim-kwamishinan-maaikatar-albarkatun-ruwa-na-riƙo/) - Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf, ya naɗa Kwamishinan Muhalli da Sauyin Yanayi, Dakta Dahir Muhammad Hashim, a matsayin muƙaddashin Kwamishinan Ma’aikatar albarkatun Rlruwa ta jihar, ƙarin nauyin da ke nuna amincewar da gwamnati ke da ita a kansa. Dakta Hashim ya bayyana hakan ne a ranar Litinin ta cikin wata sanarwa da ya wallafa - [Kisan plateau: Sojoji sun fara tsayarwa tare da bincike a jos, sun kama wadanda ake zargi](https://solacebasehausa.com/kisan-plateau-sojoji-sun-fara-tsayarwa-tare-da-bincike-a-jos-sun-kama-wadanda-ake-zargi/) - Dakarun sojin ƙasar nan karkashin rundunar “Operation Enduring Peace” sun fara wani gagarumin aikin tsayarwa da bincike a fadin birnin jos. Jami’in yada bayanai na rundunar kaptin chinonso polycarp oteh, ya bayyana hakan a cikin wata sanarwa, inda ya ce an fara aikin ne tun ranar juma’a. Ya ce wannan mataki na daga cikin kokarin - [Kungiyar likitoci ta NARD ta ayyana fara yajin aikin sai Baba-ta-gani a kasa baki daya](https://solacebasehausa.com/kungiyar-likitoci-ta-nard-ta-ayyana-fara-yajin-aikin-sai-baba-ta-gani-a-kasa-baki-daya/) - Kungiyar likitoci ta (NARD) ta sanar da fara yajin aiki na kasa baki daya ba tare da iyaka ba, sakamakon matakin da gwamnatin tarayya ta dauka na dakatar da aiwatar da sabon tsarin alawus na kwararru. Sakataren kungiyar na kasa, Shuaibu Ibrahim, ya bayyana hakan bayan kammala wani taron gaggawa na kwamitin zartarwa na kasa - [Gwamnan Kano ya samu gagarumar tarba bayan ganawar sa da shugabannin APC da kuma sauya sheka zuwa jam'iyyar](https://solacebasehausa.com/gwamnan-kano-ya-samu-gagarumar-tarba-bayan-ganawar-sa-da-shugabannin-apc-da-kuma-sauya-sheka-zuwa-jamiyyar/) - Dubban mazauna jihar Kano sun tarbi Gwamna Abba Kabir Yusuf a ranar Asabar bayan dawowarsa daga ganawa da shugabannin APC a Abuja. Kamfanin dillancin labarai na ƙasa NAN ya rawaito cewa Yusuf na cikin tawagar APC da ta je jihar Bauchi domin jawo hankalin gwamna Bala Mohammed ya koma jam’iyyar daga PDP. Har yanzu Bala - [‘Yan bindiga sun sace uwa da ‘ya’yanta mata hudu a Kaduna](https://solacebasehausa.com/yan-bindiga-sun-sace-uwa-da-yayanta-mata-hudu-a-kaduna/) - Kwana guda bayan sace mutane Bakwai daga iyali guda da wasu mutum uku mazauna Unguwar Sabon-Titi da ke Katari a jihar Kaduna, ‘yan bindiga sun sake kai hari inda suka sace wasu ‘yan gida guda a kauyen Kurmin-Uwa kusa da Janjala a karamar hukumar Kagarko ta jihar. Wani mazaunin garin Kagarko, Ibrahim Shehu, ya tabbatar - [Ba zan tsaya takara a zaben 2027 ba – Ortom](https://solacebasehausa.com/ba-zan-tsaya-takara-a-zaben-2027-ba-ortom/) - Tsohon gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom, ya bayyana cewa ba shi da niyyar tsayawa takara a kowanne matsayi na zabe a babban zaben shekarar 2027. Ortom ya bayyana hakan ne a wata sanarwa da mai ba shi shawara kan harkokin yada labarai, Terver Akase, ya sanya wa hannu tare da mikawa manema labarai a Makurdi. - [Yan daba sun kashe mutum 11, sun kona gidaje 52 a harin ramuwar gayya a Nasarawa – ‘yan sanda](https://solacebasehausa.com/yan-daba-sun-kashe-mutum-11-sun-kona-gidaje-52-a-harin-ramuwar-gayya-a-nasarawa-yan-sanda/) - Rundunar ‘yan sanda a jihar Nasarawa ta tabbatar da mutuwar mutane 11 tare da kone fiye da gidaje 50 a wani rikicin kabilanci da ya faru a ranar Juma’a a garuruwan Akyawa da Udege Kasa na karamar hukumar Nasarawa. Mai magana da yawun rundunar, SP Ramhan Nansel, ya tabbatar da hakan a wata sanarwa da - [NLC ta umarci a gudanar da zanga-zanga a ranar Ma'aikata kan jinkirin aiwatar da mafi karancin albashi](https://solacebasehausa.com/nlc-ta-umarci-a-gudanar-da-zanga-zanga-a-ranar-maaikata-kan-jinkirin-aiwatar-da-mafi-karancin-albashi/) - Kungiyar kwadago ta kasa NLC ta umarci ma’aikata a fadin kasa su gudanar da bikin ranar ma’aikata ta 2026 a kan tituna sakamakon rashin aiwatar da dokar mafi karancin albashi ta kasa ta 2024 a wasu jihohi. Umarnin na kunshe ne cikin wata sanarwa da sakataren kungiyar, Emmanuel Ugboaja, ya sanya wa hannu a ranar - [Dalilin da ya sa Tinubu ya jajanta wa iyalan wadanda aka kashe a filin jirgi na Jos — fadar shugaban kasa](https://solacebasehausa.com/dalilin-da-ya-sa-tinubu-ya-jajanta-wa-iyalan-wadanda-aka-kashe-a-filin-jirgi-na-jos-fadar-shugaban-kasa/) - Fadar shugaban kasa ta kare matakin da Shugaban Kasa Bola Tinubu ya dauka na ganawa da iyalan wadanda aka kashe a jihar Plateau a wani zaure da ke kusa da filin jirgin Yakubu Gowon maimakon shiga cikin garin Jos, tana mai cewa takunkumin zirga-zirgar jirage da matsalolin shirye-shirye ne suka haifar da hakan. A cikin - [Kungiyar Kwankwasiyya ta bukaci shugaban INEC ya yi murabus, ta kuma nemi dakatar da tantance masu kada kuri’a](https://solacebasehausa.com/kungiyar-kwankwasiyya-ta-bukaci-shugaban-inec-ya-yi-murabus-ta-kuma-nemi-dakatar-da-tantance-masu-kada-kuria/) - Kungiyar Kwankwasiyya ta nuna matukar damuwa kan abin da ta bayyana a matsayin barazanar da ke kara karfi ga dimokuradiyyar Najeriya, tana mai danganta hakan da sabanin hukuncin kotuna da kuma yadda Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa INEC ke gudanar da ayyukanta. A cikin wata sanarwa da mai magana da yawun kungiyar, Dakta - [Harin Jos: Atiku ya soki Tinubu kan ziyarar jaje da ya kai a iya filin jirgi a Plateau](https://solacebasehausa.com/harin-jos-atiku-ya-soki-tinubu-kan-ziyarar-jaje-da-ya-kai-a-iya-filin-jirgi-a-plateau/) - Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar ya soki ziyarar ta’aziyyar da Shugaba Bola Tinubu ya kai jihar Plateau, yana mai bayyana hakan a matsayin alamar rashin fahimtar halin da talakawa ke ciki. A cikin wata sanarwa da mai taimaka masa kan harkokin sadarwa Phrank Shaibu ya fitar a Abuja, Atiku ya nuna damuwa kan yadda - [INEC ta yi watsi da bukatar murabus din shugabanta](https://solacebasehausa.com/inec-ta-yi-watsi-da-bukatar-murabus-din-shugabanta/) - Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa INEC ta yi watsi da kiraye-kirayen da ake yi ga shugabanta Farfesa Joash Amupitan ya yi murabus, tana mai bayyana irin waɗannan buƙatu a matsayin hari ga ‘yancin kanta da kundin tsarin mulki ya tanada. A cikin wata sanarwa da aka fitar a daren Alhamis a Abuja, babban - [APC ta goyi bayan INEC kan soke amincewa da ADC, ta danganta hakan da hukuncin kotu](https://solacebasehausa.com/apc-ta-goyi-bayan-inec-kan-soke-amincewa-da-adc-ta-danganta-hakan-da-hukuncin-kotu/) - Jam’iyyar APC ta ce matakin hukumar zabe mai zaman kanta ta ƙasa INEC na soke amincewa da ɓangaren jam'iyyar ADC da David Mark ke jagoranta ya yi daidai da hukuncin kotu. Sakataren yaɗa labarai na APC na ƙasa, Felix Morka, ya bayyana hakan a cikin wata sanarwa da ya fitar a ranar Alhamis a Abuja, - [Hare-haren Jos: Gwamnatin tarayya za ta girke kyamarorin CCTV 5000 a Plateau domin sa ido – Tinubu](https://solacebasehausa.com/hare-haren-jos-gwamnatin-tarayya-za-ta-girke-kyamarorin-cctv-5000-a-plateau-domin-sa-ido-tinubu/) - Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya ce mafita mafi dacewa ita ce Jos ta koma yanayin zaman lafiya da kwanciyar hankali da aka santa da shi a baya. Ya jaddada cewa babu yawan jimami da zai iya dawo da waɗanda aka rasa, yana mai tunatar da cewa an zaɓi shugabanni ne domin samar da zaman - [Majalisar ƙoli ta shari’a ta yi Allah-wadai da kashe-kashen Jos, ta bukaci gwamnati ta dauki mataki cikin gaggawa](https://solacebasehausa.com/majalisar-ƙoli-ta-sharia-ta-yi-allah-wadai-da-kashe-kashen-jos-ta-bukaci-gwamnati-ta-dauki-mataki-cikin-gaggawa/) - Majalisar koli ta shari’a a Najeriya SCSN ta yi Allah-wadai da kashe-kashen fararen hula da suka faru a Angwan Rukuba da ke Jos, tana bayyana lamarin a matsayin abin takaici da ba za a amince da shi ba. A cikin wata sanarwa da sakataren janar nata, Nafiu Baba Ahmad, ya sanya wa hannu a ranar - [Yanzu-yanzu: Jam'iyyar ADC ta bukaci shugaban INEC da kwamishinoni su yi murabus](https://solacebasehausa.com/yanzu-yanzu-jamiyyar-adc-ta-bukaci-shugaban-inec-da-kwamishinoni-su-yi-murabus/) - Jam’iyyar ADC ta bukaci shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta ƙasa INEC, Farfesa Joash Amupitan, da ya yi murabus nan take tare da dukkan kwamishinonin hukumar na ƙasa. Jam’iyyar ta kuma bukaci dukkan kwamishinonin INEC na ƙasa su yi murabus, tana mai cewa shugabancin hukumar ya mayar da kansa kayan aiki a hannun jam’iyyar - [Tawagar APC karkashin shugabanta Farfesa Nentawe Yilwatda za ta ziyarci Malam Ibrahim Shekarau a Kano mako mai zuwa](https://solacebasehausa.com/tawagar-apc-karkashin-shugabanta-farfesa-nentawe-yilwatda-za-ta-ziyarci-malam-ibrahim-shekarau-a-kano-mako-mai-zuwa/) - A karon ƙarshe, shugabannin APC karkashin jagorancin shugaban jam’iyyar na ƙasa, Farfesa Nentawe Yilwatda, ana sa ran za su ziyarci tsohon gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau, a ranar Talata mai zuwa a Kano. Wata majiya mai tushe daga sakatariyar APC ta ƙasa ta bayyana wa jaridar Solacebase cewa an kammala shirye-shirye domin kai ziyarar - [Gwamnatin tarayya ta kaddamar da shirin bankin abinci na kasa](https://solacebasehausa.com/gwamnatin-tarayya-ta-kaddamar-da-shirin-bankin-abinci-na-kasa/) - Gwamnatin tarayya ta kaddamar da wani shirin bankin abinci na kasa da ya dogara da al’umma domin karfafa tsaron abinci da kuma fadada damar samun abinci mai gina jiki ga ‘yan Najeriya masu rauni a fadin kasa, musamman gidajen da ke fuskantar yunwa da matsalar karancin abinci mai gina jiki. Shirin wanda ofishin matar shugaban - [Hukumar FRSC ta yi sauyin wurin aiki ga jami’ai 162, ta nada sabon mai magana da yawunta](https://solacebasehausa.com/hukumar-frsc-ta-yi-sauyin-wurin-aiki-ga-jamiai-162-ta-nada-sabon-mai-magana-da-yawunta/) - Shugaban hukumar kiyaye haduwa ta kasa FRSC Malam Shehu Mohammed, ya amince da sauya wurin aiki ga manyan jami’ai 162 a wani babban sauyi da aka yi a manyan mukaman hukumar. Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da mataimakin kwamandan runduna mai kula da gudanarwa, Mista Agboola Olundegun, ya fitar a ranar Alhamis a - [Tinubu ya sabunta naɗin Bugaje a matsayin shugaban hukumar NBTE](https://solacebasehausa.com/tinubu-ya-sabunta-naɗin-bugaje-a-matsayin-shugaban-hukumar-nbte/) - Shugaban ƙasa Bola Tinubu ya sabunta naɗin Farfesa Idris Bugaje a matsayin sakataren zartarwa na Hukumar kula da ilimin fasaha ta ƙasa (NBTE). Wannan na ƙunshe ne cikin wata sanarwa da mai magana da yawun shugaban ƙasa, Mista Bayo Onanuga, ya fitar a ranar Laraba a Abuja. Sabon naɗin ya ba Bugaje damar fara wa’adi - [Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun hutu domin bukukuwan Easter](https://solacebasehausa.com/gwamnatin-tarayya-ta-ayyana-ranakun-hutu-domin-bukukuwan-easter/) - Gwamnatin tarayya ta ayyana ranar Juma’a 3 ga watan Afrilu da kuma ranar Litinin 6 ga watan Afrilu na shekarar 2026 a matsayin ranakun hutu domin bukukuwan Easter na wannan shekara. Ranar 3 ga Afrilu ita ce Juma’a mai tsarki, yayin da ranar 6 ga Afrilu ita ce Easter Monday. Ministan harkokin cikin gida, Olubunmi - [Rikici ya barke a Jos yayin da wasu ‘yan bindiga suka far wa mazauna garin bayan an sassauta dokar hana fita](https://solacebasehausa.com/rikici-ya-barke-a-jos-yayin-da-wasu-yan-bindiga-suka-far-wa-mazauna-garin-bayan-an-sassauta-dokar-hana-fita/) - Rikici ya barke a Jos a ranar Laraba, sa’o’i kadan bayan gwamnatin jihar Filato ta sassauta dokar hana fita da ta sanya domin shawo kan matsalar tsaro a yankin. Rahotanni sun nuna cewa wasu ‘yan bindiga sun kai hare-hare a sassa daban-daban na garin, inda suka addabi mazauna tare da jikkata mutane da dama, yayin - [Shugabannin APC sun gudanar da ganawar sirri da gwamnan Bauchi, kwana guda bayan ziyarar ADC a jihar](https://solacebasehausa.com/shugabannin-apc-sun-gudanar-da-ganawar-sirri-da-gwamnan-bauchi-kwana-guda-bayan-ziyarar-adc-a-jihar/) - Gwamnan jihar Bauchi Bala Mohammed ya gudanar da wata ganawa ta sirri da shugabannin jam’iyyar APC na ƙasa a ranar Laraba a gidan gwamnati da ke Bauchi. Tawagar ta haɗa da shugaban APC na ƙasa Nentawe Yilwatda da gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf. Rahotanni sun bayyana cewa mutane uku kacal suka halarci ganawar, domin - [‘Yan sanda sun cafke tawagar ɓarayin adaidaita sahu a Kano, sun kwato Babura Takwas](https://solacebasehausa.com/yan-sanda-sun-cafke-tawagar-ɓarayin-adaidaita-sahu-a-kano-sun-kwato-babura-takwas/) - Rundunar ‘yan sanda ta jihar Kano ta cafke wasu mutane uku da ake zargi mambobin wata kungiyar masu satar adaidaita sahu ne, tare da kwato adaidaita sahu guda takwas da aka sace a fadin jihar. A cikin wata sanarwa da jami’in hulda da jama’a na rundunar, Abdullahi Haruna Kiyawa, ya fitar a ranar Laraba, ya - [Kotu ta dage sauraron bukatar neman beli na El-Rufai](https://solacebasehausa.com/kotu-ta-dage-sauraron-bukatar-neman-beli-na-el-rufai/) - Wata babbar kotun tarayya da ke Kaduna ta dage sauraron bukatar beli da tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmad El-Rufai, ya gabatar zuwa ranar 14 ga watan Afrilu. Mai shari’a Rilwanu Aikawa ne ya sanya sabon ranar bayan sauraron hujjoji daga bangaren kariya da na masu gabatar da kara a ranar Laraba. An gurfanar da - [Zargin sata: kotu ta bayar da beli ga direban matar Sarkin Kano, da wasu mutum biyu](https://solacebasehausa.com/zargin-sata-kotu-ta-bayar-da-beli-ga-direban-matar-sarkin-kano-da-wasu-mutum-biyu/) - Wata kotun majistare a Kano ta bayar da beli ga Suleiman Yakubu, direban da ke aiki ga matar Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II, kan zargin satar kayan ado. An gurfanar da Yakubu tare da wasu mutane biyu, Idris Uba-Musa da Abdullahi Hassan, bisa tuhume-tuhumen hada baki, sata da karɓar kayan sata. Sai dai - [Kotu ta soke umarnin kama Turaki, shugaban wani tsagi na PDP](https://solacebasehausa.com/kotu-ta-soke-umarnin-kama-turaki-shugaban-wani-tsagi-na-pdp/) - Wata babbar kotu da ke Abuja ta soke umarnin kama Kabiru Tanimu Turaki, wanda ake zargi a matsayin shugaban wani bangare na PDP, bayan ya bayyana a gaban kotu da kansa. Alkalin kotun, Justice Peter Kekemeke, ya yanke wannan hukunci ne bayan lauyan Turaki, Chris Uche SAN, ya gabatar da bukatar baki tare da neman - [Gwamnan Kano ya tarbi ‘yan majalisar tarayya 8 na NNPP da suka sauya sheƙa zuwa APC](https://solacebasehausa.com/gwamnan-kano-ya-tarbi-yan-majalisar-tarayya-8-na-nnpp-da-suka-sauya-sheƙa-zuwa-apc/) - Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya tarbi ‘yan majalisar tarayya takwas da suka sauya sheƙa daga NNPP zuwa APC a wani taro da aka gudanar a majalisar tarayya da ke Abuja. Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da mai magana da yawunsa, Sanusi Dawakin-Tofa, ya fitar a Kano a ranar Laraba, inda ya - [Adelabu ya musanta yin murabus daga mukamin ministan lantarki](https://solacebasehausa.com/adelabu-ya-musanta-yin-murabus-daga-mukamin-ministan-lantarki/) - Ministan lantarki, Adebayo Adelabu, ya musanta rahotannin da ke cewa ya yi murabus daga mukaminsa, yana mai bayyana irin wadannan labarai a matsayin karya da yaudara a daidai lokacin da ake ta cece-kuce kan makomarsa ta siyasa. Wannan martani ya zo ne a lokacin da ake fuskantar rashin tabbas sakamakon umarnin gwamnatin tarayya da ke - [Ministan sufuri Sanata Alkali ya yi murabus](https://solacebasehausa.com/ministan-sufuri-sanata-alkali-ya-yi-murabus/) - Ministan sufuri, Sanata Saidu Alkali, ya yi murabus daga majalisar ministocin shugaba Bola Tinubu, kamar yadda ofishin yada labarai na fadar shugaban kasa ya bayyana a yammacin ranar Talata. Murabus din ya zo ne sa’o’i kadan kafin wa’adin ranar 31 ga Maris, 2026 da shugaban kasa ya sanya wa dukkan mukarraban gwamnati da ke son - [Kotu ta dage sauraron neman beli na El-Rufai](https://solacebasehausa.com/kotu-ta-dage-sauraron-neman-beli-na-el-rufai/) - Kotun Tarayya da ke zamanta a Kaduna ta dage sauraron bukatar beli da tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, ya gabatar zuwa ranar Laraba. Alkalin da ke jagorantar shari’ar, Mai shari’a Rilwanu, ya riga ya sanya ranar 31 ga Maris domin sauraron bukatar belin bayan ya saurari muhawara daga bangaren masu kare wanda ake kara - [Da ɗumi-ɗumi: Ƴan majalisar wakilai 8 na Kano sun fice daga NNPP zuwa APC](https://solacebasehausa.com/da-ɗumi-ɗumi-ƴan-majalisar-wakilai-8-na-kano-sun-fice-daga-nnpp-zuwa-apc/) - Ƴan Majalisar Wakilai takwas daga Jihar Kano sun sanar da ficewarsu daga jam’iyyar NPP zuwa jam’iyyar APC, lamarin da ya ƙara girgiza siyasar jihar. Shugaban Majalisar Wakilai, Tajudeen Abbas, ne ya sanar da sauya sheƙar a hukumance yayin zaman majalisar a yau Talata, bayan karanta wasiƙun da ‘yan majalisar suka aike wa zauren. A cikin - [Cikin Hotuna: Gawuna ya koma ADC a hukumance, ya yi rajista a matakin mazaba](https://solacebasehausa.com/cikin-hotuna-gawuna-ya-koma-adc-a-hukumance-ya-yi-rajista-a-matakin-mazaba/) - Tsohon mataimakin gwamnan Kano, Nasiru Yusuf Gawuna, ya koma jam’iyyar ADC a hukumance, inda ya kammala rajista tare da karɓar katin zama ɗan jam’iyya a mazabarsa ta Gawuna da ke ƙaramar hukumar Nasarawa a jihar. Jaridar Solacebase ta rawaito cewa Gawuna ya je yin rajistar tare da jagoran tafiyar Kwankwasiyya kuma tsohon ɗan takarar shugaban - [El-Rufai ya janye karar take hakkin dan Adam da bukatar diyyar Naira Biliyan 1 kan alkalin kotun majistare na Abuja](https://solacebasehausa.com/el-rufai-ya-janye-karar-take-hakkin-dan-adam-da-bukatar-diyyar-naira-biliyan-1-kan-alkalin-kotun-majistare-na-abuja/) - Tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, a ranar Talata ya janye karar da ya shigar kan take hakkokinsa na dan Adam a gaban kotu, wadda ya yi kan wani babban alkalin kotun majistare a Babban Birnin Tarayya Abuja, wanda aka saka a matsayin wanda ake kara na biyu a cikin shari’ar Naira Biliyan 1. Lauyan - [Yanzu-yanzu: Tinubu ya nemi majalisar Dattawa ta amince masa don ya sake ciyo sabon bashi daga waje na Dala Biliyan 6](https://solacebasehausa.com/yanzu-yanzu-tinubu-ya-nemi-majalisar-dattawa-ta-amince-masa-don-ya-sake-ciyo-sabon-bashi-daga-waje-na-dala-biliyan-6/) - Gwamnatin tarayya ta fara yunkurin samun sabon tallafin kudi daga kasashen waje da ya kai Dala Biliyan 6, domin tallafawa aiwatar da kasafin kudi da kuma inganta muhimman ayyukan more rayuwa a kasar nan. Shugaban kasa Bola Tinubu ya bayyana a cikin wasiku daban-daban da ya aikawa majalisar dattawa cewa ana shirin karbo Dala Biliyan - [Yanzu-yanzu: El-Rufai ya koma kotu bayan kammala jana'izar mahaifiyarsa domin ci gaba da shari’a](https://solacebasehausa.com/yanzu-yanzu-el-rufai-ya-koma-kotu-bayan-kammala-janaizar-mahaifiyarsa-domin-ci-gaba-da-sharia/) - Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, ya koma babbar kotun jihar domin ci gaba da shari’ar da ake yi masa kan zargin almundahana da kuɗi. An ga El-Rufai yana shiga harabar kotun ƙarƙashin tsauraran matakan tsaro, inda jami’an tsaro suka mamaye wurin yayin da aka fara zaman shari’ar. Rahotanni sun nuna cewa bayan wannan zaman, - [Gwamnan Plateau ya tabbatar da mutuwar mutane 28 a harin Jos, ya sake jaddada haramcin amfani da babura](https://solacebasehausa.com/gwamnan-plateau-ya-tabbatar-da-mutuwar-mutane-28-a-harin-jos-ya-sake-jaddada-haramcin-amfani-da-babura/) - Gwamnan jihar Plateau State, Caleb Mutfwang, ya tabbatar da cewa mutane 28 ne suka rasa rayukansu sakamakon harin da wasu ‘yan bindiga suka kai a yankin Angwan Rukuba da ke ƙaramar hukumar Jos ta Arewa. A cikin jawabin da ya gabatar ga al’ummar jihar, gwamnan ya bayyana harin a matsayin abin takaici kuma marar ma’ana, - [Wani daga cikin ministocin Tinubu ya yi murabus](https://solacebasehausa.com/wani-daga-cikin-ministocin-tinubu-ya-yi-murabus/) - Ƙaramin Ministan kula da harkokin jin ƙai da rage talauci, Dakta Yusuf Tanko Sununu, ya yi murabus daga mukaminsa domin ci gaba da harkokin siyasa a jihar Kebbi, bisa umarnin da shugaban ƙasa Bola Tinubu ya bayar ga waɗanda ke son tsayawa takara a zaɓen 2027. Sununu ya tabbatar da murabus ɗin nasa ga manema - [Ministan harkokin wajen Najeriya Yusuf Maitama Tuggar ya ajiye muƙaminsa](https://solacebasehausa.com/ministan-harkokin-wajen-najeriya-yusuf-maitama-tuggar-ya-ajiye-muƙaminsa/) - Ministan harkokin wajen ƙasa, Yusuf Maitama Tuggar, ya yi murabus daga majalisar ministocin shugaba Bola Ahmed Tinubu domin tsayawa takarar gwamnan jihar Bauchi a zaɓen shekarar 2027. Ma’aikatar harkokin wajen ƙasa ta tabbatar da murabus ɗin a ranar Litinin ta bakin mai magana da yawunta, Kimiebi Ebienfa. Tuggar ya miƙa takardar murabus ɗinsa ga shugaban - [A Gaggauce: Tsohon ɗan takarar Gwamna a Kano Nasiru Gawuna ya fice daga jam'iyyar APC](https://solacebasehausa.com/a-gaggauce-tsohon-ɗan-takarar-gwamna-a-kano-nasiru-gawuna-ya-fice-daga-jamiyyar-apc/) - Tsohon ɗan takarar gwamnan Jihar Kano a zaɓen shekarar 2023, Nasiru Yusuf Gawuna, ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar APC a hukumance. A cikin wasiƙar murabus ɗin da ya rubuta ranar 29 ga Maris, 2026, wadda aka aika wa shugaban APC na mazabar Gawuna a ƙaramar hukumar Nassarawa ta Jihar Kano, Gawuna ya bayyana cewa - [Ƴan sanda sun tabbatar da mutuwar mutane 26, uku sun jikkata sakamakon harin da aka kai kan wasu al’umma a Jos](https://solacebasehausa.com/ƴan-sanda-sun-tabbatar-da-mutuwar-mutane-26-uku-sun-jikkata-sakamakon-harin-da-aka-kai-kan-wasu-alumma-a-jos/) - Rundunar ‘yan sanda a Jihar Plateau ta bayyana cewa mutane 26 sun rasa rayukansu sakamakon harin da aka kai da daren Lahadi a Angwan Rukuba, wasu al’umma da ke karamar hukumar Jos ta Arewa a jihar. Kwamishinan ‘yan sanda na jihar, Bassey Ewah, ne ya tabbatar da hakan a ranar Litinin a Jos, inda ya - [Atiku ya musanta janyewa daga siyasa, ya bayyana rahoton a matsayin labarin ƙarya](https://solacebasehausa.com/atiku-ya-musanta-janyewa-daga-siyasa-ya-bayyana-rahoton-a-matsayin-labarin-ƙarya/) - Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar, ya nuna damuwa kan abin da ya bayyana a matsayin yunƙurin wasu masu adawa da dimokuraɗiyya na haddasa ruɗani da rage ƙarfin da jam’iyyar ADC ke samu a halin yanzu. A cikin wata sanarwa da mai taimaka masa kan harkokin yaɗa labarai, Paul Ibe, ya wallafa a shafin X - [Cikin Hotuna: Manyan jiga-jigan siyasa sun iso Kano gabanin sauya sheƙar Kwankwaso zuwa ADC](https://solacebasehausa.com/cikin-hotuna-manyan-jiga-jigan-siyasa-sun-iso-kano-gabanin-sauya-sheƙar-kwankwaso-zuwa-adc/) - Manyan jiga-jigan jam’iyyar ADC sun isa titin Miller a Kano, gidan Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, domin shirye-shiryen sauya sheƙarsa zuwa jam’iyyar a hukumance a yau. Daga cikin mutanen da suka halarta akwai tsohon shugaban majalisar dattawa kuma shugaban jam’iyyar ADC na ƙasa David Mark, sakataren jam’iyyar na ƙasa Rauf Aregbesola, tsohon ministan sufuri Rotimi Amaechi, - [NNPP za ta shiga haɗaka da ADC a zaɓen shugaban ƙasa – Mai magana da yawun jam’iyya](https://solacebasehausa.com/nnpp-za-ta-shiga-haɗaka-da-adc-a-zaɓen-shugaban-ƙasa-mai-magana-da-yawun-jamiyya/) - Jam’iyyar NNPP ta bayyana cewa za ta shiga haɗaka da jam’iyyar ADC domin tunkarar zaɓen shugaban ƙasa mai zuwa. Wannan na daga cikin shirye-shiryen da jam’iyyar ke yi gabanin babban zaɓen shekarar 2027. Mai magana da yawun jam’iyyar na ƙasa, Ladipo Johnson, ya bayyana hakan a ranar Litinin yayin wata hira da ya yi a - [Yanzu-yanzu: Gawuna ya ajiye mukamin shugabancin kwamitin gudanarwar Bankin FMBN](https://solacebasehausa.com/yanzu-yanzu-gawuna-ya-ajiye-mukamin-shugabancin-kwamitin-gudanarwar-bankin-fmbn/) - Nasiru Yusuf Gawuna ya ajiye mukaminsa na shugaban kwamitin gudanarwa na Bankin gidaje na tarayya FMBN. Rahotanni sun nuna cewa Gawuna ya kammala shirye-shiryen sauya sheka tare da tsohon gwamnan Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, inda ake sa ran zai koma jam’iyyar ADC a ranar Talata. A cikin wasikar murabus dinsa mai dauke da kwanan wata - [Gwamna Zulum ya rusa majalisar zartarwa ta Borno](https://solacebasehausa.com/gwamna-zulum-ya-rusa-majalisar-zartarwa-ta-borno/) - Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum, ya amince da rusa majalisar zartarwa ta jihar nan take. Hakan na kunshe ne a cikin wata sanarwa da sakataren gwamnatin jihar, Bukar Tijani, ya fitar a ranar Litinin. Sanarwar ta bayyana cewa an dauki wannan mataki ne domin samar da yanayi mai kyau ga duk wani mamba na - [Gwamnatin plateau ta sanya dokar hana fita na awanni 48 a karamar hukuma](https://solacebasehausa.com/gwamnatin-plateau-ta-sanya-dokar-hana-fita-na-awanni-48-a-karamar-hukuma/) - Gwamnatin jihar Plateau ta sanya dokar hana fita na tsawon awanni 48 a karamar hukumar Jos ta Arewa da ke jihar. Kwamishinar yada labarai da sadarwa ta jihar, Joyce Ramnap, ta bayyana hakan a cikin wata sanarwa da ta fitar a ranar Litinin a Jos. Ramnap ta ce an dauki wannan mataki ne bayan harin - [Taron jam’iyya: Abdulrahaman Mohammed ya zama shugaban PDP na kasa](https://solacebasehausa.com/taron-jamiyya-abdulrahaman-mohammed-ya-zama-shugaban-pdp-na-kasa/) - Abdulrahaman Mohammed ya zama shugaban jam’iyyar PDP na kasa a babban taron jam’iyyar da aka gudanar a Abuja ranar Lahadi. Kamfanin dillancin labarai na ƙasa NAN ya rawaito cewa Mohammed tare da sauran sabbin mambobin kwamitin gudanarwa na kasa NWC an zabe su ne ta hanyar amincewa da juna domin jagorantar jam’iyyar na tsawon shekaru - [Cika shekara 74: Tinubu ya bayar da dukkan albashinsa ga asusu na musamman na rundunar soji](https://solacebasehausa.com/cikashekara-74-tinubu-ya-bayar-da-dukkan-albashinsa-ga-asusu-na-musamman-na-rundunar-soji/) - Shugaban kasa, Bola Tinubu, a ranar Lahadi a Abuja, ya kaddamar da wani asusu na musamman domin tallafa wa sojojin da suka jikkata da kuma iyalan wadanda suka rasu, a matsayin wani bangare na bikin cikar sa shekara 74 da haihuwa. Tinubu ya bayyana cewa asusun zai kula da sojojin da suka samu raunuka yayin - [SSANU ta bai wa gwamnatin tarayya wa’adin kammala yarjejeniyar da suka ƙulla a 2009](https://solacebasehausa.com/ssanu-ta-bai-wa-gwamnatin-tarayya-waadin-kammala-yarjejeniyar-da-suka-ƙulla-a-2009/) - Kungiyar manyan ma’aikatan jami’o’in Najeriya, SSANU, ta ba gwamnatin tarayya wa’adin watan Afrilu domin kammala sake tattaunawar yarjejeniyar shekarar da suka ƙulla a 2009. Kungiyar ta bayyana hakan ne a cikin wata sanarwa bayan kammala taron kwamitin zartarwarta na kasa karo na 54 da aka gudanar a Jami’ar Jihar Ekiti da ke Abuja. Sanarwar ta - [Da ɗumi-ɗumi: Mataimakin gwamnan Kano Aminu Gwarzo ya yi murabus](https://solacebasehausa.com/da-ɗuni-ɗumi-mataimakin-gwamnan-kano-aminu-gwarzo-ya-yi-murabus/) - Mataimakin gwamnan jihar Kano, Aminu Gwarzo, ya yi murabus daga mukaminsa. Murabus ɗin na zuwa ne a daidai lokacin da majalisar dokokin jihar ke shirin tsige shi daga mukamin, bayan ta aike masa da takardar zargin da ta bukaci ya kare kansa cikin makonni biyu kan wasu zarge-zargen almundahanar kudi. A kokarinsa na dakatar da - [Cikin Hotuna: Atiku, Ribadu, Uba Sani da sauransu sun halarci sallar jana’izar mahaifiyar El-Rufai](https://solacebasehausa.com/cikin-hotuna-atiku-ribadu-uba-sani-da-sauransu-sun-halarci-sallar-janaizar-mahaifiyar-el-rufai/) - An yi jana’izar mahaifiyar tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, a Abuja, inda manyan ‘yan siyasa na Najeriya, attajirai da sarakunan gargajiya suka halarta. Jaridar Solacebase ta rawaito cewa mahaifiyar tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Nasir Ahmad El-Rufai, Hajiya Umma, ta rasu ne a ranar Juma’a a kasar Masar bayan fama da jinya mai tsawo. Daga - [Yanzu-yanzu: Kwankwaso ya fice daga jam'iyyar NNPP, tare da bayyana dalili](https://solacebasehausa.com/yanzu-yanzu-kwankwaso-ya-fice-daga-jamiyyar-nnpp/) - Jagoran jam'iyyar NNPP, Sanata Rabiu Kwankwaso ya fice daga jam'iyyar bayan aƙalla shekara huɗu a cikinta. Matakin na zuwa ne bayan da manyan jiga-jigan adawar Najeriya ke ƙoƙarin ƙulla wani ƙawancen siyasa domin 'kawar da jam'iyyar APC a 2027' Tsohon gwamnan jihar Kano ya ce ya ɗauki matakin ficewa daga NNPP ne la'akari da halin - [Atiku, Malami, Amaechi sun kaiwa Elrufa'i ziyarar ta'aziyyar rasuwar mahaifiyarsa](https://solacebasehausa.com/atiku-malami-amaechi-sun-kaiwa-elrufai-ziyarar-taaziyyar-rasuwar-mahaifiyarsa/) - Tsohon Mataimakin Shugaban Kasa, Atiku Abubakar, ya bayyana cewa tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, yana nan daram cikin imani kuma bai karaya ba duk da rasuwar mahaifiyarsa kwanan nan. Atiku ya bayyana haka ne a cikin wani sako da ya wallafa a shafinsa na X a ranar Asabar bayan jagorantar wata tawaga domin - [Sojoji sun dakile harin ISWAP, sun hallaka ‘yan ta’adda 38 a Borno](https://solacebasehausa.com/sojoji-sun-dakile-harin-iswap-sun-hallaka-yan-taadda-38-a-borno/) - Sojojin rundunar haɗin gwiwa ta JTF (Arewa maso Gabas), wato Operation Hadin Kai (OPHK), sun dakile wani hari daga bangarori daban-daban da mayakan ISWAP suka kai kan wani sansanin sojoji na gaba da ke Mandaragirau a Jihar Borno. A cikin wata sanarwa da jami’in yada labarai na OPHK, Laftanar Kanal Sani Uba ya fitar, ya - [Kwankwaso zai koma jam'iyyar ADC ranar Litinin](https://solacebasehausa.com/kwankwaso-zai-koma-jamiyyar-adc-ranar-litinin/) - Ƙungiyar Kwankwasiyya Movement, ta sanar da cewa jagoranta na ƙasa, Rabiu Musa Kwankwaso, ya kammala shirye-shiryen shiga jam’iyyar African Democratic Congress (ADC), inda ake sa ran zai yi rijista a ranar Litinin, 30 ga Maris, 2026, a Kano. Sanarwar da kakakin ƙungiyar, Habibu Sale Mohammed, ya sanya wa hannu ta ce za a gudanar da - [Amotekun ta ceto ma’aikatan lafiya 3 da wasu 2 da aka sace](https://solacebasehausa.com/amotekun-ta-ceto-maaikatan-lafiya-3-da-wasu-2-da-aka-sace/) - Rundunar Tsaro ta Jihar Ondo, Amotekun Corps, ta ceto mutane biyar a cikin ayyuka biyu da aka yi a dare guda a karamar hukumar Akure ta Kudu. Kamfanin dillancin labarai na ƙasa NAN ya rawaito cewa, a misalin ƙarfe 2 na safe a ranar Asabar, ma’aikatan da ke aikin dare a cibiyar lafiya da ke - [Cikakken jadawali: Jerin sabbin shugabannin da aka zaba a taron kasa](https://solacebasehausa.com/cikakken-jadawali-jerin-sabbin-shugabannin-da-aka-zaba-a-taron-kasa/) - Jam’iyyar APC ta zabi sabbin shugabannin kasa a ranar Juma’a yayin taron kasa da aka gudanar a filin taro na Eagle Square, da ke Abuja. Farfas Nentawe Yilwatda an sake zabensa a matsayin Shugaban Kasa na APC, yayin da Surajudeen Basiru ya fito a matsayin Sakataren Kasa a taron zabukan kasa na hudu na jam’iyyar - [INEC ta kara wa’adin mika rajistar mambobin jam’iyyu](https://solacebasehausa.com/inec-ta-kara-waadin-mika-rajistar-mambobin-jamiyyu/) - Hukumar zabe ta kasa INEC ta kara wa’adin da ta bai wa jam’iyyun siyasa domin mika rajistar mambobinsu ga hukumar domin shirye-shiryen babban zaben na shekarar 2027. Hukumar ta bayyana hakan ne cikin wata sanarwa da kwamishinan kasa kuma shugaban kwamitin yada labarai da wayar da kan masu kada kuri’a, Mohammed Haruna, ya fitar a - [‘Yan sanda sun kama wata mata kan zargin satar kaya na Naira Miliyan 10 a Katsina](https://solacebasehausa.com/yan-sanda-sun-kama-wata-mata-kan-zargin-satar-kaya-na-naira-miliyan-10-a-katsina/) - Rundunar ‘yan sanda a jihar Katsina ta kama wata mata mai shekaru 27 mai suna Hadiza Ibrahim bisa zargin satar kaya daga wani shago mai suna Green House da ke cikin Katsina, inda aka kiyasta kudin kayayyakin da aka sace sun kai Naira Miliyan 10.1. Mai magana da yawun rundunar ‘yan sanda, DSP Aliyu Abubakar, - [Dalilin yin murabus ɗi na - Mataimakin gwamnan Kano](https://solacebasehausa.com/dalilin-yin-murabus-ɗi-na-mataimakin-gwamnan-kano/) - Mataimakin gwamnan jihar kano, kwamared Aminu Abdussalam Gwarzo, ya bayyana dalilan da suka sa ya yi murabus daga mukaminsa. Gwarzo ya bayyana cewa matakin da ya dauka ya samo asali ne daga nauyin da ke kansa da kuma kishin kasa, ba wai amincewa da wani laifi ba. A cikin wasikar murabus dinsa da ya aike - [Wani malamin kwalejin fasaha ta jihar kogi ya rasu a cikin aji yayin da yake koyarwa](https://solacebasehausa.com/wani-malamin-kwalejin-fasaha-ta-jihar-kogi-ya-rasu-a-cikin-aji-yayin-da-yake-koyarwa/) - Wani malami a sashen nazarin gudanar da harkokin gwamnati na kwalejin fasaha ta jihar kogi, mai suna Anslem Ojodomo, ya rasu a cikin aji yayin da yake koyar da dalibai. Shugaban makarantar, farfesa Salihu Avidime, ya tabbatar da faruwar lamarin a cikin wata sanarwa da mista John Onimisi, mukaddashin mai kula da hulda da jama’a - [ICPC ta saki El-Rufai domin halartar jana’izar mahaifiyarsa](https://solacebasehausa.com/icpc-ta-saki-el-rufai-domin-halartar-janaizar-mahaifiyarsa/) - Hukumar yaki da cin hanci da rashawa mai zaman kanta ta ICPC ta bai wa tsohon gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasir El-Rufai, beli na wucin gadi bayan rasuwar mahaifiyarsa, Hajiya Umma El-Rufai, wadda ta rasu a ranar Juma’a. An bayar da wannan ‘yanci na wucin gadi ne domin ba shi damar gudanar da jana’izar mahaifiyarsa, - [Da ɗumi-ɗumi: Mataimakin gwamnan Kano Aminu Gwarzo ya yi murabus](https://solacebasehausa.com/da-ɗumi-ɗumi-mataimakin-gwamnan-kano-aminu-gwarzo-ya-yi-murabus/) - Ƙungiyar Kwankwasiyya Movement, ta sanar da cewa Mataimakin gwamnan Jihar Kano, Aminu Abdussalam Gwarzo, ya miƙa takardar murabus daga mukaminsa a yau Juma’a. Sanarwar ta bayyana cewa an ɗauki wannan mataki ne duk da wahalarsa, domin kare muradun al’ummar jihar da kuma tabbatar da daidaito da kwanciyar hankali a harkokin mulki. Ta ƙara da cewa - [Yanzu-yanzu: Mahaifiyar tsohon gwamnan Kaduna Nasir El-Rufai ta rasu](https://solacebasehausa.com/yanzu-yanzu-mahaifiyar-tsohon-gwamnan-kaduna-nasir-el-rufai-ta-rasu/) - Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmad El-Rufai, ya shiga sabon jimami bayan rasuwar mahaifiyarsa, Hajiya Umma, wadda ta rasu a ranar Juma’a. Rasuwar ta zo ne kwanaki kaɗan bayan ya rasa ‘yar uwar matarsa, Safiya Ali Rufai, wadda ta rasu a ranar 20 ga watan Maris na shekarar 2026 bayan gajeriyar rashin lafiya. Ɗan El-Rufai, - [Sheikh Abduljabbar ya aika ƙorafi ga babbar jojin Najeriya kan hukuncin kisa da aka yanke masa, ya zargi hana shi ɗaukaka ƙara a shari’ar ɓatanci](https://solacebasehausa.com/sheikh-abduljabbar-ya-aika-ƙorafi-ga-babbar-jojin-najeriya-kan-hukuncin-kisa-da-aka-yanke-masa-ya-zargi-hana-shi-ɗaukaka-ƙara-a-shariar-ɓatanci/) - Malamin addinin musulunci da ke Kano, Abduljabbar Nasiru Kabara, ya aika da ƙorafi ga babban alkaliyar Najeriya, mai shari'a Kudirat Kekere-Ekun, inda ya zargi hukumomin shari’a da na gwamnati da hana shi damar ɗaukaka ƙara kan hukuncin kisa da aka yanke masa bisa zargin ɓatanci. A cikin wata wasiƙa mai shafuka 14 da kotun koli - [Sojojin ƙasa sun gudanar da bikin ritayar Janar 18 bayan shekaru 35 na aiki](https://solacebasehausa.com/sojojin-ƙasa-sun-gudanar-da-bikin-ritayar-janar-18-bayan-shekaru-35-na-aiki/) - Sojojin ƙasa a Najeriya sun yi ritayar manyan jami’ai 18 na rundunar samar da kayayyaki da sufuri ta sojojin ƙasa bayan kammala shekaru 35 suna hidima ga ƙasa. Kamfanin dillancin labarai na ƙasa NAN ya rawaito cewa bikin sallamar wanda ya gudana cikin kayatarwa ya zo ne bayan kammala wani taron kwanaki uku da aka - [JAMB ta sake kama wanda ake zargi da yin damfara a jarrabawa](https://solacebasehausa.com/jamb-ta-sake-kama-wanda-ake-zargi-da-yin-damfara-a-jarrabawa/) - Hukumar shirya jarabawar shiga manyan makarantu ta ƙasa JAMB ta sake kama wani da ake zargi da aikata damfarar jarrabawa mai suna Emmanuel Akataka, tare da cewa babu wani mutum ko ƙungiya da za su iya yin tasiri a sakamakon jarabawar UTME. Magatakardar hukumar, Farfesa Is-haq Oloyede, ya bayyana hakan yayin da yake bayani ga - [Kano: Sagagi ya miƙa ragamar ma’aikatar kasuwanci ga Gwarzo, ya bayyana aikinsa a matsayin dama ta musamman](https://solacebasehausa.com/kano-sagagi-ya-miƙa-ragamar-maaikatar-kasuwanci-ga-gwarzo-ya-bayyana-aikinsa-a-matsayin-dama-ta-musamman/) - Tsohon kwamishinan zuba jari, kasuwanci da masana’antu na jihar Kano, Gwani Shehu Wada Sagagi, ya miƙa ragamar ma’aikatar ga daraktan kasuwanci, Abubakar Bello Gwarzo, bayan cire shi daga mukaminsa da Abba Kabir Yusuf ya yi. Miƙa ragamar wanda ya gudana a hedikwatar ma’aikatar ya nuna sauyin shugabanci a hukumance, bayan gwamnan ya umarci Sagagi da - [An tsare ma’aikaciyar jinya bisa zargin zubar da ciki da kuma kisan ƴar hidimar ƙasa](https://solacebasehausa.com/an-tsare-maaikaciyar-jinya-bisa-zargin-zubar-da-ciki-da-kuma-kisan-ƴar-hidimar-ƙasa/) - Wata kotun majistare da ke Abeokuta a ranar Alhamis ta tsare wata ma’aikaciyar jinya mai shekaru 37, Kehinde Adesanya, a gidan yari bisa zargin haɗa baki, yunƙurin zubar da ciki da kuma kisan kai. Adesanya, wadda ba a bayyana adireshinta ba, tana fuskantar tuhume-tuhume guda huɗu da suka shafi haɗa baki, yunƙurin zubar da ciki - [Sarkin musulmi ya naɗa jikan jikan Sardauna mai shekaru 23 a matsayin sabon magajin garin Sokoto](https://solacebasehausa.com/sarkin-musulmi-ya-naɗa-jikan-jikan-sardauna-mai-shekaru-23-a-matsayin-sabon-magajin-garin-sokoto/) - Mai alfarma Sarkin musulmi kuma shugaban Majalisar koli ta harkokin addinin Musulunci a Najeriya, NSCIA, Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar, ya naɗa Alhaji Ahmadu Bello Danbaba mai shekaru 23 a matsayin sabon magajin garin Sokoto a ranar Alhamis. Kamfanin dillancin labarai na ƙasa NAN ya rawaito cewa sabon magajin garin Sokoto ya gaji mahaifinsa marigayi Alhaji - [Wasu iyalai 5 sun rasu sakamakon hatsarin mota a jihar Yobe](https://solacebasehausa.com/wasu-iyalai-5-sun-rasu-sakamakon-hatsarin-mota-a-jihar-yobe/) - Rundunar ‘yan sanda a jihar Yobe ta tabbatar da mutuwar mutane biyar daga iyali guda a wani hatsarin mota da ya faru a kan hanyar Damaturu zuwa Maiduguri a daren ranar Laraba. Mai magana da yawun ‘yan sanda a jihar, SP Dungus Abdulkarim, ya tabbatar da lamarin ta wayar tarho ga tashar talabijin ta Channels - [Kotu ta bada umarnin kama tsohon minista Kabiru Turaki](https://solacebasehausa.com/kotu-ta-bada-umarnin-kama-tsohon-minista-kabiru-turaki/) - Wata babbar kotun tarayya a Abuja da ke ta bada umarnin kama tsohon ministan ayyuka na musamman Kabiru Tanimu Turaki (SAN). Jaridar Solacebase ta rawaito cewa kotun karkashin jagorancin mai shari’a Keke Meke ta kuma yi watsi da bukatar lauyoyin kare wanda ake tuhuma na soke tuhumar da ake masa. Ana sa ran za a - [Mahaifiyar jariran nan ‘yan biyar ta rasu awanni kadan bayan haihuwar su a Kano](https://solacebasehausa.com/mahaifiyar-jariran-nan-yan-biyar-ta-rasu-awanni-kadan-bayan-haihuwar-su-a-kano/) - Wata matar aure mai suna Hafsatu Yusuf wadda ta haifi ‘yan biyar a ranar Laraba a asibitin kwararru na Murtala Muhammad da ke Kano, ta rasu a safiyar ranar Alhamis sakamakon matsanancin zubar jini bayan haihuwa. Jaridar Solacebase ta rawaito cewa wannan lamari mai tayar da hankali ya faru kasa da awanni 24 bayan da - [Bashin N150bn: Ƴan kwangila sun fara tattaunawa da gwamnatin tarayya](https://solacebasehausa.com/bashin-n150bn-ƴan-kwangila-sun-fara-tattaunawa-da-gwamnatin-tarayya/) - Shugaban ƙungiyar ƴan Kwangila na Najeriya AICAN, Jackson Nwosu, ya bayyana cewa an fara tattaunawa tsakanin ƴan kwangilar da ke yin zanga-zanga da kuma gwamnatin tarayya kan bashin kuɗaɗen ayyuka da suke bi. Nwosu ya bayyana hakan ne ga manema labarai a Abuja bayan wata ganawa da jami’an ƙungiyar suka yi da Ministan Kuɗi, Wale - [APC ta zabi sabbin shugabannin jam'iyyar shiyyar Arewa maso Yamma](https://solacebasehausa.com/apc-ta-zabi-sabbin-shugabannin-jamiyyar-shiyyar-arewa-maso-yamma/) - Jam’iyyar APC ta gudanar da zaben sabbin shugabanni na shiyyar arewa maso yamma a ranar Laraba, inda Muhammad-Garba Babawo ya zama shugaban shiyyar. An zabi Hadiza Alhaji a matsayin shugabar mata ta shiyyar, yayin da Abdulhamid-Umar Mohammed ya ci gaba da rike mukaminsa na shugaban matasa, wanda ke nuna dorewar sa saboda kwarewa da gogewa. - [Atiku ya soki matakin tsawaita tsare malamin addini ba tare da shari’a ba](https://solacebasehausa.com/atiku-ya-soki-matakin-tsawaita-tsare-malamin-addini-ba-tare-da-sharia-ba/) - Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar ya bukaci a saki ko kuma a gurfanar da malamin addini da ke Kaduna, Sheikh Sani Khalifa Zaria nan take, bisa tsare shi na tsawon lokaci ba tare da an kai shi gaban kotu ba. A cikin wata sanarwa da aka fitar a ranar Laraba daga ofishin yada labaransa, - [Gwamna Yusuf ya sauke Kwamishina daga muƙaminsa](https://solacebasehausa.com/gwamna-yusuf-ya-sauke-sagagi-daga-muƙaminsa/) - Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya sauke Alhaji Shehu Wada Sagagi daga muƙaminsa na Kwamishinan harkokin kasuwanci masana’antu da jam’iyyun gama Kai da kuma zuba jari. Wata sanarwa da mai magana da yawun gwamnan, Sunusi Bature Dawakin Tofa, ya fitar da tsakar daren wayewar yau Alhamis 26 ga watan Maris ce ta bayyana - [Tinubu ya dawo Abuja bayan bikin sallah karama a Lagos](https://solacebasehausa.com/tinubu-ya-dawo-abuja-bayan-bikin-sallah-karama-a-lagos/) - Shugaban kasa Bola Tinubu a ranar Laraba ya bar Lagos zuwa Abuja bayan kammala bukukuwan sallah karama. Kamfanin dillancin labarai na ƙasa NAN ya nuna cewa jirgin shugaban kasa ya tashi daga bangaren shugaban kasa na filin jirgin sama na Murtala Muhammed da misalin karfe 6:44 na yamma. Manyan jami’an gwamnati sun raka shi zuwa - [DSS ta ceto sakataren karamar hukuma da aka sace a Kano, ta kama wadanda ake zargi da yin garkuwa da mutane](https://solacebasehausa.com/dss-ta-ceto-sakataren-karamar-hukuma-da-aka-sace-a-kano-ta-kama-wadanda-ake-zargi-da-yin-garkuwa-da-mutane/) - Gwamnatin jihar Kano ta sanar da nasarar ceto sakataren gudanarwa na karamar hukumar Kibiya, Alhaji Hamza Durya, bayan da aka sace shi. Jaridar Solacebase ta rawaito cewa an sace Durya ne a karshen mako a gidansa da ke kauyen Durya a karamar hukumar Kibiya, lamarin da ya sa hukumomin tsaro suka dauki matakin gaggawa a - [Kotun tarayya ta soki karar take haƙƙin dan Adam da bukatar Naira Biliyan 1 da El-Rufai ya shigar kan ICPC, IGP da wasu](https://solacebasehausa.com/kotun-tarayya-ta-soki-karar-take-haƙƙin-dan-adam-da-bukatar-naira-biliyan-1-da-el-rufai-ya-shigar-kan-icpc-igp-da-wasu/) - Wata kotun tarayya da ke zama a Abuja ta soki karar neman kare hakkin dan Adam da tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, ya shigar a ranar Laraba. An shigar da karar ne kan Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa da Laifuka Masu Alaka da ita (ICPC) da wasu mutane hudu. Mai shari’a Joyce - [Gwamnan Kano ya rantsar da sabon shugaban karamar hukuma bayan hukuncin kotu](https://solacebasehausa.com/gwamnan-kano-ya-rantsar-da-sabon-shugaban-karamar-hukuma-bayan-hukuncin-kotu/) - Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya rantsar da Hon. Ali Musa Hardworker a matsayin halastaccen zababben shugaban karamar hukumar Kumbotso, bayan hukuncin kotu. A cikin wata sanarwa da mai magana da yawun gwamnan, Sunusi Bature Dawakin Tofa, ya fitar, ta bayyana cewa an gudanar da rantsarwar ne a yammacin ranar Talata, 24 ga - [Gwamnan Kano ya bai wa masu rike da muƙaman siyasa waɗanda suke son tsayawa takara wa’adin yin murabus](https://solacebasehausa.com/gwamnan-kano-ya-bai-wa-masu-rike-da-muƙaman-siyasa-wadanda-suke-son-tsayawa-takara-waadin-yin-murabus/) - Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya umarci dukkan masu riƙe da muƙaman siyasa da ke da niyyar tsayawa takara a zaɓen shekarar 2027 da su yi murabus daga mukamansu, bisa tanadin dokar zaɓe. Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da mai magana da yawun gwamnan, Sunusi Bature Dawakin Tofa, ya sanya wa - [Kwamitin bincike na gwamnatin tarayya ya tuhumi jami’an gidajen gyaran hali kan cin hanci da take hakkin dan adam](https://solacebasehausa.com/kwamitin-bincike-na-gwamnatin-tarayya-ya-tuhumi-jamian-gidajen-gyaran-hali-kan-cin-hanci-da-take-hakkin-dan-adam/) - Gwamnatin tarayya ta sha alwashin hukunta jami’an gidajen gyaran hali da kwamitin bincike ya kama da laifin cin hanci, amfani da iko ba daidai ba, da kuma take hakkin bil’adama. Ministan harkokin cikin gida, Olubunmi Tunji-Ojo, ya bayyana hakan yayin wani taron masu ruwa da tsaki a Abuja, inda aka gabatar da rahoton kwamitin binciken - [An samu raguwar aikata laifuka sosai a Kano – ‘yan sanda](https://solacebasehausa.com/an-samu-raguwar-aikata-laifuka-sosai-a-kano-yan-sanda/) - Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta bayyana cewa an samu raguwar aikata laifuka sosai a fadin jihar a cikin watanni uku na farkon shekarar 2026, inda ta danganta hakan da sabbin dabarun aikin ‘yan sanda, amfani da bayanan sirri da kuma ƙarfafa haɗin gwiwa da masu ruwa da tsaki. Kwamishinan ‘yan sandan jihar, Ibrahim Adamu - [Kotu ta sauke shugaban ƙaramar hukuma a Kano](https://solacebasehausa.com/kotu-ta-sauke-shugaban-ƙaramar-hukuma-a-kano/) - Wata babbar kotun jihar Kano ta soke takardar shaidar nasara da aka bai wa Alhaji Abdullahi Ghali-Shitu Basaf a matsayin shugaban ƙaramar hukumar Kumbotso. Mai ƙarar, Ali Musa Danmalki, ta hannun lauyoyinsa Mista S.B. Wadau da Jazuli Mustafa, ya shigar da ƙara a kan waɗanda ake ƙara, yana ƙalubalantar matakin jam’iyyar NNPP na maye gurbinsa - [INEC ta gana da shugabannin jam’iyyun siyasa, ta gabatar da ƙa’idojin zaɓen 2027](https://solacebasehausa.com/inec-ta-gana-da-shugabannin-jamiyyun-siyasa-ta-gabatar-da-ƙaidojin-zaɓen-2027/) - Hukumar zaɓe ta ƙasa INEC ta gudanar da wani taro da shugabannin jam’iyyun siyasa a hedikwatarta da ke Abuja domin gabatarwa da kuma tattauna sabbin ƙa’idojin zaɓe gabanin babban zaɓen shekarar 2027. Wadanda suka halarci taron sun haɗa da shugabanni da sakatarorin jam’iyyun siyasa da kuma wakilansu daga sassa daban-daban na ƙasar nan. Daga cikin - [Yanzu-yanzu: Kotu ta ɗage sauraron neman belin El-Rufai](https://solacebasehausa.com/yanzu-yanzu-kotu-ta-ɗage-sauraron-neman-belin-el-rufai/) - Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a jihar Kaduna ta ɗage zaman sauraron buƙatar beli da tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, ya gabatar zuwa ranar 31 ga Maris, 2026. An ɗauki wannan mataki ne bayan zaman kotun da aka yi a ranar Talata, inda ɓangarorin masu ƙara da kuma masu kare kai suka - [NEMA ta karɓi ’yan Najeriya 708 da suka makale daga jamhuriyar Nijar](https://solacebasehausa.com/nema-ta-karɓi-yan-najeriya-708-da-suka-makale-daga-jamhuriyar-nijar/) - Hukumar bayar da agajin gaggawa ta ƙasa NEMA ta karɓi ’yan Najeriya 708 da suka makale a birnin Yamai na jamhuriyar Nijar a ranar Litinin. Shugaban ayyuka na ofishin NEMA na Kano, Dakta Nura Abdullahi, ya bayyana hakan yayin da yake yi wa manema labarai bayani jim kaɗan bayan karɓar waɗanda aka dawo da su - [’Yan sanda sun kama mutum 7 kan rikicin NURTW a Abuja](https://solacebasehausa.com/yan-sanda-sun-kama-mutum-7-kan-rikicin-nurtw-a-abuja/) - Rundunar ’yan sanda a babban birnin tarayya ta kama wasu mutane bakwai bayan rikici da ya faru a hedikwatar ƙungiyar direbobin mota ta ƙasa NURTW da ke Abuja. Jami’ar hulɗa da jama’a ta rundunar ’yan sanda a babban birnin tarayya, Josephine Adeh, ta bayyana hakan cikin wata sanarwa da ta fitar a ranar Litinin a - [EFCC ta kai samame gidan Malami da ofishinsa](https://solacebasehausa.com/efcc-ta-kai-samame-gidan-malami-da-ofishinsa/) - Jami’an hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta ƙasa EFCC a ranar Litinin sun mamaye wasu kadarori da ke da alaƙa da tsohon babban lauya na tarayya, Abubakar Malami, inda suka karɓe gidajensa da ofisoshinsa a wani mataki da bangarensa ya bayyana a matsayin ba bisa ka’ida ba kuma na siyasa. Rahotanni sun ce - [Rikicin Gabas ta Tsakiya na iya tilasta ‘yan Najeriya yin aiki daga gida — Dangote](https://solacebasehausa.com/rikicin-gabas-ta-tsakiya-na-iya-tilasta-yan-najeriya-yin-aiki-daga-gida-dangote/) - Shugaban rukunin kamfanin Dangote, Aliko Dangote, ya yi gargadin cewa rikicin da ke gudana a yankin Gabas ta Tsakiya na iya tilasta Najeriya da sauran ƙasashen Afirka su koma tsarin aiki daga gida irin na lokacin annobar COVID-19 idan rikicin bai lafa ba. Dangote ya bayyana hakan ne bayan ganawarsa da shugaban ƙasa, Bola Tinubu, - [Bauchi: CITAD ta yi Allah-wadai da cin zarafin ɗan jarida da ‘yan sanda suka yi](https://solacebasehausa.com/bauchi-citad-ta-yi-allah-wadai-da-cin-zarafin-ɗan-jarida-da-yan-sanda-suka-yi/) - Cibiyar bunƙasa fasahar sadarwa da ci gaban al'umma CITAD ta yi kakkausar suka kan cin zarafin ɗan jarida mai ɗaukar rahoto a gidan rediyon Albarka, Mohammed Adamu, da wasu ‘yan sanda suka yi masa yayin da yake gudanar da aikinsa a lokacin bikin Hawan sallah a Bununu, ƙaramar hukumar Tafawa Balewa. Adamu yana wajen taron - [ICPC ta shigar da tuhume-tuhume guda 10 kan El-Rufai na zargin damfara ta kwangila da aikin layin dogo na Biliyan 11](https://solacebasehausa.com/icpc-ta-shigar-da-tuhume-tuhume-guda-10-kan-el-rufai-na-zargin-damfara-ta-kwangila-da-aikin-layin-dogo-na-biliyan-11/) - Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa mai zaman kanta ta ƙasa ICPC ta shigar da tuhume-tuhume guda 10 kan tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai, a gaban Babbar Kotun Tarayya da kuma Babbar Kotun Jihar Kaduna. Tuhume-tuhumen sun haɗa da zargin amfani da mukami ba daidai ba, damfara, cin amana, karya dokokin - [ICPC za ta gurfanar da El-Rufai kan zargin almundahana da wankiyar kuɗi ranar Talata](https://solacebasehausa.com/icpc-za-ta-gurfanar-da-el-rufai-kan-zargin-almundahana-da-wankiyar-kuɗi-ranar-talata/) - Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa da sauran Laifuka masu alaka ta (ICPC) ta bayyana cewa za ta gurfanar da tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, a gaban kotun tarayya da ke Kaduna ranar Talata, 24 ga Maris, 2026, bisa zargin aikata laifukan da suka shafi rashawa. A cikin wata sanarwa da shugaban sashen - [Trump ya jinkirta barazanarsa a kan Hormuz bayan tattaunawa mai amfani da Iran](https://solacebasehausa.com/trump-ya-jinkirta-barazanarsa-a-kan-hormuz-bayan-tattaunawa-mai-amfani-da-iran/) - Shugaban ƙasar Amurka Donald Trump ya jinkirta shirin kai hari kan tashoshin wutar lantarki da sauran kayayyakin makamashi na ƙasar Iran na tsawon kwanaki biyar, bayan tattaunawa da aka bayyana a matsayin mai amfani tsakanin bangarorin biyu. Matakin ya zo ne bayan ya gabatar da wata barazana a baya cewa zai kai hari idan ba - [Bauchi: MRA ta yi Allah-wadai da cin zarafin dan jarida, ta bukaci bincike cikin gaggawa da daukar mataki](https://solacebasehausa.com/bauchi-mra-ta-yi-allah-wadai-da-cin-zarafin-dan-jarida-ta-bukaci-bincike-cikin-gaggawa-da-daukar-mataki/) - Kungiyar kare ‘yancin kafafen yada labarai ta (MRA) ta yi Allah-wadai da rahoton dukan da jami’an ‘yan sanda suka yi wa wani dan jarida na Albarka Radio, Mohammed Adamu, a lokacin da yake rufe bikin Hawan Sallah a Bununu, hedikwatar karamar hukumar Tafawa Balewa a jihar Bauchi. Kungiyar ta bayyana lamarin a matsayin wani sabon - [‘Hawan Bariki’: Gwamnan Katsina ya lissafo nasarorin gwamnatinsa](https://solacebasehausa.com/hawan-bariki-gwamnan-katsina-ya-lissafo-nasarorin-gwamnatinsa/) - Gwamnan jihar Katsina Dikko Radda ya bayyana cewa auna nasarar aikin gwamnati yana danganta ne da irin tasirin da take yi ga rayuwar talakawa, inda ya jaddada ƙudurin gwamnatinsa na inganta tsaro, ci gaba da kuma gyaran hukumomi. Ya bayyana hakan ne yayin bikin Sallah na shekarar 2026 da aka fi sani da Hawan Bariki, - [Shettima ya isa Lagos domin ya yi wa Tinubu bayani kan halin da ake ciki a Maiduguri](https://solacebasehausa.com/shettima-ya-isa-lagos-domin-ya-yi-wa-tinubu-bayani-kan-halin-da-ake-ciki-a-maiduguri/) - Mataimakin shugaban ƙasa Kashim Shettima ya isa Lagos a ranar Lahadi domin gabatar wa shugaban ƙasa Bola Tinubu rahoto kan halin tsaro a Maiduguri. Zuwan Shettima ya biyo bayan ziyarar da ya kai Maiduguri bisa umarnin shugaban ƙasa, inda ya gudanar da duba halin da ake ciki kai tsaye bayan fashe-fashen bama-bamai da dama da - [Gwamnatin Kano na ci gaba da farfaɗo da wuraren shakatawa yayin bikin Sallah Gwamnatin](https://solacebasehausa.com/gwamnatin-kano-na-ci-gaba-da-farfaɗo-da-wuraren-shakatawa-yayin-bikin-sallah-gwamnatin/) - Gwamnatin jihar Kano ta sake jaddada ƙudirin ta na kare muhalli da inganta jin daɗin al’umma, inda take ci gaba da aikin farfaɗo da muhimman wuraren shakatawa a faɗin birnin yayin da al’umma ke bikin karamar Sallah. A cikin wata sanarwa da ya sanya wa hannu da kansa a ranar Lahadi, kwamishinan muhalli da sauyin - [Wani yaro ƙarami da wasu mutum biyu sun mutu sakamakon wutar lantarki a Kaduna](https://solacebasehausa.com/wani-yaro-ƙarami-da-wasu-mutum-biyu-sun-mutu-sakamakon-wutar-lantarki-a-kaduna/) - Mutane uku, ciki har da yaro ƙarami da yarinya mai shekara 10, sun mutu sakamakon wutar lantarki, yayin da wasu uku suka jikkata a garin Manchok da ke ƙaramar hukumar Kaura a jihar Kaduna. Lamarin ya faru ne a ranar Asabar lokacin da wata babbar waya ta lantarki ta faɗo kan ƙananan layukan wutar da - [Hawan Nasarawa: Gwamnan Kano bai halarci hawa ba, yayin da shugaban majalisa Falgore ya karɓi sarkin Kano Sanusi a gidan gwamnati](https://solacebasehausa.com/hawan-nasarawa-gwamnan-kano-bai-halarci-hawa-ba-yayin-da-shugaban-majalisa-falgore-ya-karɓi-sarkin-kano-sanusi-a-gidan-gwamnati/) - Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, bai halarci bikin Hawan Nasarawa na bana, yayin da kakakin majalisar dokokin jihar, Jibril Isma’il Falgore, ya karɓi sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II, a gidan gwamnati da ke Kano. Jaridar Solacebase ta rawaito cewa wata sanarwa da mai ba gwamna shawara na musamman kan yaɗa labarai, Ibrahim - [Yadda ‘yan bindiga suka sace sakataren ƙaramar hukuma a Kano](https://solacebasehausa.com/yadda-yan-bindiga-suka-sace-sakataren-ƙaramar-hukuma-a-kano/) - Wani sakataren ƙaramar hukuma a Kibiya a jihar Kano ya fada hannun ‘yan bindiga bayan da suka kai hari gidansa da sanyin safiyar ranar Juma’a. Jaridar Solacebase ta rawaito cewa harin ya faru ne a garin Dinya da misalin ƙarfe 1:00 na dare, kamar yadda shugaban kansiloli na yankin, Hon. Sabo Yusuf Usman, ya bayyana - [Masu daukar nauyin ayyukan Boko Haram an san su – Buratai](https://solacebasehausa.com/masu-daukar-nauyin-ayyukan-boko-haram-an-san-su-buratai/) - Tsohon babban hafsan rundunar sojin kasa, Laftanar Janar Tukur Yusuf Buratai mai ritaya, ya bayyana cewa bai kamata a dora masa alhakin rashin fitar da sunayen mutanen da ake zargi da daukar nauyin ta’addanci a kasar ba. Ya kuma ce ana san masu daukar nauyin, kuma suna cikin al’umma, amma akwai dalilan da suka sa - [Dangote ya ƙara farashin man fetur zuwa Naira 1,245 kan kowacce lita](https://solacebasehausa.com/dangote-ya-ƙara-farashin-man-fetur-zuwa-naira-1245-kan-kowacce-lita/) - Kamfanin tace mai na Dangote ya sanar da karin sabon farashi ga man fetur, inda ya danganta matakin da hauhawar tashin hankalin siyasa a duniya. A cikin wata sanarwa da aka aikawa ‘yan kasuwa a daren Juma’a, matatar ta bayyana cewa farashin da take sayarwa daga matata ya tashi daga Naira 1,175 kan kowace lita - [Eid-el-Fitr: Tinubu ya yi kira da a rungumi haɗin kai, zaman lafiya da darussan Ramadan masu ɗorewa](https://solacebasehausa.com/eid-el-fitr-tinubu-ya-yi-kira-da-a-rungumi-haɗin-kai-zaman-lafiya-da-darussan-ramadan-masu-ɗorewa/) - Shugaban ƙasa Bola Tinubu ya bukaci ‘yan Najeriya da su ci gaba da rungumar haɗin kai, zaman lafiya da kuma darussan Ramadan masu ɗorewa yayin da al’ummar Musulmi a fadin ƙasar ke gudanar da bukukuwan Eid-el-Fitr tare da addu’o’i da nazari. Jaridar Solacebase ta rawaito cewa shugaban ya yi wannan kira ne a ranar Juma’a - [Cikin Hotuna: Gwamnan Kano da sarkin Kano Sanusi II sun halarci sallar Eid, sun bukaci a ci gaba da darussan da aka koya a Ramadan](https://solacebasehausa.com/cikin-hotuna-gwamnan-kano-da-sarkin-kano-sanusi-ii-sun-halarci-sallar-eid-sun-bukaci-a-ci-gaba-da-darussan-da-aka-koya-a-ramadan/) - Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf a ranar Juma’a da Sarkin Kano na 16 Muhammadu Sanusi II tare da dubban musulmi sun hadu wajen gudanar da sallar Eid-el-Fitr a filin idi na Kofar Mata. Jaridar Solacebase ta rawaito cewa sallar, wadda ta nuna karshen watan azumin Ramadan, Sarkin Kano Sanusi ne ya jagoranta, inda ya - [Cikin Hotuna: Aka gudanar da sallar Eid a fadar Aminu Ado Bayero da ke Kano](https://solacebasehausa.com/cikin-hotuna-aka-gudanar-da-sallar-eid-a-fadar-aminu-ado-bayero-da-ke-kano/) - Mutane da dama daga cikin musulmi sun taru a ranar Juma’a a fadar Nassarawa da ke Kano domin gudanar da sallar Eid-el-Fitr karkashin jagorancin Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero, wanda ke nuna karshen watan azumin Ramadan. An gudanar da sallar ne karkashin jagorancin Sarkin Malamai, Malam Kamalu, wanda ya gabatar da huduba mai mayar - [Tinubu ya dawo Lagos domin yin karamar Sallah bayan ziyarar aiki da ya kai zuwa Birtaniya](https://solacebasehausa.com/tinubu-ya-dawo-lagos-domin-yin-karamar-sallah-bayan-ziyarar-aiki-da-ya-kai-zuwa-birtaniya/) - Shugaban kasa Bola Tinubu tare da uwargidansa Oluremi Tinubu sun dawo Lagos da safiyar Juma’a bayan kammala ziyarar aiki ta kwanaki biyu zuwa ƙasar Birtaniya. Kamfanin dillancin labarai na ƙasa NAN ya rawaito cewa jirgin shugaban kasa ya sauka a bangaren shugaban kasa na filin jirgin sama na kasa da kasa na Murtala Muhammed da - [Gwamnan Kano ya taya al’ummar Kano murnar bikin karamar Sallah ya bukaci zaman lafiya yayin bukukuwa](https://solacebasehausa.com/gwamnan-kano-ya-taya-alummar-kano-murnar-bikin-karamar-sallah-ya-bukaci-zaman-lafiya-yayin-bukukuwa/) - Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya taya al’ummar jihar murnar zagayowar Eid-el-Fitr, wanda ke nuna kammala azumin watan Ramadan cikin nasara. Hakan na kunshe ne a cikin wata sanarwa da mai magana da yawun gwamnan, Sunusi Bature Dawakin Tofa, ya fitar. Gwamna Yusuf ya bayyana Eid-el-Fitr a matsayin lokaci na godiya da tunani - [Malamin addini a Sokoto ya jagoranci sallar Idi, ya yi watsi da umarnin Sarkin Musulmi](https://solacebasehausa.com/malamin-addini-a-sokoto-ya-jagoranci-sallar-idi-ya-yi-watsi-da-umarnin-sarkin-musulmi/) - Wani malamin addinin Musulunci da ke zaune a Sokoto, Sheikh Musa Lukuwa, ya jagoranci sallar Eid al-Fitr tare da mabiyansa duk da sanarwar hukuma na rashin ganin wata. Jaridar Solacebase ta rawaito cewa Sultan na Sokoto, Alhaji Sa’ad Abubakar, ya riga ya sanar cewa ba a ga jinjirin watan da ke nuna karshen Ramadan a - [Ƙungiyar Kwankwasiyya ta bayyana damuwa kan hukuncin kotuna masu karo da juna, ta bukaci NJC ta dauki mataki](https://solacebasehausa.com/ƙungiyar-kwankwasiyya-ta-bayyana-damuwa-kan-hukuncin-kotuna-masu-karo-da-juna-ta-bukaci-njc-ta-dauki-mataki/) - Ƙungiyar Kwankwasiyya ta bayyana damuwa kan abin da ta bayyana a matsayin karuwar yadda ake samun hukuncin shari’a masu karo da juna da kuma masu jawo cece-kuce a fadin Najeriya, inda ta yi gargadin cewa wannan yanayi na iya kawo cikas ga daidaiton dimokuradiyyar kasar. A cikin wata sanarwa da aka fitar a ranar Alhamis - [Duk waɗanda suke da hannu a hare-haren Borno za a dauki mataki mai tsauri a kansu – Shettima](https://solacebasehausa.com/duk-waɗanda-suke-da-hannu-a-hare-haren-borno-za-a-dauki-mataki-mai-tsauri-a-kansu-shettima/) - Mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima ya bayyana cewa wadanda ke da hannu a hare-haren baya-bayan nan a Maiduguri, babban birnin jihar Borno, za a dauki mataki mai tsauri a kansu. Shettima ya bayyana haka a ranar Laraba a Maiduguri lokacin da ya ziyarci wadanda suka jikkata sakamakon fashewar bam, wadanda ake jinyarsu a asibitin koyarwa - [Qatar ta ayyana jami’an diflomasiyyar Iran a matsayin wadanda ba ta maraba da su](https://solacebasehausa.com/qatar-ta-ayyana-jamian-diflomasiyyar-iran-a-matsayin-wadanda-ba-ta-maraba-da-su/) - Qatar ta ayyana jami’an soja da na tsaro na ofishin jakadancin Iran da ke Doha, tare da ma’aikatansu, a matsayin wadanda ba za a yi maraba da su ba. Ma’aikatar harkokin wajen Qatar, a cikin wata sanarwa da ta fitar a yammacin ranar Laraba, ta bukaci jami’an da su bar kasar cikin sa’o’i 24, kamar - [Shettima da shugabar NEMA sun ziyarci wadanda harin bam ya shafa a Maiduguri](https://solacebasehausa.com/shettima-da-shugabar-nema-sun-ziyarci-wadanda-harin-bam-ya-shafa-a-maiduguri/) - Mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima da babbar daraktar hukumar bada agajin gaggawa ta kasa (NEMA), Hajiya Zubaida Umar, sun kai ziyarar jaje ga wadanda suka jikkata sakamakon hare-haren bam da suka faru a ranar Litinin a Maiduguri. Shettima, wanda ya yi magana da manema labarai jim kadan bayan ziyarar, ya mika sakon ta’aziyya ga gwamnati - [SolaceBase ta shirya taron buɗa-baki na shekara-shekara ga ma’aikata da baƙi a Kano](https://solacebasehausa.com/solacebase-ta-shirya-taron-buɗa-baki-na-shekara-shekara-ga-maaikata-da-baƙi-a-kano/) - Kamfanin Fridabs SolaceBase Communication, masu wallafa jaridar SolaceBase, ya shirya taron buda baki na shekara-shekara ga ma’aikata, abokan hulda da baki a matsayin wani bangare na ayyukan kwanaki goma na karshe a watan Ramadan. Taron da aka gudanar a ranar Talata ya hada ma’aikatan kamfanin tare da kwararru daga fannoni daban-daban, da kuma ‘yan uwa - [Sarki Charles ya yabawa ‘yan Najeriya mazauna kasar Birtaniya, ya karbi bakuncin Tinubu tare da ƙasaitacciyar liyafar Sarauta](https://solacebasehausa.com/sarki-charles-ya-yabawa-yan-najeriya-mazauna-kasar-birtaniya-ya-karbi-bakuncin-tinubu-tare-da-ƙasaitacciyar-liyafar-sarauta/) - Sarki Charles III ya yabawa gudummawar ‘yan Najeriya da ke zaune a kasar ta Birtaniya. Sarkin, wanda ya yi magana a wata liyafar sarauta da aka shirya domin karrama shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a ranar Laraba, ya jaddada irin tasirin ‘yan Najeriya a cikin al’ummar Birtaniya, yana mai bayyana su a matsayin ginshiki ga - [Sarkin Musulmi ya ayyana Juma’a a matsayin 1 ga watan Shawwal, ya bukaci a yi addu’o’i](https://solacebasehausa.com/sarkin-musulmi-ya-ayyana-jumaa-a-matsayin-1-ga-watan-shawwal-ya-bukaci-a-yi-adduoi/) - Majalisar Sarkin Musulmi ta Sokoto ta ayyana ranar Juma’a, 20 ga watan Maris, 2026 a matsayin ranar farko ta watan Shawwal 1447 hijira, wanda ke nuna bikin karamar Sallah a fadin Najeriya, sakamakon rashin ganin jinjirin sabon wata ba. Sanarwar ta fito ne cikin wata takarda da kwamitin ba da shawara kan harkokin addini na - [Ƴan sandan jiha: Dole ne a magance fargabar 'yan Najeriya – Barau](https://solacebasehausa.com/ƴan-sandan-jiha-dole-ne-a-magance-fargabar-yan-najeriya-barau/) - Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Barau I. Jibrin, ya karɓi mambobin wani kwamitin jagoranci da rundunar 'yan sandan Najeriya ta kafa domin samar da tsarin kafa 'yan sandan jiha, inda ya tabbatar da cewa za a magance damuwar 'yan Najeriya. Babban sufeton 'yan sanda, Olatunji Disu, ne ya kafa kwamitin, inda a ranar 4 ga Maris, - [Sarki Sanusi II ne zai jagoranci hawan Sallah a Kano yayin da gwamnati ta sanar da sauye-sauyen bukukuwan Sallah](https://solacebasehausa.com/sarki-sanusi-ii-ne-zai-jagoranci-hawan-sallah-a-kano-yayin-da-gwamnati-ta-sanar-da-sauye-sauyen-bukukuwan-sallah/) - Sarkin Kano na 16 daga zuri’ar Fulani, Muhammadu Sanusi II, zai jagoranci hawan Sallah na Eid-el-Fitr na bana a Kano a matsayin wani ɓangare na tsare-tsaren da gwamnatin Jihar Kano ta amince da su domin bukukuwan Sallah masu zuwa. Sanarwar ta fito ne cikin wata takarda da kwamishinan yada labarai da harkokin cikin gida na - [Da ɗumi-ɗumi: Saudiyya ta ayyana Juma’a a matsayin ranar Eid-el-Fitr](https://solacebasehausa.com/da-ɗumi-ɗumi-saudiyya-ta-ayyana-jumaa-a-matsayin-ranar-eid-el-fitr/) - Kotun koli ta Saudi Arabia ta sanar da cewa za a gudanar da bikin Eid-el-Fitr a ranar Juma’a, 20 ga Maris, 2026, bayan da ba a samu sahihin rahoton ganin jinjirin watan Shawwal a fadin ƙasar ba. A cewar wata sanarwa ta hukuma, kwamitocin duban wata sun gudanar da aiki a wurare 12 a duk - [Gwamnan jihar Ondo Aiyedatiwa ya bada umarnin sake bude masallaci bayan shekaru 4 da rufe shi](https://solacebasehausa.com/gwamnan-jihar-ondo-aiyedatiwa-ya-bada-umarnin-sake-bude-masallaci-bayan-shekaru-4-da-rufe-shi/) - Gwamnan Jihar Ondo, Lucky Aiyedatiwa, ya bada umarnin sake bude babban masallacin Ikare-Akoko wanda aka rufe tun ranar 18 ga Oktoba, 2022. Aiyedatiwa ya bada wannan umarni ne a ranar Talata a Akure yayin wani taron buda baki na watan Ramadan da aka sanya wa suna Iftar tare da gwamna, wanda gwamnatin jihar ta shirya - [Rikici tsakanin Bijilanti da ƴan bindiga a Katsina ya yi sanadin mutuwar mutane 18 kamar yadda gwamnatin jihar ta tabbatar](https://solacebasehausa.com/rikici-tsakanin-bijilanti-da-ƴan-bindiga-a-katsina-ya-yi-sanadin-mutuwar-mutane-18-kamar-yadda-gwamnatin-jihar-ta-tabbatar/) - Gwamnatin Jihar Katsina ta tabbatar da mutuwar mutane 18 sakamakon arangama tsakanin mambobin ƙungiyar masu sa kai da kuma ‘yan bindiga da suka tuba a ƙaramar hukumar Jibia. Kwamishinan tsaro na cikin gida da harkokin gida, Nasir Muazu, ya bayyana hakan a cikin wata sanarwa da ya fitar a ranar Talata a Katsina. Ya ce - [Gwamnan jihar Filato ya sauke mukarrabansa 6, ya dakatar da 1](https://solacebasehausa.com/gwamnan-jihar-filato-ya-sauke-mukarrabansa-6-ya-dakatar-da-1/) - Gwamnan Jihar Plateau, Caleb Mutfwang, ya sallami mukarrabansa guda shida tare da dakatar da mutum guda. Sakataren gwamnatin jihar, Samuel Jatau, ya bayyana hakan a cikin wata sanarwa da ya fitar a ranar Talata a Jos. Ya ce wannan mataki wani ɓangare ne na ƙoƙarin gwamnati na sake fasalin ayyukanta domin inganta aiki da kuma - [Tinubu ya baiwa masu mukaman siyasa wa’adin yin murabus idan za su tsaya takara](https://solacebasehausa.com/tinubu-ya-baiwa-masu-mukaman-siyasa-waadin-yin-murabus-idan-za-su-tsaya-takara/) - Shugaban ƙasa Bola Tinubu ya umarci duk masu rike da mukaman siyasa a gwamnatinsa da ke son tsayawa takara a zaɓen 2027 da su yi murabus kafin ko a ranar 31 ga Maris, 2026. Hakan na kunshe ne a cikin wata takarda da ofishin sakataren gwamnatin tarayya ya fitar, wadda sakataren gwamnatin tarayya, George Akume, - [Yanzu-yanzu; Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun hutun karamar sallah](https://solacebasehausa.com/yanzu-yanzu-gwamnatin-tarayya-ta-ayyana-ranakun-hutun-karamar-sallah/) - Gwamnatin tarayya ta ayyana ranar Alhamis 19 ga Maris da kuma Juma’a 20 ga Maris, 2026 a matsayin ranakun hutun a fadin ƙasa domin bikin Eid-el-Fitr, wanda ke nuna ƙarshen watan azumin Ramadan na Musulmi. Ministan harkokin cikin gida, Olubunmi Tunji-Ojo, ne ya bayyana hakan a madadin gwamnatin tarayya. A cikin wata sanarwa da babbar - [CBN ya cire sharadin takardar rantsuwar kotu wajen dawo da asusun bankin da ya daina aiki](https://solacebasehausa.com/cbn-ya-cire-sharadin-takardar-rantsuwar-kotu-wajen-dawo-da-asusun-bankin-da-ya-daina-aiki/) - Babban bankin kasa (CBN) ya cire wajabcin gabatar da takardar rantsuwar kotu ga kwastomomi da ke neman dawo da asusun bankinsu da ya daina aiki. Hakan ya fito ne a cikin sabbin ƙa’idojin da aka sabunta kan yadda ake tafiyar da asusun banki marasa aiki, a cikin wata sanarwa da aka fitar ranar 12 ga - [Kotu ta ci tarar EFCC Naira Dubu 500 saboda yawan neman dage shari’a da ake yiwa Emefiele](https://solacebasehausa.com/kotu-ta-ci-tarar-efcc-naira-dubu-500-saboda-yawan-neman-dage-sharia-da-ake-yiwa-emefiele/) - Mai shari’a Hamza Muazu na babbar kotun Abuja ya ci tarar EFCC Naira Dubu 500 a ranar Talata saboda neman dage shari’a sau da dama a shari’ar Godwin Emefiele. Emefiele, tsohon gwamnan Babban bankin Najeriya (CBN), na fuskantar tuhume-tuhume da suka haɗa da karya amana ta laifi, ƙirƙirar takardu na bogi, amfani da mukami ba - [Tinubu ya umarci shugabannin tsaro su koma Maiduguri bayan hare-haren ta’addanci](https://solacebasehausa.com/tinubu-ya-umarci-shugabannin-tsaro-su-koma-maiduguri-bayan-hare-haren-taaddanci/) - Shugaban ƙasa Bola Tinubu ya umarci manyan jami’an tsaro na ƙasa da su koma Maiduguri, babban birnin Jihar Borno, domin su jagoranci yadda za a shawo kan matsalar tsaro bayan hare-haren ta’addanci da suka faru a yankin. Haka kuma ya bayyana cewa gwamnatinsa za ta ƙara ƙaimi wajen yaƙi da ƙungiyoyin masu aikata laifuka da - [Gwamnatin Kano ta musanta bayar da umarni hawan Sallah ](https://solacebasehausa.com/gwamnatin-kano-ta-musanta-bayar-da-umarni-hawan-sallah/) - Gwamnatin Jihar Kano ta karyata jita-jitar da ke yawo a wasu kafafen yaɗa labarai da kuma kafafen sada zumunta cewa Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II, zai jagoranci hawan Sallah. Gwamnatin ta bayyana cewa rahoton ba shi da tushe, tare da ƙara da cewa babu wata hukuma da ta yanke hukunci kan batun har - [Gwamnatin Kano ta rushe wasu gine-ginen da aka yi ba bisa ka’ida ba a Sharada, ta gargadi masu gine-ginen](https://solacebasehausa.com/gwamnatin-kano-ta-rushe-wasu-gine-ginen-da-aka-yi-ba-bisa-kaida-ba-a-sharada-ta-gargadi-masu-gine-ginen/) - Gwamnatin Jihar Kano ta rushe wasu gine-ginen da aka yi ba bisa ka’ida ba a wani fili da ke yankin Sharada a ƙaramar hukumar Gwale, tare da gargadin cewa za a gurfanar da mutanen da ke da hannu a aikin. Kwamishinan ma’aikatar ƙasa da tsare-tsaren gine-gine, Abduljabbar M. Umar, ya bayyana hakan a ranar Litinin - [Ƴan sanda sun tabbatar da mutuwar mutane 23, 108 sun jikkata sakamakon fashewar bama-bamai a Maiduguri](https://solacebasehausa.com/ƴan-sanda-sun-tabbatar-da-mutuwar-mutane-23-108-sun-jikkata-sakamakon-fashewar-bama-bamai-a-maiduguri/) - Rundunar ‘yan sanda a Jihar Borno ta tabbatar a ranar Talata cewa mutane 23 sun mutu yayin da 108 suka jikkata a Maiduguri sakamakon fashewar bama-bamai da suka faru a ranar Litinin. ‘Yan sandan sun bayyana cewa ana zargin ‘yan kunar bakin wake ne suka kai hare-haren da misalin ƙarfe 7:24 na yamma. Jami’in hulɗa - [Gwamna Zulum ya yi Allah-wadai da tashin abin fashewa a Maiduguri, ya bukaci a kwantar da hankali](https://solacebasehausa.com/gwamna-zulum-ya-yi-allah-wadai-da-tashin-abin-fashewa-a-maiduguri-ya-bukaci-a-kwantar-da-hankali/) - Gwamnan Jihar Borno, Babagana Umara Zulum, ya yi Allah-wadai da kakkausar murya kan fashe-fashen da suka faru a wasu sassan Maiduguri a yammacin ranar Litinin. Zulum, wanda ke halin yanzu a ƙasar Saudiyya domin gudanar da Umra, ya bayyana harin a matsayin abin ƙyama, mai muni da rashin tausayi, wanda aka kai kan mutane marasa - [Yanzu - yanzu: Wasu tagwayen abin fashewa sun yi ƙara a Maiduguri](https://solacebasehausa.com/yanzu-yanzu-wasu-tagwayen-abin-fashewa-sun-yi-ƙara-a-maiduguri/) - Ana fargabar mutuwar wasu mutane da ba a tantance adadinsu ba, yayin da wasu da dama suka jikkata sakamakon wasu fashe-fashe da suka faru a kusa da kasuwar Monday Market a Maiduguri, jihar Borno, da kuma kusa da wurin tsaro a asibitin koyarwa na jami'ar Maiduguri. Rahotanni sun nuna cewa bam ɗin sun fashe a - [Tinubu ya fara ziyarar ƙasa zuwa Birtaniya ranar Talata](https://solacebasehausa.com/tinubu-ya-fara-ziyarar-ƙasa-zuwa-birtaniya-ranar-talata/) - Shugaban ƙasa Bola Tinubu zai bar Abuja ranar Talata domin fara wata ziyarar ƙasa zuwa Birtaniya bisa gayyatar Sarkin Birtaniya sarki Charles III tare da matarsa sarauniya Camilla. Mai ba shugaban ƙasa shawara na musamman kan yaɗa bayanai da dabaru, Bayo Onanuga, ya sanar da hakan a ranar Litinin. Ya bayyana cewa shugaban ƙasar zai - [Yanzu-yan: Tinubu ya rantsar da Taiwo Oyedele a matsayin karamin ministan kudi](https://solacebasehausa.com/yanzu-yan-tinubu-ya-rantsar-da-taiwo-oyedele-a-matsayin-karamin-ministan-kudi/) - Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya rantsar da Taiwo Oyedele a matsayin ƙaramin ministan kuɗi. An gudanar da bikin rantsarwar ne a taƙaice a fadar shugaban ƙasa da ke Abuja a ranar Litinin. Tun da fari jami’an tsaro na fadar shugaban ƙasa sun tantance Oyedele tare da matarsa da misalin ƙarfe 2:09 na rana, inda - [Fasinjoji da dama sun jikkata bayan jirgin ƙasa na Kaduna zuwa Abuja ya kauce daga layi](https://solacebasehausa.com/fasinjoji-da-dama-sun-jikkata-bayan-jirgin-ƙasa-na-kaduna-zuwa-abuja-ya-kauce-daga-layi/) - Fasinjoji da dama sun jikkata a safiyar ranar Litinin bayan wani jirgin ƙasa da ke zirga-zirga a kan layin dogo tsakanin Kaduna da Abuja ya fuskanci wani lamari da ya tilasta dakatar da tafiyarsa kafin ya kammala tafiyar. Jirgin fasinjojin da ya taso daga Kaduna zuwa Abuja bai kai inda aka tsara zai isa ba - [Gamayyar kungiyoyi a Jigawa sun bukaci majalisar dokokin Jihar ta binciki zargin karkatar da kudade a kananan hukumomi](https://solacebasehausa.com/gamayyar-kungiyoyi-a-jigawa-sun-bukaci-majalisar-dokokin-jihar-ta-binciki-zargin-karkatar-da-kudade-a-kananan-hukumomi/) - Wata hadaka ta kungiyoyin fararen hula da kungiyoyin al’umma ta bukaci majalisar dokokin Jihar Jigawa ta gudanar da bincike kan zargin rashin kyakkyawan tafiyar da kudade a kananan hukumomin jihar. Kungiyoyin fararen hula da kungiyoyin al’umma karkashin hadakar hadin gwiwar tabbatar da shigar jama’a cikin tafiyar da mulkin kananan hukumomi sun bayyana wannan bukata a - [Trump ya gargadi kungiyar NATO, ya bukaci China ta taimaka wajen sake bude mashigar Hormuz](https://solacebasehausa.com/trump-ya-gargadi-kungiyar-nato-ya-bukaci-china-ta-taimaka-wajen-sake-bude-mashigar-hormuz/) - Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya gargadi Kungiyar tsaron arewacin tekun Atlantika cewa makoma mara kyau na iya jiran kungiyar idan kasashen kawancenta ba su taimaka wajen bude mashigar Hormuz ba, tare da cewa zai iya jinkirta wani taron koli da aka shirya yi da shugaban kasar China, Xi Jinping. Trump ya bayyana cewa yana - [Kungiyar goyon bayan Tinubu ta kafa kwamitin yada labarai, dan jarida daga Kano ya shiga jerin sunaye](https://solacebasehausa.com/kungiyar-goyon-bayan-tinubu-ta-kafa-kwamitin-yada-labarai-dan-jarida-daga-kano-ya-shiga-jerin-sunaye/) - An nada wani dan jarida da ke aiki a Kano, Ahmad Hamisu Gwale, a matsayin mamba a kwamitin yada labarai na kungiyar Tinubu Support Organisation, a wani mataki na karfafa tsarin sadarwa da yada ayyukan kungiyar ga jama’a. Kungiyar ta sanar da jerin sunayen mambobin kwamitin ne a daidai lokacin da take shirin gudanar da - [Sarkin musulmi na Sokoto ya kai wa shugaban kasa Tinubu ziyara](https://solacebasehausa.com/sarkin-musulmi-na-sokoto-ya-kai-wa-shugaban-kasa-tinubu-ziyara/) - Shugaban kasa Bola Tinubu ya karbi bakuncin sarkin musulmi na Sokoto, Muhammadu Sa’adu Abubakar III, a fadar shugaban kasa da ke Abuja. Sarkin musulmin, wanda kuma shi ne shugaban majalisar koli ta harkokin addinin musulunci ta Najeriya, ya kai ziyarar ne ga shugaban kasar a ranar Lahadi. Sai dai har kawo lokacin hada wannan rahoto - [Wata yarinya mai shekara 8 ta rasu bayan ta faɗa kan tsinin sandar karfen Rodi a wurin aikin gyaran hanya a Kano](https://solacebasehausa.com/wata-yarinya-mai-shekara-8-ta-rasu-bayan-ta-faɗa-kan-tsinin-sandar-karfen-rodi-a-wurin-aikin-gyaran-hanya-a-kano/) - Yarinya mai shekara takwas, Siyama Idris, ta rasu bayan ta fada bisa tsinin sandar karfen Rodi da aka bari a bude a wurin da ake aikin gyaran hanya da magudanar ruwa a unguwar Tudun Wada da ke karamar hukumar Nassarawa a jihar Kano. Jaridar Solacebase ta rawaito cewa wani ganau mai suna Abdulrashid Yusuf ya - [Gwamna Yusuf ya rushe ma’aikatar ilimi mai zurfi](https://solacebasehausa.com/gwamna-yusuf-ya-rushe-maaikatar-ilimi-mai-zurfi/) - Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya amince da rushe Ma’aikatar kula da manyan makarantu ta jihar Kano nan take, a wani mataki da gwamnati ta ce an dauka domin karfafa daidaiton aiki da kuma hanzarta sauye-sauye a bangaren ilimi na jihar. Biyo bayan rushewar ma’aikatar, mataimakin gwamnan jihar, Aminu Abdussalam Gwarzo, wanda kuma yake - [Tashin hankali a Zamfara: An kashe Daraktan Kwaleji bayan ya biyan Naira Miliyan 25.7 da babura don ceto iyali daga hannun ‘yan bindiga](https://solacebasehausa.com/tashin-hankali-a-zamfara-an-kashe-daraktan-kwaleji-bayan-ya-biyan-naira-miliyan-25-7-da-babura-don-ceto-iyali-daga-hannun-yan-bindiga/) - Kisan Malam Bashir Sani, babban jami’in gudanarwa a Kwalejin Ilimi ta Maru da ke Maru a Jihar Zamfara, da ake zargin ‘yan bindiga ne suka aikata, ya sake bayyana mummunan halin rashin tsaro a wasu sassan arewacin Najeriya, inda iyalai da ke biyan kudin fansa domin kubutar da ‘yan uwansu ke ci gaba da fadawa - [Gowon ya yaba da kokarin farfaɗo da tattalin arziki na Tinubu, ya bukaci a marawa gwamnati baya](https://solacebasehausa.com/gowon-ya-yaba-da-kokarin-farfaɗo-da-tattalin-arziki-na-tinubu-ya-bukaci-a-marawa-gwamnati-baya/) - Tsohon shugaban kasa, Janar Yakubu Gowon (mai ritaya), ya yaba da kokarin shugaban kasa Bola Tinubu wajen inganta tattalin arzikin Najeriya da kuma karfafa zaman lafiyar kasa. Jaridar Solacebase ta rawaito cewa Gowon ya bayyana hakan ne bayan wata ganawar sirri da ya yi da shugaban kasa a fadar shugaban kasa da ke Abuja, inda - [Jam'iyyar ADC ta sanar da ranar babban taron ta ƙasa](https://solacebasehausa.com/jamiyyar-adc-ta-sanar-da-ranar-babban-taron-ta-ƙasa/) - Jam’iyyar ADC ta sanar da jadawalin gudanar da zabukan cikin gida a fadin kasa gabanin babban taron jam’iyyar na kasa da aka shirya gudanarwa a ranar 14 ga Afrilu, 2026. Sanarwar jama’a ta samu sa hannun sakataren tsare-tsare na kasa, Prince Chinedu Idigo, da sakataren yada labarai na kasa, Mallam Bolaji Abdullahi. Sanarwar ta bayyana - [Gwamna Yusuf ya ba da umarnin biyan albashin watan Maris kafin bikin karamar Sallah](https://solacebasehausa.com/gwamna-yusuf-ya-ba-da-umarnin-biyan-albashin-watan-maris-kafin-bikin-karamar-sallah/) - Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya ba da umarnin a gaggauta sakin kudaden albashin watan Maris na shekarar 2026 tare da biyan su ga dukkan ma’aikatan gwamnati na jihar. Hakan na kunshe cikin wata sanarwa da daraktar wayar da kan jama’a a ofishin shugaban ma’aikatan gwamnati, Rukayya Uba Sulaiman, ta fitar a ranar Asabar. - [Cikakkun jerin sunaye: Majalisar kula da ilimin shari'a ta amince da jami'o'i 114 don gudanar da shirye-shiryen shari'a a Najeriya](https://solacebasehausa.com/cikakkun-jerin-sunaye-majalisar-kula-da-ilimin-sharia-ta-amince-da-jamioi-114-don-gudanar-da-shirye-shiryen-sharia-a-najeriya/) - Majalisar kula da ilimin shari'a ta fitar da jerin jami’o’i 114 da ta amince su rika gudanar da shirye-shiryen karatun lauya a Najeriya. Hakan na kunshe ne cikin wata takarda da aka fitar a ranar Juma’a wadda sakatariyar majalisar kuma daraktar kula da harkokin gudanarwa, Aderonke Osho, ta sanya wa hannu. Majalisar ta bayyana cewa - [NSCDC ta kama mutane 4 da ake zargi da satar wayoyi a Kano](https://solacebasehausa.com/nscdc-ta-kama-mutane-4-da-ake-zargi-da-satar-wayoyi-a-kano/) - Hukumar tsaron farin kaya ta ƙasa NSCDC reshen jihar Kano ta kama wasu mutane hudu da ake zargi da satar wayoyin hannu a wani samame da ta kai a Dorayi Babba da ke karamar hukumar Gwale a jihar. Jami’in hulda da jama’a na rundunar, SC Ibrahim Idris-Abdullahi, ya bayyana hakan cikin wata sanarwa da ya - [Sauyin yanayi: Kano ta samu ruwan sama na farko a 2026](https://solacebasehausa.com/sauyin-yanayi-kano-ta-samu-ruwan-sama-na-farko-a-2026/) - Mazauna Kano sun yi mamaki a daren ranar Alhamis yayin da birnin ya samu ruwan sama na farko a shekarar 2026, lamarin da ba kasafai ake gani ba a watan Maris, musamman a Kano da mafi yawan sassan arewacin Najeriya. Jaridar Solacebase ta rawaito cewa ruwan saman, wanda ya fara kusan karfe 9 na dare, - [Gwamnatin tarayya ta amince da Naira Biliyan 2 domin fara gudanar da harkokin kwalejin Tinubu poly da jami’ar Epe](https://solacebasehausa.com/gwamnatin-tarayya-ta-amince-da-naira-biliyan-2-domin-fara-gudanar-da-harkokin-kwalejin-tinubu-poly-da-jamiar-epe/) - Gwamnatin tarayya ta amince da bayar da Naira Biliyan Biyu ga kowace makaranta a matsayin kudin fara aiki ga kwalejin fasaha ta tarayya Bola Ahmed Tinubu da ke Abuja da kuma jami’ar kimiyya da fasaha ta tarayya da ke Epe a jihar Lagos, a wani bangare na kokarin tallafa wa fara gudanar da ayyukansu. Ministan - [Farashin mai ya haura Dala 100 yayin da Iran ta yi barazanar rufe mashigar Hormuz](https://solacebasehausa.com/farashin-mai-ya-haura-dala-100-yayin-da-iran-ta-yi-barazanar-rufe-mashigar-hormuz/) - Farashin danyen mai ya ci gaba da kasancewa sama da Dala 100 a ranar Juma’a, yayin da yawancin kasuwannin hannayen jari suka ragu bayan jagoran Iran ya yi kira da a rufe muhimmin mashigar ruwan Strait of Hormuz tare da bude sabbin fagage na yaki da Amurka da Isra’ila. Yayin da rikicin ya shiga mako - [Kotu ta hana Aiyedatiwa tsayawa takarar gwamnan Ondo a 2028](https://solacebasehausa.com/kotu-ta-hana-aiyedatiwa-tsayawa-takarar-gwamnan-ondo-a-2028/) - Babbar kotun tarayya da ke zamanta a Akure, babban birnin jihar Ondo, ta hana gwamnan jihar Ondo Lucky Aiyedatiwa tsayawa takarar sake zama gwamna a zaben shekarar 2028. Yayin yanke hukunci a ranar Alhamis, mai shari’a Toyin Bolaji Adegoke ta bayyana cewa kundin tsarin mulkin 1999 da aka yi wa kwaskwarima bai amince shugaban kasa - [Dalilin da ya sa muka bar tsofaffin jam’iyyunmu – Tambuwal, Abaribe, Dickson da wasu sanatoci](https://solacebasehausa.com/dalilin-da-ya-sa-muka-bar-tsofaffin-jamiyyunmu-tambuwal-abaribe-dickson-da-wasu-sanatoci/) - Sanatoci tara da suka sanar da sauya sheka daga jam’iyyun siyasa da suke ciki sun bayyana dalilai daban-daban da suka sa suka dauki wannan mataki. Kamfanin dillancin labarai na ƙasa NAN ya rawaito cewa sanatocin irin su Aminu Tambuwal daga Sokoto, Eyinnaya Abaribe daga Abia, Binos Yaroe daga Adamawa, Victor Umeh daga Anambra, Tony Nwoye - [Kotu ta bai wa ICPC damar binciken na’urorin da aka kwato daga gidan El-Rufai](https://solacebasehausa.com/kotu-ta-bai-wa-icpc-damar-binciken-naurorin-da-aka-kwato-daga-gidan-el-rufai/) - Babbar kotun tarayya da ke Abuja ta bai wa hukumar yaki da rashawa ta ICPC damar shiga tare da yin nazari kan na’urorin lantarki da aka kwato daga gidan tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmad El-Rufai. Kamfanin dillancin labarai na ƙasa NAN ya rawaito cewa mai shari’a Joyce Abdulmalik ce ta bayar da umarnin bayan - [Kamfanin mai na ƙasa NNPC ya rage farashin litar man fetur](https://solacebasehausa.com/kamfanin-mai-na-ƙasa-nnpc-ya-rage-farashin-litar-man-fetur/) - Kamfanin mai na ƙasa NNPC ya rage farashin man fetur a gidajen sayar da man sa zuwa Naira 1,130 kan kowace lita a Lagos da kuma Naira 1,165 kan kowace lita a Abuja. Ragin farashin wanda ya fara aiki ranar Laraba ya nuna saukar Naira 100 daga farashin baya na Naira 1,230 kan kowace lita - [Gwamnan Kano ya gargadi kwamishinoni kan fitar da sirrikan gwamnati](https://solacebasehausa.com/gwamnan-kano-ya-gargadi-kwamishinoni-kan-fitar-da-sirrikan-gwamnati/) - Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya gargadi mambobin majalisar zartarwa ta jihar kan ayyukan rashin biyayya da kuma fitar da bayanan gwamnati. Jaridar Solacebase ta rawaito cewa gwamnan ya yi wannan gargadi ne yayin taron majalisar zartarwa ta jihar karo na 38 da ke gudana a gidan gwamnati da ke Kano a ranar Alhamis. - [Tambuwal ya fice daga PDP zuwa ADC](https://solacebasehausa.com/tambuwal-ya-fice-daga-pdp-zuwa-adc/) - Tsohon gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal, ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar PDP tare da komawa jam’iyyar ADC. Tsohon gwamnan ya bayyana rikicin cikin gida na PDP da rashin jituwa a shugabanci da kuma ƙara tsananta rabuwar kai a cikin jam’iyyar a matsayin manyan dalilan da suka sa ya yanke wannan hukunci. Tambuwal, wanda - [Sarkin Kano Aminu Ado ya fitar da jadawalin hawan Sallah, ya sanar da hukumomin tsaro](https://solacebasehausa.com/31854-2/) - Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado Bayero, ya sanar da hukumomin tsaro shirye-shiryen gudanar da bukukuwan yawan Sallah na shekarar 2026 da za a yi a fadar sarki da ke Nasarawa a Kano. A cikin wata wasiƙa mai ɗauke da kwanan watan 7 ga Maris, 2026 wadda aka aike wa kwamishinan ‘yan sanda na - [Zargin damfara a shirin tura dalibai karatu ƙasashen waje: hukumar yaƙi da cin hanci ta Kano ta gano asusun Banki 35 da ake zargin mallakar tsohon kwamishina ne](https://solacebasehausa.com/zargin-damfara-a-shirin-tura-dalibai-karatu-ƙasashen-waje-hukumar-yaƙi-da-cin-hanci-ta-kano-ta-gano-asusun-banki-35-da-ake-zargin-mallakar-tsohon-kwamishina-ne/) - Hukumar karɓar ƙorafe-ƙorafe da yaƙi da cin hanci da rashawa ta jihar Kano ta gano asusun Banki guda 35 da ke da alaƙa da tsohon kwamishinan ilimi mai zurfi, Dr Yusuf Kofar Mata, a cikin binciken da take yi kan zargin damfara a shirin tallafin karatu na ƙasashen waje na jihar. Jaridar Solacebase ta rawaito - [Tinubu ya naɗa Yuguda a matsayin mataimakin gwamnan CBN](https://solacebasehausa.com/tinubu-ya-naɗa-yuguda-a-matsayin-mataimakin-gwamnan-cbn/) - Shugaban ƙasa Bola Tinubu ya naɗa tsohon babban darakta na hukumar kasuwar hada hadar takardun kuɗi da hada-hadar hannayen jari ta Najeriya, Lamido Yuguda, a matsayin mataimakin gwamnan Babban Bankin Najeriya CBN. Naɗin, wanda ke jiran amincewar majalisar dattawa, ya fito ne a cikin wata sanarwa da mai ba shugaban ƙasa shawara na musamman kan - [Majalisar dattawa ta tabbatar da naɗin Taiwo Oyedele a matsayin minista](https://solacebasehausa.com/majalisar-dattawa-ta-tabbatar-da-naɗin-taiwo-oyedele-a-matsayin-minista/) - Majalisar dattawa ta tabbatar da naɗin Taiwo Oyedele a matsayin wanda aka zaɓa domin zama minista a gwamnatin shugaban ƙasa Bola Tinubu. Shugaban majalisar dattawa, sanata Godswill Akpabio, ya sanar da tabbatar da naɗin bayan ‘yan majalisar sun amince da shi ta hanyar kaɗa kuri’ar murya a zaman majalisar baki ɗaya. Ana sa ran Oyedele - ['Yan bindiga sun kashe mutum 3, sun jikkata 11 a Katsina – 'yan sanda](https://solacebasehausa.com/yan-bindiga-sun-kashe-mutum-3-sun-jikkata-11-a-katsina-yan-sanda/) - Rundunar ‘yan sanda ta jihar Katsina ta tabbatar da cewa mutum uku sun mutu yayin da wasu 11 suka jikkata bayan harin da ‘yan bindiga suka kai garin Jikamashi da ke karamar hukumar Musawa. Jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sanda, mataimakin sufeton ‘yan sanda Aliyu Abubakar, ya tabbatar da hakan a cikin wata - [Majalisar wakilai ta tanadi tarar Naira Miliyan 10 da daurin shekara biyu kan kasancewa mamba a jam’iyyun siyasa biyu](https://solacebasehausa.com/majalisar-wakilai-ta-tanadi-tarar-naira-miliyan-10-da-daurin-shekara-biyu-kan-kasancewa-mamba-a-jamiyyun-siyasa-biyu/) - Majalisar wakilai ta gyara dokar zaɓe ta shekarar 2026 domin mayar da kasancewa mamba a jam’iyyun siyasa biyu a lokaci guda laifi. Sabuwar tanadin dokar ta bayyana cewa duk wanda aka samu da laifin kasancewa memba a jam’iyyar siyasa fiye da ɗaya a lokaci guda zai fuskanci tarar naira miliyan 10 ko kuma daurin shekaru - [Kotun daukaka kara ta dage shari’ar babban taron PDP na Ibadan ba tare da saka ranar ci gaba ba](https://solacebasehausa.com/kotun-daukaka-kara-ta-dage-shariar-babban-taron-pdp-na-ibadan-ba-tare-da-saka-ranar-ci-gaba-ba/) - Kotun daukaka kara da ke Ibadan ta dage sauraron karar da bangarori biyu na jam’iyyar PDP suka shigar kan babban taron jam’iyyar da aka gudanar a ranar 15 da 16 ga watan Nuwamba a Ibadan ba tare da sanya ranar da za a ci gaba ba. Babban taron PDP da aka gudanar a Ibadan ya - [BUK ta fara binciken wasu zarge-zargen cin zarafi da damfara ta Internet da ake yi akan wani dalibi](https://solacebasehausa.com/buk-ta-fara-binciken-wasu-zarge-zargen-cin-zarafi-da-damfara-ta-internet-da-ake-yi-akan-wani-dalibi/) - Jami’ar Bayero da ke Kano BUK ta bayyana cewa ta lura da zarge-zargen da ke yawo a cikin rubuce-rubucen jama’a da kuma a kafafen sada zumunta da ke alakanta wani mutum da ake cewa dalibi ne a jami’ar da aikata kwaikwayon wani mutum a internet da kuma badakala ta kudi. A cikin wata sanarwa da - [Kotu ta yanke wa likitan bogi hukuncin kisa ta hanyar rataya](https://solacebasehausa.com/kotu-ta-yanke-wa-likitan-bogi-hukuncin-kisa-ta-hanyar-rataya/) - Babbar kotu da ke zamanta a Ado Ekiti a jihar Ekiti ta yanke wa wani mai suna Olatide Temitope Emmanuel hukuncin kisa ta hanyar rataya. Wanda aka yanke wa hukuncin mai shekaru 48 ya kashe wata mata mai suna Falade Bosede, sannan a ranar 9 ga watan Yuni na shekarar 2019 a titin Ajebamidele da - [Gwamnatin tarayya ta amince da daukar likitoci 50 da ma’aikatan jinya 100 a cibiyoyin gyaran hali](https://solacebasehausa.com/gwamnatin-tarayya-ta-amince-da-daukar-likitoci-50-da-maaikatan-jinya-100-a-cibiyoyin-gyaran-hali/) - Ministan harkokin cikin gida, Dakta Olubunmi Tunji-Ojo, ya bayyana cewa Shugaban kasa Bola Tinubu ya amince da daukar likitoci 50 da ma’aikatan jinya 100 domin yin aiki a asibitocin cibiyoyin gyaran hali na fadin kasar nan. Ministan ya bayyana hakan ne ranar Talata lokacin da Ministan yada labarai da wayar da kan jama’a, Alhaji Mohammed - [Gwamna Abba Kabir ya sauke shugaban Ma’aikata na Kano](https://solacebasehausa.com/gwamna-abba-kabir-ya-sauke-shugaban-maaikata-na-kano/) - Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya sauke shugaban Ma’aikata Alhaji Abdullahi Musa, daga mukaminsa. Wata sanarwa da mai magana da yawun gwamnan Sunusi Bature Dawakin Tofa, ya fitar a daren Talatar makon nan ce ta bayyana hakan. Sanarwar ta ce, ɗaukar matakin sauke shi ɗin na daga cikin Ƙoƙarin gwamnati na sake inganta - [Kotu ta dage sauraron shari’ar zargin daukar nauyin ta’addanci da ake yi wa Malami da ɗansa](https://solacebasehausa.com/kotu-ta-dage-sauraron-shariar-zargin-daukar-nauyin-taaddanci-da-ake-yi-wa-malami-da-ɗansa/) - Babbar kotun tarayya da ke Abuja ta dage sauraron shari’ar da ake yi wa tsohon babban lauyan gwamnatin tarayya, Abubakar Malami, kan zargin daukar nauyin ta’addanci zuwa ranar 15 ga watan Afrilu. Hukumar tsaro ta farin kaya DSS ta kasa ta gurfanar da Malami da dansa Abdulaziz a gaban kotu ranar 3 ga watan Fabrairu - [Matatar Mai ta Dangote ta rage farashin fetur da dizal](https://solacebasehausa.com/matatar-mai-ta-dangote-ta-rage-farashin-fetur-da-dizal/) - Matatar mai ta Dangote ta rage farashin sayar da man fetur, da kuma dizal, lamarin da ya zama karo na farko na rage farashi bayan karin farashi da aka samu a kwanakin baya. Bisa sabon jadawalin farashin da matatar ta fitar ranar 10 ga watan Maris 2026, farashin fetur daga ma’ajiyar matatar ya ragu da - [Matasa biyu sun nutse a ruwa yayin tserewa daga barayin waya a Kano](https://solacebasehausa.com/matasa-biyu-sun-nutse-a-ruwa-yayin-tserewa-daga-barayin-waya-a-kano/) - Wasu matasa biyu a Kano, Sadiq Isyaku da Auwal Isyaku, sun rasu ranar Litinin bayan sun fada cikin wani budadden ruwa yayin da suke kokarin tserewa daga wasu ‘yan daba da ke kokarin kwace musu wayoyinsu. A cikin wata sanarwa da aka fitar ranar Talata a Kano, hukumar kashe gobara ta Jihar Kano ta bayyana - [Gobara ta lalata kadarori da darajar su ta kai Naira Miliyan 350 a wani otel a Abuja](https://solacebasehausa.com/gobara-ta-lalata-kadarori-da-darajar-su-ta-kai-naira-miliyan-350-a-wani-otel-a-abuja/) - Hukumar kashe gobara ta tarayya ta shawo kan wata gobara da ta tashi da tsakar dare a otel din De Bently da ke Utako a Abuja, inda ta hana wutar yaduwa zuwa wasu gine-ginen da ke makwabtaka da wurin. Lamarin ya faru ne da daren ranar Litinin a wani ginin kasuwanci mai hawa hudu wanda - [Kotu ta ci tarar Naira Miliyan 1 a kan gwamnatin Kano a shari’ar motocin tsoffin kwamishinoni](https://solacebasehausa.com/kotu-ta-ci-tarar-naira-miliyan-1-a-kan-gwamnatin-kano-a-shariar-motocin-tsoffin-kwamishinoni/) - Babbar kotun masana’antu ta Najeriya, reshen shari’a na Kano, a ranar Talata ta dage sauraron karar da wasu tsoffin kwamishinonin Jihar Kano suka shigar domin hana gwamnatin jihar kwato motocin gwamnati da aka ba su yayin da suke kan mukami. Jaridar Solacebase ta rawaito cewa kotun, karkashin jagorancin Mai shari’a Mahmood Abba Namtari, ta kuma - [Dalilin da ya sa na koma APC – Gwamna Lawal](https://solacebasehausa.com/dalilin-da-ya-sa-na-koma-apc-gwamna-lawal/) - Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya bayyana rikicin cikin gida da kuma takaddamar shari’a da ke gudana a jam’iyyar PDP a matsayin babban dalilin da ya sa ya sauya sheka daga jam’iyyar. Mataimakin gwamnan Jihar Zamfara, Mallam Mani Mummuni, ne ya sanar da sauya shekar a hukumance ranar Litinin bayan wani taron masu ruwa da - [Amurka ta yi gargadin yiwuwar hare-haren ta’addanci kan cibiyoyinta da makarantu a Najeriya](https://solacebasehausa.com/amurka-ta-yi-gargadin-yiwuwar-hare-haren-taaddanci-kan-cibiyoyinta-da-makarantu-a-najeriya/) - Ofishin jakadancin Amurka a Najeriya ya fitar da gargadin tsaro inda ya yi kashedin yiwuwar barazanar harin ta’addanci da zai iya kai wa kan cibiyoyin Amurka da makarantu masu alaka da Amurka a cikin kasar. A cikin wata sanarwa da ofishin jakadancin ya fitar a Abuja, an shawarci ‘yan kasar Amurka da su dauki karin - [Za mu yi nasara kan ‘yan ta’adda, mu karfafa tattalin arziki – Tinubu ya tabbatar wa ‘yan Najeriya](https://solacebasehausa.com/za-mu-yi-nasara-kan-yan-taadda-mu-karfafa-tattalin-arziki-tinubu-ya-tabbatar-wa-yan-najeriya/) - Shugaban kasa Bola Tinubu a daren ranar Litinin ya tabbatar wa ‘yan Najeriya cewa kasar ba za ta taba bari masu kokarin haddasa rashin zaman lafiya su rusa zaman lafiya, hadin kai da ikon kasar ba, yana mai cewa za a doke ‘yan ta’adda. Tinubu ya bayyana hakan ne yayin da yake karbar bakuncin shugabannin - [Kotu ta sanya ranar fara shari’ar mutumin da ake zargi da yin kira ga juyin mulki a kafar sadarwar zamani](https://solacebasehausa.com/kotu-ta-sanya-ranar-fara-shariar-mutumin-da-ake-zargi-da-yin-kira-ga-juyin-mulki-a-kafar-sadarwar-zamani/) - Babbar kotun tarayya da ke Abuja a ranar Litinin ta sanya ranar 18 ga watan Mayu domin fara shari’ar wani mutum mai suna Innocent Chukwuma wanda ya yi amfani da shafinsa na sada zumunta domin kira ga sojoji su hambarar da gwamnatin Shugaba Bola Tinubu. Mai shari’a Joyce Abdulmalik ta dage sauraron karar bayan wata - [PDP ɓangaren jagorancin Turaki ya ki amincewa da hukuncin kotun daukaka kara, zai tafi kotun koli](https://solacebasehausa.com/pdp-ɓangaren-jagorancin-turaki-ya-ki-amincewa-da-hukuncin-kotun-daukaka-kara-zai-tafi-kotun-koli/) - Kwamitin gudanarwa na kasa na jam’iyyar PDP karkashin jagorancin Kabiru Turaki ya ki amincewa da hukuncin kotun daukaka kara wanda ya soke babban taron jam’iyyar na kasa da aka gudanar a ranakun 15 da 16 ga watan Nuwamba 2025 a Ibadan da ke jihar Oyo. Mai magana da yawun bangaren Turaki, Ini Ememobong, ya bayyana - [An kashe kwamandan rundunar soja yayin da Boko Haram suka kai hari wani sansanin soja a Borno](https://solacebasehausa.com/an-kashe-kwamandan-rundunar-soja-yayin-da-boko-haram-suka-kai-hari-wani-sansanin-soja-a-borno/) - An kashe wani kwamandan rundunar sojojin Najeriya bayan da ake zargin mayakan ISWAP sun kai hari wani sansanin soja da ke Kukawa a jihar Borno. Jaridar Solacebase ta rawaito cewa, a cewar Zagazola Makama, wata kafar wallafa labarai da ke mayar da hankali kan yaki da masu tayar da kayar baya a yankin tafkin Chadi, - [Yanzu-yanzu: Gwamnan Zamfara Dauda Lawal ya fice daga PDP zuwa APC](https://solacebasehausa.com/yanzu-yanzu-gwamnan-zamfara-dauda-lawal-ya-fice-daga-pdp-zuwa-apc/) - Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya fice daga jam’iyyar PDP tare da komawa jam’iyyar APC. A cikin wata sanarwa da mai taimaka masa kan harkokin yada labarai, Nuhu Anka ya fitar, ya bayyana cewa matakin sauya sheƙar ya biyo bayan tuntubar shugabannin jam’iyya, dattawa da magoya baya a fadin jihar. Sanarwar ta bayyana cewa gwamnatin - [Kotun daukaka kara ta tabbatar da hukuncin da aka yanke kan PDP na hana Sule Lamido shiga taron jam’iyya](https://solacebasehausa.com/kotun-daukaka-kara-ta-tabbatar-da-hukuncin-da-aka-yanke-kan-pdp-na-hana-sule-lamido-shiga-taron-jamiyya/) - Kotun daukaka kara da ke Abuja a ranar Litinin ta tabbatar da hukuncin da babbar kotun tarayya ta yanke wanda ya hana jam’iyyar PDP gudanar da babban taronta na kasa da aka shirya yi a ranakun 15 da 16 ga watan Nuwamba a Ibadan, jihar Oyo, ba tare da bai wa tsohon gwamnan jihar Jigawa, - [Yanzu-yanzu: Matatar Dangote ta sake kara farashin litar fetur zuwa Naira 1,175](https://solacebasehausa.com/yanzu-yanzu-matatar-dangote-ta-sake-kara-farashin-litar-fetur-zuwa-naira-1175/) - Matatar Dangote ta sake kara farashin man fetur, wanda a turance ake kira Premium Motor Spirit (PMS), lamarin da ya zama karo na uku da aka kara farashin a cikin mako guda. Matatar ta sanar da ’yan kasuwar man fetur wannan karin farashi a ranar Litinin, inda ta daga farashin fetur a matatar zuwa Naira - [Sabon labari: Kotun daukaka kara ta tabbatar da hukuncin da ya hana INEC amincewa da taron PDP](https://solacebasehausa.com/sabon-labari-kotun-daukaka-kara-ta-tabbatar-da-hukuncin-da-ya-hana-inec-amincewa-da-taron-pdp/) - Kotun daukaka kara da ke Abuja ta tabbatar da hukuncin babbar kotun tarayya wanda ya hana Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa INEC amincewa da sakamakon babban taron jam’iyyar Peoples Democratic Party PDP da aka gudanar a Ibadan. An gudanar da taron ne tsakanin ranar 15 zuwa 16 ga Nuwamba 2025. A ranar 31 - [Yanzu-yanzu: Gobara ta tashi a sakatariyar tarayya da ke Abuja](https://solacebasehausa.com/yanzu-yanzu-gobara-ta-tashi-a-sakatariyar-tarayya-da-ke-abuja/) - Wani bangare na ginin Ofishin Shugaban Ma’aikatan Gwamnatin Tarayya da ke Abuja ya kama da wuta. Shaidun gani da ido sun bayyana cewa an fara ganin wutar ne a wani bangare na ginin da misalin karfe 8:20 na safe, inda aka ga hayaki yana tashi daga wurin da abin ya shafa. An ce lamarin ya - [Kotun daukaka kara ta tabbatar da hukuncin da aka yanke wa tsohon janar na soja tare da umartar mayar da sama da Naira Biliyan 4](https://solacebasehausa.com/kotun-daukaka-kara-ta-tabbatar-da-hukuncin-da-aka-yanke-wa-tsohon-janar-na-soja-tare-da-umartar-mayar-da-sama-da-naira-biliyan-4/) - Kotun daukaka kara ta tabbatar da hukuncin da aka yanke wa tsohon babban daraktan rukunin gudanarwa na Kamfanin Kula da Kadarorin Rundunar Sojin Najeriya (NAPL), Manjo Janar Umar Mohammed, kan laifin satar kudi da karkatar da kudaden kamfanin. A cikin sahihin kwafin hukuncin kotun, kotun daukaka kara ta yi watsi da karar daukaka kara da - [Rikicin shugabanci: Gwamnonin PDP sun bukaci a kwantar da hankali gabanin hukuncin Kotun Daukaka Kara a yau](https://solacebasehausa.com/rikicin-shugabanci-gwamnonin-pdp-sun-bukaci-a-kwantar-da-hankali-gabanin-hukuncin-kotun-daukaka-kara-a-yau/) - Ƙungiyar gwamnonin jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP-GF) ta bukaci a kwantar da hankali da kuma nuna kame kai gabanin hukuncin da Kotun Daukaka Kara za ta yanke kan rikicin shugabancin jam’iyyar da ake sa ran yanke a yau Litinin. Ƙungiyar gwamnonin na PDP karkashin jagorancin gwamnan jihar Bauchi Bala Mohammed ya yi wannan kira ne - [IGP ya nada DCP Anthony Placid a matsayin sabon jami’in hulda da jama’a na rundunar, don ya maye gurbin Hundeyin](https://solacebasehausa.com/igp-ya-nada-dcp-anthony-placid-a-matsayin-sabon-jamiin-hulda-da-jamaa-na-rundunar-don-ya-maye-gurbin-hundeyin/) - Sufeto Janar na ‘Yan Sandan Najeriya, Olatunji Disu, ya amince da nadin Mataimakin Kwamishinan ‘Yan Sanda (DCP), Anthony Placid, a matsayin sabon Jami’in Hulda da Jama’a na Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya (FPRO). Placid zai maye gurbin tsohon jami’in hulda da jama’a na rundunar, Benjamin Hundeyin. Bayanin hakan na cikin wata sanarwa da Hundeyin ya fitar - [NDLEA ta kama tsohon kansila yayin da ta kwato miyagun kwayoyi a cikin ƙunzugun jarirai](https://solacebasehausa.com/ndlea-ta-kama-tsohon-kansila-yayin-da-ta-kwato-miyagun-kwayoyi-a-cikin-ƙunzugun-jarirai/) - Jami’an Hukumar Yaki da Sha da Safarar Miyagun Kwayoyi ta Ƙasa (NDLEA) sun kama wani tsohon kansila da ya yi wa’adi biyu a ƙaramar hukumar Ibeju-Lekki a jihar Lagos, mai suna Sheleru Sadiq Olalekan, bayan samun sahihan bayanan sirri da suka danganta shi da sayarwa da safarar miyagun kwayoyi. A cikin wata sanarwa da daraktan - [Erdogan ya gargadi cewa hare-haren Iran na barazana ga zaman lafiyar yankuna da ma duniya](https://solacebasehausa.com/erdogan-ya-gargadi-cewa-hare-haren-iran-na-barazana-ga-zaman-lafiyar-yankuna-da-ma-duniya/) - Shugaban ƙasar Turkiyya Recep Erdogan ya tattauna ta wayar tarho da firaministan Birtaniya Keir Starmer a ranar Asabar, inda ya bayyana damuwa kan yadda rikicin da ya biyo bayan hare-haren Amurka da Isra’ila kan Iran ke ƙara kamari. Erdogan ya ce Turkiyya na sa ido sosai kan halin da ake ciki tun bayan fara hare-haren - [Man Fetur ya yi ƙaranci a Kano yayin da farashin lita ya haura Naira 1,000](https://solacebasehausa.com/man-fetur-ya-yi-ƙaranci-a-kano-yayin-da-farashin-lita-ya-haura-naira-1000/) - Alamun karancin man fetur na kara bayyana a Kano yayin da wasu gidajen mai a fadin birnin suka rufe, yayin da wadanda ke sayar da fetur suka kara farashin lita zuwa sama da Naira 1,000. Ziyarar da Solacebase ta kai wasu gidajen mai a ranar Asabar ta nuna cewa kadan ne daga cikinsu ke sayar - [NiMet ta yi hasashen samun yanayin ƙura tsawon kwanaki uku a fadin Najeriya](https://solacebasehausa.com/nimet-ta-yi-hasashen-samun-yanayin-ƙura-tsawon-kwanaki-uku-a-fadin-najeriya/) - Hukumar kula da yanayin ta ƙasa NiMet ta yi hasashen cewa za a samu yanayin ƙura daga ranar Asabar zuwa Litinin a fadin kasar nan. A hasashen yanayin da hukumar ta fitar a Abuja, ta ce za a samu matsakaicin kura tare da iya hangen nesa tsakanin kilomita biyu zuwa biyar a yankin arewacin kasar - [Harin Borno: Gwamnatin Tarayya ta tura karin kayan yaki da karin sojoji bisa bayanan sirri – Shettima](https://solacebasehausa.com/harin-borno-gwamnatin-tarayya-ta-tura-karin-kayan-yaki-da-karin-sojoji-bisa-bayanan-sirri-shettima/) - Mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima ya bayyana cewa gwamnatin tarayya ta tura karin kayan aikin yaki na musamman da kuma karin sojoji bisa bayanan sirri zuwa yankunan da hare-haren ‘yan ta’adda na baya-bayan nan suka shafa a jihar Borno. A cikin wata sanarwa da ya fitar a ranar Asabar, Shettima ya tabbatar da cewa gwamnatin - [Wani abin Fashewa ya yi ƙara a filin jirgin saman Dubai](https://solacebasehausa.com/wani-abin-fashewa-ya-yi-ƙara-a-filin-jirgin-saman-dubai/) - An ji karar wata fashewa a sararin samaniyar filin jirgin saman Dubai a ranar Asabar, tare da hango gajimaren hayaki a sama, kamar yadda wani shaida ya bayyana wa kamfanin dillancin labarai na AFP, yayin da Iran ke ci gaba da kai hare-hare a yankin Tekun Fasha. Shafin bin diddigin jirage na Flightradar24 ya nuna - [Kungiyar Kwankwasiyya ta gargadi majalisar dokokin da gwamnatin Kano kan shirin tsige mataimakin gwamna](https://solacebasehausa.com/kungiyar-kwankwasiyya-ta-gargadi-majalisar-dokokin-da-gwamnatin-kano-kan-shirin-tsige-mataimakin-gwamna/) - Kungiyar Kwankwasiyya ta gargadi gwamnatin Kano da majalisar dokokin jihar Kano kan duk wani yunkuri na tsige mataimakin gwamnan jihar, Aminu Abdussalam Gwarzo, tana mai cewa irin wannan mataki na iya kara rarrabuwar kawuna a siyasa tare da tauye amanar da al’ummar jihar suka bai wa wannan gwamnati. Jaridar Solacebase ta rawaito cewa a ranar - [Yaƙin Gabas ta tsakiya: Gwamnatin Tarayya ta fitar da lambobin gaggawa ga ‘yan Najeriya da ke kasashen waje](https://solacebasehausa.com/yaƙin-gabas-ta-tsakiya-gwamnatin-tarayya-ta-fitar-da-lambobin-gaggawa-ga-yan-najeriya-da-ke-kasashen-waje/) - Hukumar kula da ‘yan Najeriya mazauna kasashen waje ta kasa ta fitar da lambobin waya na gaggawa domin ‘yan Najeriya da ke cikin matsala a yankin Gabas ta tsakiya. Matakin ya biyo bayan tashin hankalin da ake samu a yankin gabas ta tsakiya sakamakon yakin da ake yi tsakanin Iran da Isra’ila. A cikin wata - [Tinubu ya amince da karin mutane 50,000 domin tura su NYSC a 2026](https://solacebasehausa.com/tinubu-ya-amince-da-karin-mutane-50000-domin-tura-su-nysc-a-2026/) - Babban daraktan hukumar yi wa kasa hidima ta kasa NYSC, Birgediya Janar Olakunle Nafiu, ya bayyana cewa shugaban kasa Bola Tinubu ya amince da karin dalibai da suka kammala karatu 50,000 da za a tura yi wa kasa hidima a shekarar 2026. Ya bayyana hakan a Abuja yayin kaddamar da asibitin da aka gyara a - [Hukumar kula da ayyukan ƴan sanda ta daga likkafar masu muƙamin AIGs Bakwai zuwa matsayin DIG](https://solacebasehausa.com/hukumar-kula-da-ayyukan-ƴan-sanda-ta-daga-likkafar-masu-muƙamin-aigs-bakwai-zuwa-matsayin-dig/) - Hukumar kula da harkokin ‘yan sanda ta kasa a ranar Juma’a ta kara wa mataimakan sufeto janar na ‘yan sanda Bakwai (AIGs) matsayi zuwa mataimakan sufeto janar na ‘yan sanda (DIG). Hukumar ta bayyana cewa karin mukaman ya biyo bayan cancanta, matsayi na aiki, tarihin hidima da kuma sakamakon jarabawar rubutu da hirar baki da - [Tinubu ya amince da naɗin Mahmud Yakubu a matsayin jakadan Najeriya a Qatar, Fani-Kayode a Jamus, tare da wasu 63](https://solacebasehausa.com/tinubu-ya-amince-da-naɗin-mahmud-yakubu-a-matsayin-jakadan-najeriya-a-qatar-fani-kayode-a-jamus-tare-da-wasu-63/) - Shugaban ƙasa Bola Tinubu ya amince da naɗin jakadu 65 da za su wakilci Najeriya a ofisoshin jakadancin ƙasar a ƙasashen waje da kuma Majalisar Ɗinkin Duniya. Jakadun sun haɗa da mutum 31 waɗanda ba jami’an ma’aikatar harkokin waje ba ne da kuma mutum 34 da suka kasance ƙwararrun jami’an diflomasiyya, waɗanda Majalisar Dattawa ta - [Sanarwa mai tada hankali: ƴan sanda sun tabbatar da inganta tsaro ga mazauna Kano](https://solacebasehausa.com/sanarwa-mai-tada-hankali-ƴan-sanda-sun-tabbatar-da-inganta-tsaro-ga-mazauna-kano/) - Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta tabbatar wa mazauna jihar cewa ta shirya tsaf domin kare rayuka da dukiyoyi bayan wani saƙo mai tayar da hankali da ya yaɗu a kafafen sada zumunta. Rundunar ta kuma tsare wani wanda ake zargi da yaɗa wasu saƙonnin murya da bidiyo masu tayar da hankali waɗanda za su - [Rikici ya barke a ƙungiyar Lauyoyi NBA yayin da kotu ta dakatar da zaben 2026](https://solacebasehausa.com/rikici-ya-barke-a-ƙungiyar-lauyoyi-nba-yayin-da-kotu-ta-dakatar-da-zaben-2026/) - Rikicin da ke addabar shugabancin kungiyar lauyoyin Najeriya NBA ya dauki sabon salo bayan babbar kotun jihar Oyo da ke zamanta a Ibadan ta bayar da umarnin wucin gadi na dakatar da kungiyar daga ci gaba da shirya zaben manyan shugabanninta na kasa na shekarar 2026. A hukuncin da mai shari’a G. A. Opayinka ya - [Babbar shari’ar miyagun kwayoyi da ake yi wa Abba Kyari na ci gaba da gudana – NDLEA](https://solacebasehausa.com/babbar-shariar-miyagun-kwayoyi-da-ake-yi-wa-abba-kyari-na-ci-gaba-da-gudana-ndlea/) - Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA ta bayyana cewa babbar shari’ar da take yi wa dakataccen mataimakin kwamishinan ‘yan sanda Abba Kyari kan zargin fataucin miyagun kwayoyi na ci gaba da tafiya, kuma za a ci gaba da sauraron ta a kotu ranar 16 ga Maris. Hukumar ta ce za a - [Kotu ta yi watsi da shari’ar Abba Kyari da ‘yan uwansa kan rashin bayyana kadarori](https://solacebasehausa.com/kotu-ta-yi-watsi-da-shariar-abba-kyari-da-yan-uwansa-kan-rashin-bayyana-kadarori/) - Babbar kotun tarayya da ke Abuja ta yi watsi da karar da Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA ta shigar a kan dakataccen mataimakin kwamishinan ‘yan sanda Abba Kyari kan zargin rashin bayyana kadarorinsa. Mai shari’a James Omotosho ya yi watsi da karar da aka shigar a kan Kyari da ‘yan - [Yanzu-yanzu: Majalisar dokokin Kano ta fara shirin tsige mataimakin gwamna](https://solacebasehausa.com/yanzu-yanzu-majalisar-dokokin-kano-ta-fara-shirin-tsige-mataimakin-gwamna/) - Majalisar dokokin jihar Kano ta fara shirin tsige mataimakin gwamnan jihar, kwamared Aminu Abdussalam Gwarzo, bayan ta mika masa takardar sanarwa domin ya kare kansa kan zarge-zargen da aka yi masa da suka kunshi laifukan da ka iya jawo tsige shi daga mukaminsa. A wani zaman majalisar na musamman da aka gudanar a ranar Alhamis, - [Kano ta bullo da matakan kare wuraren shakatawar jama’a daga mamaya yayin da ake kara kokarin ƙawata su a cikin birni](https://solacebasehausa.com/kano-ta-bullo-da-matakan-kare-wuraren-shakatawar-jamaa-daga-mamaya-yayin-da-ake-kara-kokarin-ƙawata-su-a-cikin-birni/) - Gwamnatin jihar Kano ta kara kaimi wajen kwatowa da kuma kare muhimman wuraren shakatawa na jama’a a cikin babban birnin jihar, a matsayin wani bangare na babbar manufa ta inganta dorewar muhalli a birane da kuma kare kadarorin korayen shukoki daga mamaya. Hakan na kunshe ne a cikin wata sanarwa da kwamishinan muhalli da sauyin - [Gwamnan Kano ya yabawa Tinubu yayin da FEC ta amince da aikin titin Kano–Kongolom na Naira Biliyan 334](https://solacebasehausa.com/gwamnan-kano-ya-yabawa-tinubu-yayin-da-fec-ta-amince-da-aikin-titin-kano-kongolom-na-naira-biliyan-334/) - Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya yabawa shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu bisa amincewa da babban aikin sake dubawa da inganta titin Kano–Kongolom da kudinsa ya kai Naira Biliyan 334. Wannan na kunshe ne a cikin wata sanarwa da mai magana da yawun gwamnan, Sunusi Bature Dawakin Tofa, ya fitar. Gwamna Yusuf ya - [Gwamnan Kano ya nuna alhini kan rasuwar tsohon kwamishinan kudi](https://solacebasehausa.com/gwamnan-kano-ya-nuna-alhini-kan-rasuwar-tsohon-kwamishinan-kudi/) - Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya bayyana alhinin sa game da rasuwar tsohon kwamishinan kudi kuma malamin ilimi mai ƙwarewa, Farfesa Kabiru Isa Dandago. Hakan na cikin wata sanarwa da mai magana da yawun gwamna, Sunusi Bature Dawakin Tofa, ya sanyawa hannu a ranar Laraba. Gwamna Yusuf ya bayyana Farfesa Dandago a matsayin - [Jami'ar Tarayya ta Dutse ta kori ɗalibai 20, za ta dauki matakin horo ga wasu 15](https://solacebasehausa.com/jamiar-tarayya-ta-dutse-ta-kori-ɗalibai-20-za-ta-dauki-matakin-horo-ga-wasu-15/) - Jami’ar Tarayya da ke Dutse (FUD) a Jihar Jigawa ta amince da korar ɗalibai 20 bisa ga shawarwarin Kwamitin Majalisar Dokoki kan Laifukan Jarrabawa na zangon karatu na biyu na shekarar 2024/2025. A cikin wata sanarwa da Daraktan Harkokin Jama’a na Jami’ar, Malam Abdullahi Yahaya Bello, ya sanya hannu a ranar Laraba ce ta bayyana - [Tinubu ya rantsar da Disu a matsayin babban sufeton ƴan sanda na 23](https://solacebasehausa.com/tinubu-ya-rantsar-da-disu-a-matsayin-babban-sufeton-ƴan-sanda-na-23/) - Shugaban ƙasa Bola Tinubu ya rantsar da Olatunji Disu a matsayin babban Sufeto Janar na ’yan sanda na 23 a Fadar Shugaban Ƙasa da ke Abuja. A wajen taron, ya kuma rantsar da kwamishinoni shida na Hukumar Tattara Kuɗaɗen Shiga, Raba Su da Kula da Harkokin Kuɗi da kuma kwamishinoni biyu na Hukumar Ma’aikatan Gwamnatin - [Dumi-dumi: Tinubu ya ba da umarnin dakatar da tsarin biya ba da tsabar kuɗi ba a filayen jiragen sama](https://solacebasehausa.com/dumi-dumi-tinubu-ya-ba-da-umarnin-dakatar-da-tsarin-biya-ba-da-tsabar-kuɗi-ba-a-filayen-jiragen-sama/) - Shugaban ƙasa Bola Tinubu ya ba da umarnin dakatar da tsarin biyan kuɗin haraji ba tare da tsabar kuɗi ba da Hukumar Kula da Filayen Jiragen Sama ta Tarayyar Najeriya (FAAN) ta ƙaddamar a manyan filayen jiragen sama, bayan ruɗani da cunkoson ababen hawa. Ministan sufurin jiragen sama, Festus Keyamo, ya bayyana hakan bayan taron - [Tsohon kwamishinan kudi na Kano, Farfesa Kabir Dandago ya rasu](https://solacebasehausa.com/tsohon-kwamishinan-kudi-na-kano-farfesa-kabir-dandago-ya-rasu/) - Tsohon Kwamishinan Kudi na Jihar Kano, Kabiru Isa Dandago, ya rasu. Wata majiya mai tushe ta shaida wa SolaceBase cewa Dandago, farfesa ne a fannin lissafin kudi da haraji a Bayero Kano, ya rasu ne a yammacin Laraba a Asibitin Koyarwa na Aminu Kano bayan gajeriyar rashin lafiya. Majiyar ta ce iyalansa sun fara shirye-shiryen - [Sufeto Janar ya kaddamar da kwamitin mutum 8 kan shirin aiwatar da ‘yan sandan jiha](https://solacebasehausa.com/sufeto-janar-ya-kaddamar-da-kwamitin-mutum-8-kan-shirin-aiwatar-da-yan-sandan-jiha/) - Sufeto Janar na ‘Yan Sanda, Olatunji Disu, ya kaddamar da kwamitin mutum takwas domin aiwatar da ‘yan sandan jiha. Yayin kaddamar da kwamitin ranar Laraba a Abuja, Disu ya ce kwamitin na da wata guda domin mika rahotonsa. Ya ce aikin da ke gaban kwamitin yana da muhimmanci kuma ya dace da lokacin da ake - [APC ta zabi sabbin shugabanni a Kano](https://solacebasehausa.com/apc-ta-zabi-sabbin-shugabanni-a-kano/) - Jam’iyyar All Progressives Congress (APC) ta zabi sabbin mambobin kwamitin zartarwa na jiha domin jagorantar harkokin jam’iyyar a Jihar Kano. Zaben wanda ya gudana a daren Talata ya haifar da fitowar Haruna Doguwa a matsayin sabon Shugaban Jam’iyyar na Jiha. Doguwa ya yi murabus daga mukaminsa na Kwamishinan Albarkatun Ruwa a Jihar Kano domin tsayawa - [Gwamnan Kano ya amince da murabus din Kwamishinan Albarkatun Ruwa](https://solacebasehausa.com/gwamnan-kano-ya-amince-da-murabus-din-kwamishinan-albarkatun-ruwa/) - Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf, ya amince da murabus din Kwamishinan Albarkatun Ruwa, Umar Haruna Doguwa. Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da mai magana da yawun gwamnan, Sunusi Bature Dawakin Tofa, ya sanya wa hannu ranar Talata. Hon. Umar Haruna Doguwa ya mika takardar murabus dinsa a hukumance ranar Litinin, 2 ga Maris, - [Yanzu-yanzu: Tinubu ya nada Taiwo Oyedele a matsayin minista](https://solacebasehausa.com/yanzu-yanzu-tinubu-ya-nada-taiwo-oyedele-a-matsayin-minista/) - Shugaban ƙasa Bola Tinubu ya nada Taiwo Oyedele a matsayin Karamin Ministan Kudi. A cewar mai magana da yawun shugaban kasa, Bayo Onanuga, tsohon Shugaban Kwamitin Shugaban Kasa kan Manufofin Kudi da Gyaran Haraji zai maye gurbin Doris Uzoka-Anite. Shugaba Tinubu ya aike da sunan Oyedele zuwa Majalisar Dattawa domin tantancewa a cikin wata wasika - [Zargin cin hanci: Hukumar shari’a ta Jigawa ta hukunta alkalin kotun Shari’a](https://solacebasehausa.com/zargin-cin-hanci-hukumar-sharia-ta-jigawa-ta-hukunta-alkalin-kotun-sharia/) - Hukumar Kula da Ayyukan Shari’a ta Jihar Jigawa (JSC) ta amince da tilasta wa alkalin kotun Shari’a, Sadisu Muhammad-Haruna, yin ritaya bisa laifin rashin da’a. Hakan na kunshe ne a cikin wata sanarwa da Daraktan Hulda da Jama’a na JSC, Abba Wangara, ya fitar a Dutse ranar Talata, inda ya ce an yanke hukuncin ne - [Matatar Dangote ta kara sama da Naira 100 a kan kowacce lita](https://solacebasehausa.com/matatar-dangote-ta-kara-sama-da-naira-100-a-kan-kowacce-lita/) - Matatar mai ta Dangote ta kara farashin lita, da N101, inda ta daga farashin baya na Naira 774 zuwa Naira 875 kan kowace lita a matakin ex-depot, lamarin da ya tayar da fargaba kan yiwuwar karin farashin man fetur a fadin kasar. Wani babban jami’in matatar ya tabbatar da faruwar lamarin a ranar Litinin, yana - [Iyalan El-Rufai sun musanta zargin gano na’urar satar bayanan waya da ICPC ta yi, sun yi barazanar daukar matakin shari’a](https://solacebasehausa.com/iyalan-el-rufai-sun-musanta-zargin-gano-naurar-satar-bayanan-waya-da-icpc-ta-yi-sun-yi-barazanar-daukar-matakin-sharia/) - Iyalan tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, sun karyata zarge-zargen da Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa ta Kasa (ICPC) ta yi na cewa an gano na’urorin satar sauraron waya masu inganci a gidansa. A wata sanarwa da Mohammed Bello El-Rufai, ɗan Malam El-Rufai kuma dan majalisar wakilai mai wakiltar Kaduna ta Arewa, - [Majalisar kula da ‘yan sanda ta kasa ta tabbatar da Tunji Disu a matsayin IGP](https://solacebasehausa.com/majalisar-kula-da-yan-sanda-ta-kasa-ta-tabbatar-da-tunji-disu-a-matsayin-igp/) - Majalisar kula da ‘yan sanda ta kasa ta tabbatar da Olatunji Disu a matsayin babban sufeton ‘yan sanda na kasa (IGP), inda ta amince da nadin sa a matsayin shugaban ‘yan sanda na 23 a kasar. Majalisar, karkashin jagorancin Shugaba Bola Ahmed Tinubu tare da halartar gwamnonin jihohi, ta amince da nadin Disu a taron - [Mun samo na’urar bibiya da sa ido a gidan El-Rufai – ICPC](https://solacebasehausa.com/mun-samo-naurar-bibiya-da-sa-ido-a-gidan-el-rufai-icpc/) - Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa da Sauran Laifuka (ICPC) ta ce ta samo kayan aiki da ake zargin na iya sa ido kan tattaunawa da takardun tsaro daga gidan tsohon Gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai, a Abuja. Hukumar ta ce ta samu umarnin kotu daga Kotun Majistare da ke Bwari a Babban Birnin Tarayya - [Maganin rigakafin HIV zai iso Najeriya a watan Maris – Gwamnatin Tarayya](https://solacebasehausa.com/maganin-rigakafin-hiv-zai-iso-najeriya-a-watan-maris-gwamnatin-tarayya/) - Gwamnatin tarayya ta ce ana sa ran jigilar maganin Lenacapavir, wani sabon magani na rigakafin cutar HIV, zai iso Najeriya a watan Maris na 2026. A cikin sanarwa da aka fitar a ranar Litinin, Hukumar yaki da Cutar HIV ta Kasa (NACA) ta ce tana ci gaba da shirye-shirye don gabatarwa da fara amfani da - [Zargin zuba guba ga Tinubu bidiyo ne na karya – Fadar Shugaban Kasa](https://solacebasehausa.com/zargin-zuba-guba-ga-tinubu-bidiyo-ne-na-karya-fadar-shugaban-kasa/) - Fadar Shugaban Kasa ta karyata wani bidiyo da ke yawo a kafafen sada zumunta wanda ke ikirarin cewa an kama wani mai girki a Fadar Shugaban Kasa bisa zargin yunkurin ba wa Shugaba Bola Tinubu guba, tana mai bayyana labarin a matsayin kirkirarren karya. Bidiyon, wanda ya bazu a karshen mako, ya yi zargin cewa - [Katsina: Mutum hudu sun mutu, 18 sun jikkata a turmutsitsin rabon Zakka](https://solacebasehausa.com/katsina-mutum-hudu-sun-mutu-18-sun-jikkata-a-turmutsitsin-rabon-zakka/) - Rundunar ’yan sandan Jihar Katsina ta tabbatar da mutuwar mutum hudu sakamakon turmutsitsin da ya faru yayin rabon zakka ta watan Ramadan a unguwar Kofar Guga a jihar. A wata sanarwa da jami’in hulda da jama’a na rundunar, Abubakar Aliyu, ya fitar a ranar Lahadi, ya ce lamarin ya faru ne a ranar 26 ga - [Iran ta nada Mukaddashin Jagoran Koli](https://solacebasehausa.com/iran-ta-nada-mukaddashin-jagoran-koli/) - Iran ta nada mukaddashin Jagoran Koli bayan rasuwar Ayatollah Ali Khamenei sakamakon harin sama na hadin gwiwa tsakanin Amurka da Isra’ila a Tehran, kamar yadda kamfanin dillancin labarai na IRNA ya ruwaito. Babban malamin addini Ayatollah Alireza Arafi ne aka nada a matsayin mukaddashin Jagoran Koli na Iran. Bisa kundin tsarin mulkin kasar, ya shiga - [Marigayi Jagoran Iran Khamenei ya rasu a matsayin mai dacewa, a tafarkin jihadi” – Gumi](https://solacebasehausa.com/marigayi-jagoran-iran-khamenei-ya-rasu-a-matsayin-mai-dacewa-a-tafarkin-jihadi-gumi/) - Fitaccen malamin addinin Musulunci na Najeriya, Sheikh Ahmad Gumi, ya mayar da martani kan rasuwar Jagoran Koli na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, inda ya bayyana shi a matsayin “mai sa’a.” A wani sako da ya wallafa a shafinsa na Facebook a ranar Lahadi, Gumi ya ce Khamenei ya rasu ne a abin da ya kira - [Pezeshkian da wasu mutum biyu za su jagoranci rikon ƙwarya bayan mutuwar Khamenei](https://solacebasehausa.com/pezeshkian-da-wasu-mutum-biyu-za-su-jagoranci-rikon-ƙwarya-bayan-mutuwar-khamenei/) - Shugaban ƙasar Iran Masoud Pezeshkian tare da wasu manyan jami’ai biyu za su jagoranci ƙasar a lokacin rikon ƙwarya bayan mutuwar jagoran koli Ali Khamenei, kamar yadda talabijin na ƙasa ya ruwaito a ranar Lahadi. Shugaban ɓangaren shari’a Gholamhossein Mohseni Ejei da kuma wani jami’i daga majalisar kula da harkokin doka za su kasance cikin - [Ramadan: ‘Yan sanda sun dakatar da wasannin Tashe a Kano](https://solacebasehausa.com/ramadan-yan-sanda-sun-dakatar-da-wasannin-tashe-a-kano/) - Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Kano ta dakatar da gudanar da wasan Tashe na gargajiya a lokacin watan Ramadan domin hana yaɗuwar ayyukan ta’addanci. An ɗauki matakin ne bayan tattaunawa da Gwamnatin Jihar. A al’ada ana gudanar da wasan Tashe ne a rana ta goma a watan Ramadan, inda wasu maza ke sanya abin rufe fuska - [Iran ta ayyana zaman makoki na kwanaki 40 bayan rasuwar Khamenei](https://solacebasehausa.com/iran-ta-ayyana-zaman-makoki-na-kwanaki-40-bayan-rasuwar-khamenei/) - Gidan talabijin na gwamnatin Iran ya sanar da ayyana zaman makoki na kwanaki 40 da kuma hutun kwanaki bakwai a faɗin ƙasar bayan rasuwar Jagoran Addini, Ayatollah Ali Khamenei, wanda ya shafe shekaru yana mulki tun daga 1989. Mai gabatar da shirin a gidan talabijin ɗin ya ce, “Da shahadar Jagoran Addini, tafarkinsa da manufofinsa - [Jagoran addinin Iran Ayatollah Ali Khamenei ya rasu – Kafafen yaɗa labaran gwamnati](https://solacebasehausa.com/jagoran-addinin-iran-ayatollah-ali-khamenei-ya-rasu-kafafen-yaɗa-labaran-gwamnati/) - Gwamnatin Iran ta sanar a ranar Lahadi cewa hare-haren da Amurka da Isra’ila suka kai kan ƙasar sun yi ajalin Ayatollah Ali Khamenei, wanda ya shafe shekaru yana jagorantar ƙasar a matsayin Jagoran Addini kuma babban maƙiyin Isra’ila da Amurka. Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sanar da rasuwar jagoran sa’o’i kaɗan kafin haka, tare da - [Kwamitin raba tallafi ya duba Kasuwar Singer, ya yi alƙawarin rabon kuɗaɗe cikin gaskiya](https://solacebasehausa.com/kwamitin-raba-tallafi-ya-duba-kasuwar-singer-ya-yi-alƙawarin-rabon-kuɗaɗe-cikin-gaskiya/) - Kwamitin raba tallafin kuɗaɗe ga waɗanda gobarar Kasuwar Singer ta shafa a Kano ya tantance ɓarnar da aka yi tare da yin alƙawarin raba tallafin cikin gaskiya. Kamfanin Dillancin Labarai na Ƙasa (NAN) ya ruwaito cewa kwamitin, ƙarƙashin jagorancin Sakataren Gwamnatin Jihar Kano, Alhaji Umar Faruk, ya tabbatar da cewa za a yi rabon kuɗaɗen - [Gwamnan Ebonyi Nwifuru ya dakatar da kwamishinoni biyu](https://solacebasehausa.com/gwamnan-ebonyi-nwifuru-ya-dakatar-da-kwamishinoni-biyu/) - Gwamnan Jihar Ebonyi, Francis Nwifuru, ya dakatar da Kwamishinan Ayyuka, Engr. Stanley Lebechi Mbam, da Kwamishinan Raya Ababen More Rayuwa, Engr. Ogbonnaya Obasi Abara. An dakatar da su ne bisa zargin sakaci wajen gudanar da ayyukansu, kamar yadda wata sanarwa da Babban Sakataren Yaɗa Labarai na gwamnan, Dr. Monday Uzor, ya fitar a ranar Asabar - [Tinubu ya sake naɗa Audi a matsayin Kwanturola janar na NSCDC](https://solacebasehausa.com/tinubu-ya-sake-naɗa-audi-a-matsayin-kwanturola-janar-na-nscdc/) - Shugaban Ƙasa, Bola Tinubu, ya sake naɗa Dakta Ahmed Abubakar Audi a matsayin Babban Kwamandan Hukumar Tsaro ta (NSCDC) na wa’adin shekaru biyar. Mai Bai wa Shugaban Ƙasa Shawara kan Yaɗa Labarai da Dabaru, Bayo Onanuga, ne ya bayyana hakan a cikin wata sanarwa da ya fitar a ranar Asabar, inda ya ce sabom naɗin - [Gobara ta ƙone sassan Fadar Sarkin Jama’a a Kafanchan](https://solacebasehausa.com/gobara-ta-ƙone-sassan-fadar-sarkin-jamaa-a-kafanchan/) - Wata gobara da ta tashi a ranar Juma’a ta ƙone wasu sassa na Fadar Sarkin Jama’a da ke Kafanchan, hedikwatar Ƙaramar Hukumar Jema’a a Jihar Kaduna. Majiyoyi sun shaida wa Kamfanin Dillancin Labarai na ƙasa NAN cewa ɗakunan da gobarar ta shafa na ɓangaren da mahaifiyar Sarkin ke zaune ne. A cewar majiyoyin, gobarar ta - [Rashin tsaro ya tsananta yayin da ’yan bindiga ke ƙara ƙarfi a Arewa](https://solacebasehausa.com/rashin-tsaro-ya-tsananta-yayin-da-yan-bindiga-ke-ƙara-ƙarfi-a-arewa/) - Ci gaba da hauhawar hare-haren ’yan bindiga a Arewacin Najeriya ya zama ɗaya daga cikin manyan ƙalubalen tsaro da ƙasar ke fuskanta, inda hakan ke barazana ga rayuka, hanyoyin samun abinci da kuma zaman lafiyar ƙasa baki ɗaya. Daga kashe-kashe masu yawa zuwa sace-sacen mutane da kai hare-hare kan ƙauyuka, yawa da tsananin rikice-rikicen sun - [Yara 48 aka sace daga Gombe – Yahaya](https://solacebasehausa.com/yara-48-aka-sace-daga-gombe-yahaya/) - Gwamnan Jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya, ya bayyana cewa yara 48 daga jihar sun ɓace sakamakon yawaitar satar yara da ake fama da ita a yankin. Ya bayyana hakan ne yayin kaddamar da rabon tallafin azumin Ramadan a ranar Juma’a a birnin Gombe. Gwamnan bai bayyana takamaiman lokacin da aka sace yaran ba, amma ya - [Wasu tsofaffin kwamishinonin Kano sun kai gwamnatin jihar ƙara kan kwace motocin aiki](https://solacebasehausa.com/wasu-tsofaffin-kwamishinonin-kano-sun-kai-gwamnatin-jihar-ƙara-kan-kwace-motocin-aiki/) - Wani tsohon mamba na Majalisar Zartarwa ta Jihar Kano, AVM Ibrahim Umar (mai ritaya), ya garzaya Kotun Masana’antu ta Ƙasa reshen Kano, a madadin sauran tsofaffin kwamishinonin da lamarin ya shafa, kan takaddamar da ta taso game da mayar da motocin aiki. Ƙarar mai lamba NICN/KN/14/2026 ta nuna AVM Ibrahim Umar (Rtd) a matsayin mai - [Cikin Hotuna: Gwamnan Kano ya bayyana ba tare da Jar Hula ba bayan sauya sheƙa zuwa APC](https://solacebasehausa.com/cikin-hotuna-gwamnan-kano-ya-bayyana-ba-tare-da-jar-hula-ba-bayan-sauya-sheƙa-zuwa-apc/) - Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya bayyana a ƙasar Faransa ba tare da jar hularsa ta alama ba, lamarin da ya janyo hankalin jama’a tare da haifar da muhawara. SolaceBase ta ruwaito cewa gwamnan, wanda aka gani sanye da kaya masu sauƙi ba tare da hular gargajiyar da aka fi danganta shi da - [Badaƙalar kuɗi: Kotu ta soke belin Malami, ta ba da umarnin a ci gaba da tsare shi a Kuje](https://solacebasehausa.com/badaƙalar-kuɗi-kotu-ta-soke-belin-malami-ta-ba-da-umarnin-a-ci-gaba-da-tsare-shi-a-kuje/) - Wata Kotun Tarayya da ke Abuja ta yanke hukuncin cewa belin da aka bai wa tsohon Babban Lauyan Tarayya (AGF), Abubakar Malami, a baya ya daina aiki, sakamakon sake miƙa shari’ar ga wata sabuwar alkaliya. Kotu ta bayyana cewa tun da an fara sauraron shari’ar daga farko a gabanta, dukkan matakan da aka ɗauka a - [Gwamna Fintiri ya sauya sheƙa zuwa APC](https://solacebasehausa.com/gwamna-fintiri-ya-sauya-sheƙa-zuwa-apc/) - Gwamnan Jihar Adamawa, Ahmadu Fintiri, ya sanar da sauya sheƙarsa daga jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) zuwa jam’iyyar All Progressives Congress (APC) mai mulki, yana mai cewa muradun al’ummar jihar ne suka sa ya ɗauki matakin. Da yake jawabi a wani saƙon kai tsaye ga al’ummar jihar a safiyar Juma’a, Fintiri ya jaddada cewa matakin - [EFCC ta sake gurfanar da Malami, matarsa da ɗansa kan zargin badaƙalar kuɗi](https://solacebasehausa.com/31580-2/) - Hukumar Yaƙi da Yi wa Tattalin Arzikin Ƙasa Ta’annati (EFCC) a ranar Juma’a ta sake gurfanar da tsohon Babban Lauyan Tarayya (AGF), Abubakar Malami, SAN, tare da matarsa, Asabe Bashir da ɗansa, Abdulaziz, bisa zargin aikata laifukan wankiyar kuɗi. An sake gurfanar da su ne a gaban Mai shari’a Joyce Abdulmalik ta Kotun Tarayya da - [ADC da NNPP na yaɗa bayanan ƙarya kan Dokar Zaɓe ta 2026 – Fadar Shugaban Ƙasa](https://solacebasehausa.com/adc-da-nnpp-na-yaɗa-bayanan-ƙarya-kan-dokar-zaɓe-ta-2026-fadar-shugaban-ƙasa/) - Fadar Shugaban Ƙasa ta gargadi jam’iyyun adawa da abin da ta kira yaɗa bayanan ƙarya game da sabuwar Dokar Zaɓe ta 2026 da kuma gwamnatin tarayya ƙarƙashin jagorancin APC. Mai magana da yawun shugaban ƙasa, Bayo Onanuga, ne ya bayyana hakan a cikin wata sanarwa mai taken cewa ya kamata jam’iyyun adawa su daina yawan - [A Gaggauce: INEC ta fitar da sabon jadawalin zaɓen 2027, za a yi zaɓen shugaban ƙasa a Janairu](https://solacebasehausa.com/a-gaggauce-inec-ta-fitar-da-sabon-jadawalin-zaɓen-2027-za-a-yi-zaɓen-shugaban-ƙasa-a-janairu/) - Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC) ta fitar da sabon jadawali da tsarin ayyuka na babban zaɓen 2027, inda ta sauya ranakun zaɓen shugaban ƙasa da na gwamnoni domin dacewa da tanadin Sabuwar Dokar Zaɓe ta 2026. Hakan na ƙunshe ne cikin wata sanarwa da Kwamishinan Ƙasa kuma Shugaban Kwamitin Yaɗa Labarai da - [Hukumar yaki da cin hanci ta Kano ta kwato motocin gwamnati daga Kwamishinoni masu murabus](https://solacebasehausa.com/hukumar-yaki-da-cin-hanci-ta-kano-ta-kwato-motocin-gwamnati-daga-kwamishinoni-masu-murabus/) - Hukumar Karɓar Ƙorafe-ƙorafe da Yaƙi da Cin Hanci ta Jihar Kano ta kwato wasu motocin gwamnati da ke hannun tsoffin kwamishinoni da suka ƙi mayar da su bayan sun sauka daga muƙamansu. Da yake zantawa da SolaceBase kan lamarin, shugaban hukumar, Sa’idu Yahaya, ya ce an gudanar da aikin ne da safiyar Alhamis bayan umarnin - [Ramadan: Farashin ƙwai ya yi tashin gwauron zabi a Kano, inda ya kai Naira 8,500 kan kowanne kiras](https://solacebasehausa.com/ramadan-farashin-ƙwai-ya-yi-tashin-gwauron-zabi-a-kano-inda-ya-kai-naira-8500-kan-kowanne-kiras/) - Farashin ƙwai a Kano ya yi tashin gwauron zabi bayan fara azumin watan Ramadan, inda yanzu kiras ɗaya ake sayarwa kan Naira 8,500, sabanin Naira 6,000 zuwa Naira 6,500 da ake sayarwa kafin watan azumi. Ziyarar da Kamfanin Dillancin Labarai na Ƙasa (NAN) ya kai kasuwannin Sabon-Gari da Yankaba ta nuna cewa farashin ya ƙaru - [Yan ta’adda sun kashe masu ibada shida a harin da suka kai masallaci a Kebbi](https://solacebasehausa.com/yan-taadda-sun-kashe-masu-ibada-shida-a-harin-da-suka-kai-masallaci-a-kebbi/) - Wasu da ake zargin ‘yan ta’addan Lakurawa ne sun kai hari wani masallaci a ƙauyen Dadinkowa da ke Ƙaramar Hukumar Maiyama a Jihar Kebbi Yayin harin sun kashe masu ibada shida tare da jikkata wasu uku, a wani hari da hukumomin tsaro suka bayyana a matsayin ramuwar gayya bayan yunkurin kwanton bauna da ya ci - [Yanzu-yanzu: ADC da NNPP sun yi watsi da Dokar Zabe ta 2026](https://solacebasehausa.com/yanzu-yanzu-adc-da-nnpp-sun-yi-watsi-da-dokar-zabe-ta-2026/) - Jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) da New Nigeria Peoples Party (NNPP) a ranar Alhamis sun yi watsi da Dokar Zabe ta 2026 da Majalisar Tarayya ta amince da ita kuma Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu ya rattaba mata hannu. Sun bayyana dokar a matsayin wadda ba ta inganta a dimokuradiyya ba, tare da zargin cewa - [Ramadana: NDLEA ta kai samame maboyar miyagun ƙwayoyi a Kano, ta kama mutane 19](https://solacebasehausa.com/ramadana-ndlea-ta-kai-samame-maboyar-miyagun-ƙwayoyi-a-kano-ta-kama-mutane-19/) - Hukumar Yaƙi da Sha da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi ta Ƙasa (NDLEA), shiyyar Kano, ta kama mutane 19 tare da rusa wasu maboyar miyagun ƙwayoyi a unguwar Gezawa, a wani mataki na dakile ayyukan fataucin miyagun ƙwayoyi a lokacin azumin Ramadana da ma bayan sa. Hakan na ƙunshe cikin wata sanarwa da jami’in hulɗa da jama’a - [Da ɗumi-ɗumi: DSS ta saki Walida](https://solacebasehausa.com/da-ɗumi-ɗumi-dss-ta-saki-walida/) - Gwamnan Jihar Jigawa, Umar Namadi, a daren Laraba ya karɓi Walida Abdulhadi Ibrahim, yarinyar da ta ɓace daga jihar kuma ta kasance a hannun Hukumar Tsaro ta Farin Kaya (DSS). Gwamnan ya ce duk batutuwan da suka shafi zargin sace ta za a miƙa su gaban kotu domin yanke hukunci, yana mai tabbatar da cewa - [EFCC ta gurfanar da manyan ma’aikatan hukumar NRC uku kan zargin badaƙalar Naira biliyan 2.04](https://solacebasehausa.com/efcc-ta-gurfanar-da-manyan-maaikatan-hukumar-nrc-uku-kan-zargin-badaƙalar-naira-biliyan-2-04/) - Hukumar yaki da masu yi wa tattalin arziki zagon kasa da cin hanci da rashawa (EFCC) ta gurfanar da manyan jami’ai uku na Hukumar Kula da Layin Dogo na Kasa (NRC) a gaban Babbar Kotun Jihar Legas da ke Ikeja kan zargin almundahana da wankiyar kudade. Wadanda ake tuhuma sun hada da Felix Njoku, tsohon - [Gobarar kasuwa a Kano: Shettima ya sake tabbatar da kudirin gwamnatin tarayya na hana aukuwar haka a gaba](https://solacebasehausa.com/gobarar-kasuwa-a-kano-shettima-ya-sake-tabbatar-da-kudirin-gwamnatin-tarayya-na-hana-aukuwar-haka-a-gaba/) - Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, ya sake tabbatar da kudirin gwamnatin tarayya na yin aiki tare da gwamnatin jihar Kano da hukumomin da abin ya shafa domin hana sake aukuwar gobara a kasuwannin jihar. Ya bayar da tabbacin ne a ranar Laraba a Abuja lokacin da tawagar Kungiyar ‘Yan Kasuwar Kano karkashin jagorancin shugabanta, Alhaji - [Saudi Arabia ta haramta shiga da kaji da ƙwai daga Nijeriya, Afirka ta Kudu da wasu ƙasashe 38](https://solacebasehausa.com/saudi-arabia-ta-haramta-shiga-da-kaji-da-ƙwai-daga-nijeriya-afirka-ta-kudu-da-wasu-ƙasashe-38/) - Hukumar kula da Abinci da Magunguna ta Saudi Arabia ta haramta shiga da kaji da ƙwai daga ƙasashe 40, tare da sanya takunkumi a wasu yankuna na ƙasashe 16, a matsayin matakin kariya ga lafiyar jama’a da kuma tabbatar da ingancin abinci a kasuwannin cikin gida. Hukumar ta ce jerin ƙasashen da abin ya shafa - [NAHCON ta rattaba hannu kan yarjejeniyar jigilar maniyyata aikin hajjin 2026 da kamfanonin jiragen sama](https://solacebasehausa.com/nahcon-ta-rattaba-hannu-kan-yarjejeniyar-jigilar-maniyyata-aikin-hajjin-2026-da-kamfanonin-jiragen-sama/) - Hukumar kula da Alhazai ta Kasa NAHCON ta rattaba hannu kan yarjejeniyar jigilar maniyyata aikin hajjin shekarar 2026 da kamfanonin jiragen sama, tare da umartar su da su bi ka’idojin aiki da jadawalin da aka tsara domin gudanar da aikin yadda ya kamata. Shugaban hukumar, Ambasada Isma’il Yusuf Abba, ya bayyana a wajen rattaba hannun - [Tinubu ya yiwa Tunji Disu ado a matsayin mukaddashin Sufeto Janar na ‘Yan Sanda](https://solacebasehausa.com/tinubu-ya-yiwa-tunji-disu-ado-a-matsayin-mukaddashin-sufeto-janar-na-yan-sanda/) - Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu a ranar Laraba ya karrama Tunji Disu da mukamin mukaddashin Sufeto Janar na ‘Yan Sanda a Fadar Shugaban Kasa da ke Abuja, lamarin da ya nuna fara sabon shugabanci a rundunar ‘yan sandan Najeriya. An gudanar da bikin karramawar ne bayan rantsar da shi, da misalin karfe 3:00 na rana, - [Kotu ta dage lokacin sake gurfanar da El-Rufai](https://solacebasehausa.com/kotu-ta-dage-lokacin-sake-gurfanar-da-el-rufai/) - An dage sauraron gurfanar da tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, a ranar Laraba a Babbar Kotun Tarayya da ke zamanta a Abuja, bayan da bangaren kariya ya kasa gabatar da shi a gaban kotu. Ana tuhumar El-Rufai da laifuffuka uku da Hukumar Tsaro ta Farin Kaya ta shigar a kansa, bisa zargin satar sauraron - [Gobarar Kasuwar Singer: Gwamnatin Kano ta kafa kwamitin rabon tallafin sama da Naira Biliyan 8 ga wadanda abin ya shafa](https://solacebasehausa.com/gobarar-kasuwar-singer-gwamnatin-kano-ta-kafa-kwamitin-rabon-tallafin-sama-da-naira-biliyan-8-ga-wadanda-abin-ya-shafa/) - Gwamnatin Jihar Kano ta kafa wani babban kwamiti mai mambobi 23 domin sa ido kan rabon Naira Biliyan 8 da kayayyakin tallafi ga wadanda gobarar Kasuwar Singer ta shafa. Kamfanin Dillancin Labarai na Kasa NAN ya ruwaito cewa gobarar, wadda ta tashi a sassa daban-daban na kasuwar a lokuta biyu, ta jawo asarar dukiyoyi da - [Motar Dangote ta kashe jami’in LASTMA da wasu biyu a Legas](https://solacebasehausa.com/motar-dangote-ta-kashe-jamiin-lastma-da-wasu-biyu-a-legas/) - Gwamnatin Jihar Legas ta nuna alhini kan mutuwar wani jami’in Hukumar Kula da Zirga-zirgar Ababen Hawa ta Jihar Legas da wasu mutum biyu a wani mummunan hatsarin mota da ya faru a mahadar Badagry zuwa Seme ranar Litinin, 23 ga Fabrairu, 2026. A cikin wata sanarwa daga LAST MA, hukumar ta tabbatar da cewa hatsarin - [Naira miliyan 100 da aka tura asusun dan Egbetokun kuskure ne — Kakakin ’Yan Sanda](https://solacebasehausa.com/naira-miliyan-100-da-aka-tura-asusun-dan-egbetokun-kuskure-ne-kakakin-yan-sanda/) - Rundunar ’Yan Sandan Najeriya ta ce tura Naira miliyan 100 cikin asusun Victor Egbetokun, dan tsohon Sufeto Janar na ’Yan Sanda, Kayode Egbetokun, kuskure ne aka yi. Bayanin ya biyo bayan wani rahoto da ya yadu a kafafen sada zumunta cewa an tura kudin daga asusun kudin tsaro na Gwamnatin Jihar Anambra. Da yake magana - [Tinubu ya amince da murabus din Egbetokun, ya nada Tunji Disu a matsayin mukaddashin Sufeto Janar na ’Yan Sanda](https://solacebasehausa.com/tinubu-ya-amince-da-murabus-din-egbetokun-ya-nada-tunji-disu-a-matsayin-mukaddashin-sufeto-janar-na-yan-sanda/) - Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya amince da murabus din Sufeto Janar na ’Yan Sanda, Kayode Egbetokun, tare da amincewa da nadin Tunji Disu a matsayin mukaddashin Sufeto Janar na ’Yan Sanda nan take. A baya dai Egbetokun ya mika takardar murabus dinsa ranar Talata, yana mai bayyana wasu muhimman dalilai na iyali. Cikin wata sanarwa - [Majalisar Dokoki ta Kasa ta ɗage ranar komawa zamanta zuwa 5 ga watan Maris](https://solacebasehausa.com/majalisar-dokoki-ta-kasa-ta-ɗage-ranar-komawa-zamanta-zuwa-5-ga-watan-maris/) - Majalisar Dokoki ta Kasa ta sanar da dage komawa zaman majalisa daga ranar Talata, 24 ga Fabrairu, 2026 zuwa ranar Alhamis, 5 ga Maris, 2026. Hakan na cikin wata sanarwa da Magatakardar Majalisar Dokoki ta Kasa, Kamoru Ogunlana, ya fitar ranar Litinin. Ogunlana ya ce an dauki matakin ne domin bai wa kwamitocin majalisar damar - [Bashin Jihohi ya kai Naira Tiriliyan 4.002](https://solacebasehausa.com/bashin-jihohi-ya-kai-naira-tiriliyan-4-002/) - Hukumar Kula da Basussuka ta Kasa (DMO) ta bayyana cewa jimillar bashin da jihohin Najeriya 36 da Babban Birnin Tarayya (FCT) suke bi ya kai tiriliyan N4.002 zuwa ranar 30 ga Satumban 2025. Sabbin alkaluman da hukumar ta fitar sun nuna cewa bashin na jihohi da FCT ya kai kashi 2.61 cikin dari na jimillar - [NAHCON ta yi karin haske kan rage kujerun Hajjin Najeriya da Saudiyya ta yi](https://solacebasehausa.com/nahcon-ta-yi-karin-haske-kan-rage-kujerun-hajjin-najeriya-da-saudiyya-ta-yi/) - Shugaban Hukumar kula da aikin hajji ta Kasa (NAHCON), Ambasada Ismail Yusuf, ya ce rage kujerun aikin Hajjin 2026 da aka yi wa Najeriya mataki ne da ya shafi kasashe da dama, ba wai iya Najeriya kadai ba. Yusuf ya bayyana haka ne yayin wani taron masu ruwa da tsaki da aka gudanar a Abuja - [Gwamnatin Kano ta gargadi ‘yan siyasa da sauran jama’a kan lika takardu da fastoci a wuraren gwamnati](https://solacebasehausa.com/gwamnatin-kano-ta-gargadi-yan-siyasa-da-sauran-jamaa-kan-lika-takardu-da-fastoci-a-wuraren-gwamnati/) - Gwamnatin Jihar Kano ta gargadi ‘yan siyasa, kamfanoni da sauran jama’a da su daina lika takardu, fastoci da alluna a zagayen hanya da sauran kadarorin gwamnati a cikin birnin Kano, tana mai bayyana hakan a matsayin barazana ga kokarin kawata birni da take yi. Gargadin na kunshe ne cikin wata sanarwa da Kwamishinan Muhalli da - [EFCC ta kama mutane takwas, ta kwace manyan motoci shida sakamakon haƙar ma’adanai ba bisa ka’ida ba a jihar Kwara](https://solacebasehausa.com/efcc-ta-kama-mutane-takwas-ta-kwace-manyan-motoci-shida-sakamakon-haƙar-maadanai-ba-bisa-kaida-ba-a-jihar-kwara/) - Hukumar Yaki da Masu Yi wa Tattalin Arzikin Kasa Zagon Kasa EFCC ta kama mutum takwas tare da kwace manyan motoci shida bisa zargin hannu a hakar ma’adanai ba bisa ka’ida ba a kan hanyar Ilorin zuwa Ogbomoso da ke jihohin Kwara da Oyo. Wannan kamen ya kawo adadin mutanen da ofishin hukumar na Ilorin - [Tinubu ya bukaci hadin kai da shugabanci mai bai wa kowa dama yayin taron buda-baki na Ramadan da gwamnoni](https://solacebasehausa.com/tinubu-ya-bukaci-hadin-kai-da-shugabanci-mai-bai-wa-kowa-dama-yayin-taron-buda-baki-na-ramadan-da-gwamnoni/) - Shugaban kasa, Bola Tinubu, a ranar Litinin ya karbi bakuncin gwamnonin jihohi domin buda-bakin watan Ramadan a Fadar Shugaban Kasa da ke Abuja, inda ya bukaci hadin kai da shugabanci mai bai wa kowa dama. Taron ya hada gwamnonin jihohi, mataimakansu da manyan jami’an gwamnati domin buda baki tare. Mataimakin Shugaban Kasa, Kashim Shettima, Shugaban - [Babban Kwamandan Runduna ya tsallake rijiya da baya daga harin kwanton ɓauna na ƴan ta’adda](https://solacebasehausa.com/babban-kwamandan-runduna-ya-tsallake-rijiya-da-baya-daga-harin-kwanton-ɓauna-na-ƴan-taadda/) - Ayarin motocin Babban Kwamandan Runduna ta 8 kuma Kwamandan Sashi na 2 na Rundunar Hadin Gwiwa ta Arewa maso Yamma, Manjo Janar Bemgha Koughna, ya dakile wani mummunan harin kwanton ɓauna da ake zargin ‘yan kungiyar Lakurawa ne suka kai a kusa da Tudun Mayama. A cikin sanarwar da aka fitar ta shafin rundunar a - [Gobara ta tashi a Filin Jirgin Sama na Murtala Muhammed — FAAN](https://solacebasehausa.com/gobara-ta-tashi-a-filin-jirgin-sama-na-murtala-muhammed-faan/) - Hukumar kula da Filayen Jiragen Sama ta ƙasa ta sanar da jama’a tashin gobara a Sashen Farko na Filin Jirgin Sama na Murtala Muhammed da ke Legas. Sanarwar ta fito ne ta shafin sadarwar zamani na hukuma a ranar Litinin. Hukumar ta ce tawagar kashe gobara nata aiki domin dakile yaduwar gobarar tare da shawo - [El-Rufai ya maka ICPC da Sufeto Janar na ‘Yan Sanda a kotu yana neman diyyar Naira Biliyan 1 bisa zargin mamaye gidansa ba bisa ka’ida ba a Abuja](https://solacebasehausa.com/el-rufai-ya-maka-icpc-da-sufeto-janar-na-yan-sanda-a-kotu-yana-neman-diyyar-naira-biliyan-1-bisa-zargin-mamaye-gidansa-ba-bisa-kaida-ba-a-abuja/) - Tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, ya shigar da kara ta neman kare hakkokinsa na dan Adam tare da bukatar diyyar Naira Biliyan 1 a kan Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa da Sauran Laifuka masu Alaka da ita, da Sufeto Janar na ‘Yan Sanda, tare da wasu jami’ai biyu, bisa abin da ya - [Kotu ta dage sauraron karar hakkokin dan Adam ta Tukur Mamu ya shigar kan AGF](https://solacebasehausa.com/kotu-ta-dage-sauraron-karar-hakkokin-dan-adam-ta-tukur-mamu-ya-shigar-kan-agf/) - Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta dage sauraron karar neman kare hakkokin dan Adam da wanda ake zargi da shiga tsakani a tattaunawar ‘yan ta’adda, Malam Tukur Mamu, ya shigar kan Babban Lauyan Tarayya (AGF), zuwa ranar 23 ga Afrilu domin karbar takaitattun bayanan karshe na rubuce daga bangarorin biyu. Kamfanin Dillancin Labarai na - [Sabbin hare-hare sun yi sanadiyyar mutuwar mutane 10 a wasu yankunan jihar Plateau](https://solacebasehausa.com/sabbin-hare-hare-sun-yi-sanadiyyar-mutuwar-mutane-10-a-wasu-yankunan-jihar-plateau/) - Sabbin rikice-rikice sun sake aukuwa a Ƙaramar Hukumar Riyom ta Jihar Plateau a daren Lahadi, inda wasu ‘yan bindiga suka kai hare-hare a kauyen Jol da Dorowa Babuje (gundumar Rob), tare da kashe aƙalla mutum 10 tsakanin ƙarfe 8:00 na dare zuwa 9:00 na dare, kamar yadda shugabannin yankin suka tabbatar. Shugaban Ƙungiyar Matasan Berom - [TCN ya sanar da dawo da layin wutar lantarki na biyu da ke yankin Shiroro-Mando](https://solacebasehausa.com/tcn-ya-sanar-da-dawo-da-layin-wutar-lantarki-na-biyu-da-ke-yankin-shiroro-mando/) - Kamfanin rarraba Wutar Lantarki na ƙasa TCN ya ce ya kammala dawo da layin wutar lantarki na Shiroro–Mando mai ƙarfin 330 kilovolt (KV) na biyu, bayan kammala aikin gyara. Janar Manaja ta sashin Hulɗa da Jama’a na kamfanin Hajiya Ndidi Mbah ce ta sanar da hakan acikin wata sanarwa, inda ta bayyana cewa layin an - [Shawara: Hukumar Kula da Wutar Lantarki ta NERC ta yi gargadi kan taba wadanda wayar lantarki ta kama](https://solacebasehausa.com/shawara-hukumar-kula-da-wutar-lantarki-ta-nerc-ta-yi-gargadi-kan-taba-wadanda-wayar-lantarki-ta-kama/) - Hukumar Kula da Wutar Lantarki ta kasa (NERC) ta bayar da shawara ta tsaro, tana gargadin mazauna da su ba da tazara daga wayoyin lantarki masu rai kuma kada su taba kowa da wutar lantarki ta kama. A cikin sanarwar da ta fitar a shafin X ranar Litinin, NERC ta jaddada cewa wutar lantarki tana - [Gwamnatin Kano ta fara gina ƙofofin karɓar kuɗin hanya a manyan hanyoyin shiga guda 7](https://solacebasehausa.com/gwamnatin-kano-ta-fara-gina-ƙofofin-karɓar-kuɗin-hanya-a-manyan-hanyoyin-shiga-guda-7/) - Gwamnatin Jihar Kano ta fara aikin gina ƙofofin karɓar kuɗin hanya a manyan hanyoyi guda bakwai da ke shiga cikin birnin Kano, matakin da jami’ai suka ce yana da nufin ƙarfafa tsaro da kuma bunƙasa tattalin arziƙin jihar. Bayanin hakan na cikin wata sanarwa hadin gwiwa da aka rattaba hannu a kai a ranar Litinin - [NiMet ta yi hasashen samun yanayin Hazo da gajemare na tsawon kwanaki 3 a faɗin Najeriya](https://solacebasehausa.com/nimet-ta-yi-hasashen-samun-yanayin-hazo-da-gajemare-na-tsawon-kwanaki-3-a-faɗin-najeriya/) - Hukumar kula da Yanayi ta ƙasa (NiMet) ta yi hasashen cewa za a samu Hazo a sararin samaniya da gajimare daga ranar Litinin zuwa Laraba a faɗin ƙasar nan. A rahoton yanayi da ta fitar a ranar Lahadi a Abuja, NiMet ta ce za a samu ɗan ƙura kaɗan a yankin Arewa a ranar Litinin - [Zaɓen ƙananan hukumomi na FCT: EFCC ta kama mutum 20 kan zargin maguɗin zaɓe, ta ƙwato sama da Naira Miliyan 17](https://solacebasehausa.com/zaɓen-ƙananan-hukumomi-na-fct-efcc-ta-kama-mutum-20-kan-zargin-maguɗin-zaɓe-ta-ƙwato-sama-da-naira-miliyan-17/) - Jami’an Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa ta Ƙasa EFCC sun kama mutane 20 bisa zargin aikata laifukan zaɓe a zaɓen ƙananan hukumomin Babban Birnin Tarayya da aka kammala. Hukumar ta ce ta kuma ƙwato kuɗi sama da Naira Miliyan 17 da ake zargin an tanade su domin sayen ƙuri’u. A wata sanarwa da - [Fasinjoji sun bayyana yanayin firgici da suka fuskanta a jirgin ƙasa na Abuja–Kaduna](https://solacebasehausa.com/fasinjoji-sun-bayyana-yanayin-firgici-da-suka-fuskanta-a-jirgin-ƙasa-na-abuja-kaduna/) - Wasu fasinjoji da suka yi amfani da layin jirgin ƙasa na Abuja–Kaduna sun bayyana munanan abubuwa da suka fuskanta yayin tafiya, ciki har da zargin sayar da tikiti ta bayan fage, cunkoso fiye da ƙima, da matsalolin aiki da na’ura. Fasinjojin da suka tattauna da kamfanin dillancin labarai sun ce an bar su tsaye sama - [Zaɓen shugabancin AMAC: Maikalangu na APC ya samu nasara](https://solacebasehausa.com/zaɓen-shugabancin-amac-maikalangu-na-apc-ya-samu-nasara/) - Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC) ta ayyana Christopher Maikalangu na jam’iyyar APC a matsayin zaɓaɓɓen shugaban karamar hukumar Abuja Municipal Area Council (AMAC). Jami’in tattara sakamakon zaɓen na AMAC, Farfesa Andrew Abue, ya bayyana cewa Maikalangu, wanda shi ne shugaban AMAC mai ci a yanzu, ya samu ƙuri’u 40,295 cikin jimillar ƙuri’u - [Zaɓen cike gurbi: APC ta lashe kujerun Ungogo da Kano Municipal](https://solacebasehausa.com/zaɓen-cike-gurbi-apc-ta-lashe-kujerun-ungogo-da-kano-municipal/) - Jam’iyyar (APC) ta lashe zaɓen cike gurbi na Majalisar Dokokin Jihar Kano da aka gudanar a mazabun Ungogo da Kano Municipal. A mazabar Kano Municipal, ɗan takarar APC, Aliyu Nabil Daneji, ya samu ƙuri’u 7,484 inda ya yi nasara tare da wakiltar mazabar a Majalisar Dokokin Jihar Kano. Jami’in tattara sakamakon zaɓen, Farfesa Ibrahim Tajo - [Dan takarar PDP ya lashe zaɓen shugabancin karamar hukumar Gwagwalada a Abuja](https://solacebasehausa.com/dan-takarar-pdp-ya-lashe-zaɓen-shugabancin-karamar-hukumar-gwagwalada-a-abuja/) - Dan takarar Jam’iyyar PDP, Mohammed Kasim, ya lashe zaɓen shugabancin Ƙaramar Hukumar Gwagwalada da aka gudanar a matsayin wani ɓangare na zaɓukan ƙananan hukumomi na Babban Birnin Tarayya Abuja. Jami’in tattara sakamakon zaɓen na Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC), Philip Akpen, ya sanar da sakamakon a safiyar Lahadi, inda ya ce Kasim - [Gwamnan Kano ya ƙaddamar da kwamitin ciyar da jama’a na watan Ramadan](https://solacebasehausa.com/gwamnan-kano-ya-ƙaddamar-da-kwamitin-ciyar-da-jamaa-na-watan-ramadan/) - Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya amince da kafa kwamitin shirin ciyar da jama’a na watan Ramadan na shekarar 2026/1447AH domin sa ido kan rabon abinci ga mazauna jihar. A wata sanarwa da mai magana da yawunsa, Sunusi Bature Dawakin Tofa, ya fitar, yace an ce an fara rabon abincin tun ranar Alhamis, 19 - [Dalilin samun ƙarancin masu kaɗa ƙuri’a a zaɓen cike gurbi na Kano – REC](https://solacebasehausa.com/dalilin-samun-ƙarancin-masu-kaɗa-ƙuria-a-zaɓen-cike-gurbi-na-kano-rec/) - Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC) ta ce ƙarancin masu kaɗa ƙuri’a da aka samu a zaɓen cike gurbi da aka gudanar a Jihar Kano na iya kasancewa sakamakon watan Ramadan da kuma yadda jama’a suka ɗauki zaɓen a matsayin wanda ya shafi ’yan takara kaɗan. Kwamishinan Zaɓe na Jihar Kano, Ambasada Abdu - [ICPC ta bibiyi ayyukan gwamnatin tarayya na Naira Biliyan 4.61 a Zamfara](https://solacebasehausa.com/icpc-ta-bibiyi-ayyukan-gwamnatin-tarayya-na-naira-biliyan-4-61-a-zamfara/) - Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa mai zaman kanta (ICPC) ta ce ta bibiyi ayyukan gwamnatin tarayya guda 35 da darajarsu ta kai Naira Biliyan 4.61 a Jihar Zamfara. Shugaban tawagar bibiyar ayyukan, Dakta Murtala Bankano, ne ya bayyana hakan a wani taron manema labarai da aka gudanar a Gusau ranar Asabar. Ya ce - [Gwamnan Zamfara ya bai wa limamai 40 motoci a jihar](https://solacebasehausa.com/gwamnan-zamfara-ya-bai-wa-limamai-40-motoci-a-jihar/) - Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya bai wa limaman masallatan Juma’a 40 motoci a ranar Juma’a a matsayin tallafin gwamnati domin sauƙaƙa musu gudanar da ayyukansu na addini yadda ya kamata. Lawal ya ce yayin mika motocin cewa matakin na da nufin inganta zirga-zirgarsu tare da ƙarfafa wa’azi da kai saƙo ga al’umma. Ya bayyana - [Gobara ta lalata wata kasuwa a Kano](https://solacebasehausa.com/gobara-ta-lalata-wata-kasuwa-a-kano/) - Wata gobara da ta tashi da safiyar Juma’a ta lalata kusan shaguna 50 a Kasuwar Fatima Simra Mai Hada-hadar Kayayyaki da ke unguwar Dakata a Ƙaramar Hukumar Nasarawa ta Jihar Kano. Lamarin na zuwa ne kasa da mako guda bayan wata babbar gobara ta shafi sama da ’yan kasuwa 1,500 a Kasuwar Singer. A cewar - [’Yan bindiga sun kashe mutane 33 a Kebbi, ’yan sanda sun tsaurara matakan tsaro a yankin ](https://solacebasehausa.com/yan-bindiga-sun-kashe-mutane-33-a-kebbi-yan-sanda-sun-tsaurara-matakan-tsaro-a-yankin/) - Rundunar ’Yan Sandan Jihar Kebbi ta tabbatar da mutuwar mutane 33 bayan harin da wasu da ake zargin ’yan bindiga ne suka kai a Gundumar Bui da ke Ƙaramar Hukumar Arewa a jihar. Jami’in hulɗa da jama’a na rundunar a jihar, SP Bashir Usman, ne ya bayyana hakan cikin wata sanarwa da ya fitar a - [ICPC ta kai samame gidan El-Rufai](https://solacebasehausa.com/icpc-ta-kai-samame-gidan-el-rufai/) - Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa mai zaman kanta, ICPC, ta kai samame gidan tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, da ke Abuja a ranar Alhamis. A wata sanarwa da mai taimaka masa kan harkokin yaɗa labarai, Muyiwa Adekeye, ya wallafa a shafinsa na X a daren Alhamis, ya ce jami’an hukumar yaƙi da - [Tinubu ya naɗa Sarkin Kano Bayero shugaban kwamitin ciyar da jama’a na ƙasa a watan Ramadan](https://solacebasehausa.com/tinubu-ya-naɗa-sarkin-kano-bayero-shugaban-kwamitin-ciyar-da-jamaa-na-ƙasa-a-watan-ramadan/) - Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya naɗa Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado Bayero, a matsayin shugaban Kwamitin Ciyar da Jama’a na ƙasa a watan Ramadan. Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da mai magana da yawun sarkin, Abubakar Balarabe Kofar Naisa, ya fitar a ranar Alhamis. Sanarwar ta ce an sanar da - [Yanzu-yanzu: Majalisar dokokin jihar Rivers ta dakatar da shirin ta na tsige gwamna Fubara da mataimakiyarsa](https://solacebasehausa.com/yanzu-yanzu-majalisar-dokokin-jihar-rivers-ta-dakatar-da-shirin-ta-na-tsige-gwamna-fubara-da-mataimakiyarsa/) - Majalisar Dokokin Jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige gwamna Siminalayi Fubara da mataimakiyarsa Ngozi Odu bayan sa hannun shugaban ƙasa Bola Tinubu. Majalisar ta amince da dakatar da shirin ne a ranar Alhamis yayin zaman majalisar da aka koma yi a Fatakwal, babban birnin jihar. A baya, majalisar ta fara shirin tsige gwamnan da - [CVR: Jihohin Jigawa, Lagos, Sokoto na kan gaba yayin da INEC ta yi rajistar sabbin masu zaɓe sama da miliyan 1.2](https://solacebasehausa.com/cvr-jihohin-jigawa-lagos-sokoto-na-kan-gaba-yayin-da-inec-ta-yi-rajistar-sabbin-masu-zaɓe-sama-da-miliyan-1-2/) - Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa, INEC, ta sanar da ƙaruwa a rajistar masu zaɓe a ci gaba da rajistar masu zaɓe da ake yi, inda sama da ’yan Najeriya Miliyan 1.2 suka kammala rajista a mataki na biyu zuwa ranar 13 ga Fabrairu, 2026. Sabon bayanin da INEC ta fitar a shafinta na - [ICPC ta tsare El-Rufai sakamakon ci gaba da binciken da ta ke yi masa](https://solacebasehausa.com/icpc-ta-tsare-el-rufai-sakamakon-ci-gaba-da-binciken-da-ta-ke-yi-masa/) - Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa mai zaman kanta, ICPC, ta ce ta tsare tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai. A wata sanarwa da shugaban sashen yaɗa labarai na hukumar, J. Okor Odey, ya fitar, ya ce an tsare shi ne a daren Laraba dangane da wasu bincike da ake yi. Sai dai bai - [“Ku yafe min idan na yi muku laifi yayin da muka fara Azumi watan Ramadan” — Tinubu ya roƙi ’yan Najeriya](https://solacebasehausa.com/ku-yafe-min-idan-na-yi-muku-laifi-yayin-da-muka-fara-azumi-watan-ramadan-tinubu-ya-roƙi-yan-najeriya/) - Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya roƙi ’yan Najeriya da su yafe masa idan ya yi musu wani laifi, yana mai kira ga al’umma su rungumi haɗin kai, zaman lafiya da gyaran ɗabi’a yayin da ake fara watan Ramadan. Tinubu ya bayyana hakan ne a ranar Laraba yayin buɗe Tafsirin bana a masallacin Fadar Shugaban - [Mutane biyu sun mutu, biyar sun jikkata yayin rikici a zaɓen gunduma na APC a Ondo — ’Yan sanda](https://solacebasehausa.com/mutane-biyu-sun-mutu-biyar-sun-jikkata-yayin-rikici-a-zaɓen-gunduma-na-apc-a-ondo-yan-sanda/) - Rundunar ’yan sandan Jihar Ondo ta ce mutane biyu sun rasu yayin da wasu uku suka jikkata a lokacin zaɓen gunduma na jam’iyyar APC a jihar. Mai magana da yawun rundunar, DSP Abayomi Jimoh, ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar a Akure, inda ya ce lamarin ya faru ne a Idanre da - [BUK ta rantsar da Salamatu Garba a matsayin shugabar kwamitin bada shawara na CDA](https://solacebasehausa.com/buk-ta-rantsar-da-salamatu-garba-a-matsayin-shugabar-kwamitin-bada-shawara-na-cda/) - Shugaban Jami’ar Bayero da ke Kano, Farfesa Haruna Musa, ya ƙaddamar da Kwamitin bada Shawara na Masana’antu (SIAB) na Cibiyar nazarin harkokin Noma a Yankunan Tsandauri (CDA), inda ya naɗa shugabar i WOFAN Dakta Salamatu Garba, a matsayin shugabar kwamitin. Da yake jawabi a wajen taron, shugaban jami’ar ya ce ƙwararrun da aka naɗa a - [Yanzu-yanzu: Tinubu ya rattaba hannu kan gyaran Dokar Zaɓe wadda ta zama doka](https://solacebasehausa.com/yanzu-yanzu-tinubu-ya-rattaba-hannu-kan-gyaran-dokar-zaɓe-wadda-ta-zama-doka/) - Shugaban ƙasa Bola Tinubu ya rattaba hannu kan kudirin gyaran Dokar Zaɓe ta 2022 (wadda aka soke aka sake Ƙaddamarwa) ta 2026, wanda hakan ya mayar da shi doka. Hakan na zuwa ne bayan Majalisar Dokoki ta Ƙasa ta amince da kudirin a ranar Talata, bayan shafe watanni ana tattaunawa a kansa. Kudirin ya janyo - [El-Rufai zai shafe kwana na biyu a hannun EFCC](https://solacebasehausa.com/el-rufai-zai-shafe-kwana-na-biyu-a-hannun-efcc/) - Tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, wanda ake tsare da shi, zai shafe kwana na biyu a hedikwatar Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa ta EFCC a Abuja. El-Rufai wanda ya gabatar da kansa domin amsa tambayoyi kan zargin cin hanci a ranar Litinin a hedikwatar EFCC da ke Abuja, jami’an hukumar yaki da - [Da ɗumi-ɗumi: An ga jinjirin watan Ramadan a Najeriya, za a fara azumi ranar Laraba – Majalisar Sarkin Musulmi](https://solacebasehausa.com/da-ɗumi-ɗumi-an-ga-jinjirin-watan-ramadan-a-najeriya-za-a-fara-azumi-ranar-laraba-majalisar-sarkin-musulmi/) - Majalisar sarkin Musulmi a Sokoto ta tabbatar da ganin jinjirin wata da ke nuna farkon Ramadan na shekarar 1447AH, inda ta ayyana Laraba, 18 ga Fabrairu, 2026, a matsayin ranar farko ta azumi ga Musulmai a fadin Najeriya. A wata sanarwa da Majalisar ta fitar a ranar Talata, Mai Alfarma Sarkin Musulmi Alhaji Muhammadu Sa’ad - [Zamfara har yanzu ba ta samu tallafin kuɗi daga Gwamnatin Tarayya ba saboda ba na cikin APC – Gwamna Lawal](https://solacebasehausa.com/zamfara-har-yanzu-ba-ta-samu-tallafin-kuɗi-daga-gwamnatin-tarayya-ba-saboda-ba-na-cikin-apc-gwamna-lawal/) - Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya ce gwamnatinsa har yanzu ba ta samu kowanne irin tallafi daga Gwamnatin Tarayya ba saboda shi ba mamba ba ne na jam’iyyar APC. Da yake magana a wata hira da DW Hausa, Lawal ya yi iƙirarin cewa wasu jihohi sun samu sama da Naira Biliyan 500 daga Gwamnatin Tarayya - [Da ɗumi-ɗumi: An ga jinjirin watan Ramadan a Saudi Arabia](https://solacebasehausa.com/da-ɗumi-ɗumi-an-ga-jinjirin-watan-ramadan-a-saudi-arabia/) - Rahotanni daga ƙasar Saudi Arabia sun tabbatar da cewa an ga jinjirin watan Ramadan domin fara watan mai alfarma. A cewar Haramain, wata kafar yaɗa labarai da ke Saudiyya, bayan ganin jinjirin watan, hukumomin ƙasar za su ayyana ranar Laraba 18 ga Fabrairu 2026 a matsayin ranar farko ta watan Ramadan. Tun da farko an - [Tinubu ya nemi Majalisar Dattawa ta tabbatar da Abubakar a matsayin Kwamishinan INEC, Yusuf a matsayin Shugaban NAHCON](https://solacebasehausa.com/tinubu-ya-nemi-majalisar-dattawa-ta-tabbatar-da-abubakar-a-matsayin-kwamishinan-inec-yusuf-a-matsayin-shugaban-nahcon/) - Shugaban Ƙasa, Bola Tinubu, ya roƙi Majalisar Dattawa ta tabbatar da naɗin tsohuwar Babbar Jami’ar Rundunar Ruwa, Jamila Abubakar Sadiq mai ritaya, a matsayin Kwamishina mai wakiltar Jihar Adamawa a Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa INEC. Kamfanin Dillancin Labarai na ƙasa NAN ya rawaito cewa buƙatar Tinubu na ƙunshe ne cikin wasiƙa da - [Kasuwar Singer: Gwamnatin Tarayya da Gwamnonin APC sun bayar da tallafin Naira Biliyan 8 ga ‘yan kasuwar Kano](https://solacebasehausa.com/kasuwar-singer-gwamnatin-tarayya-da-gwamnonin-apc-sun-bayar-da-tallafin-naira-biliyan-8-ga-yan-kasuwar-kano/) - Gwamnatin Tarayya a ranar Litinin ta bayar da Naira Biliyan 5 a matsayin tallafin gaggawa ga ‘yan kasuwar da gobara ta shafa a babbar Kasuwar Singer da ke Kano. Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, ya sanar da bayar da tallafin yayin da ya jagoranci tawagar Gwamnatin Tarayya domin jajantawa ‘yan kasuwar a madadin Shugaban Ƙasa, - [Yilwatda ya ziyarci Gwamnan Kano, ya jaddada tsarin rabon shugabanci 60/40](https://solacebasehausa.com/yilwatda-ya-ziyarci-gwamnan-kano-ya-jaddada-tsarin-rabon-shugabanci-60-40/) - Shugaban jam’iyyar APC na ƙasa, Farfesa Nentawe Yilwatda, ya kai ziyarar girmamawa ga Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, inda ya bayyana gamsuwarsa da yawan magoya baya da shugabannin jam’iyya da suka halarci taron. Hakan na kunshe cikin wata sanarwa da mai magana da yawun gwamnan, Sunusi Bature Dawakin Tofa, ya sanya wa hannu a - [Sabon labari: Cutar Lassa ta kashe ma’aikacin lafiya a Kano, wani ya kamu](https://solacebasehausa.com/sabon-labari-cutar-lassa-ta-kashe-maaikacin-lafiya-a-kano-wani-ya-kamu/) - Ma’aikacin lafiya da ya kamu da cutar Lassa ya mutu a Jihar Kano, kamar yadda jaridar SolaceBase ta rawaito. Mutumin mai shekaru 33, wanda yake aiki da kungiyar Likitoci Marasa Iyaka a Asibitin Kula da Lafiya a matakin farko a Unguwa Uku, ya dawo Kano daga Faransa a ranar 28 ga Janairu 2026 ta jirgin - [Cutar Lassa ta kashe ma’aikatan lafiya biyu, 15 sun kamu – NCDC](https://solacebasehausa.com/cutar-lassa-ta-kashe-maaikatan-lafiya-biyu-15-sun-kamu-ncdc/) - Cibiyar Dakile Cututtuka Masu Yaɗuwa ta ƙasa (NCDC) a ranar Litinin ta nuna damuwa kan yaduwar cutar Lassa tsakanin ma’aikatan kula da lafiya. Hukumar dakile cututtuka ta lura cewa zuwa yanzu, ma’aikatan lafiya biyu sun rasu, yayin da aka tabbatar da mutum 15 da suka kamu da cutar Lassa a tsakanin ma’aikatan kula da lafiya - [Gwamnatin tarayya ta bayar da tallafin Naira Biliyan 5 ga wadanda gobarar Kasuwar Singer ta shafa a Kano](https://solacebasehausa.com/gwamnatin-tarayya-ta-bayar-da-tallafin-naira-biliyan-5-ga-wadanda-gobarar-kasuwar-singer-ta-shafa-a-kano/) - Gwamnatin Tarayya ta bayar da Naira Biliyan 5 ga wadanda gobara mai muni ta shafa bayan ta kone sassan Kasuwar Singer a Kano ranar Asabar, domin samar da agajin gaggawa ga daruruwan ‘yan kasuwar da lamarin ya rutsa da su. Kamfanin dillancin labarai na ƙasa NAN ya ruwaito cewa Mataimakin Shugaban Kasa, Kashim Shettima, ya - [Yanzu-yanzu: Gwamnatin Tarayya ta maka Elrufa'i a kotu bisa zargin yin kutse cikin wayar NSA](https://solacebasehausa.com/yanzu-yanzu-gwamnatin-tarayya-ta-maka-elrufai-a-kotu-bisa-zargin-yin-kutse-cikin-wayar-nsa/) - Gwamnatin Tarayya ta shigar da kara mai kunshe da tuhume-tuhume uku a kan tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Nasiru El-Rufai, bisa zargin cewa ya yi kutse ba bisa ka’ida ba cikin wayar sadarwar Mai Bai wa Shugaban Kasa Shawara kan Tsaro (NSA), Nuhu Ribadu. A cikin karar da Gwamnatin Tarayya ta shigar a gaban Babbar Kotun - [Sarkin Musulmi ya buƙaci a fara duban jinjirin watan Ramadan daga a ranar Talata](https://solacebasehausa.com/sarkin-musulmi-ya-buƙaci-a-fara-duban-jinjirin-watan-ramadan-daga-a-ranar-talata/) - Majalisar Koli kan Harkokin Addinin Musulunci a Najeriya (NSCIA), karkashin jagorancin Sultan na Sokoto, Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar III, ta bukaci Musulmi su fara duban jinjirin watan Ramadan na shekarar 1447 Hijiriyya daga ranar Talata, 17 ga Fabrairu, 2026. Idan an ga jinjirin, watan Ramadan zai fara ne a ranar Laraba, 18 ga Fabrairu, 2026; - [Shettima ya dawo Abuja bayan halartar kungiyar tarayyar Afirka karo na 39](https://solacebasehausa.com/shettima-ya-dawo-abuja-bayan-halartar-kungiyar-tarayyar-afirka-karo-na-39/) - Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, ya koma Abuja a ranar Lahadi bayan wakiltar Shugaban Ƙasa Bola Tinubu a Taro na 39 na yau da kullum na Majalisar Shugabannin Ƙasashe da Gwamnatocin Tarayyar Afirka (AU). Kamfanin Dillancin Labarai na Ƙasa (NAN) ya ruwaito cewa taron ya gudana tsakanin ranar Asabar da Lahadi, mai taken, “Tabbatar da - [Ibtila'in Gobara Singer: Sanata Barau ya ziyarci kasuwar, ya ba wa wadanda gobarar ta shafa tallafi Naira Miliyan 100](https://solacebasehausa.com/ibtilain-gobara-singer-sanata-barau-ya-ziyarci-kasuwar-ya-ba-wa-wadanda-gobarar-ta-shafa-tallafi-naira-miliyan-100/) - Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau I. Jibrin, ya kai ziyarar jaje a Kasuwar Singer dake karamar hukumar Fagge ta Jihar Kano a ranar Lahadi, inda gobarar wuta ta hallaka kayayyaki da dukiyoyi masu darajar fiye da Naira Biliyan 5. Sanatan, wanda Mai Ba shi Shawara na Musamman kan Harkokin yada Labarai, Malam Ismail Mudashir, - [Gobarar kasuwar Singer: Kashim Shettima zai jagoranci tawagar gwamnatin Tarayya zuwa Kano, tare da bayar da tallafin kuɗi](https://solacebasehausa.com/gobarar-kasuwar-singer-kashim-shettima-zai-jagoranci-tawagar-gwamnatin-tarayya-zuwa-kano-tare-da-bayar-da-tallafin-kuɗi/) - Shugaban ƙasa Bola Tinubu ya umurci Mataimakin Shugaban ƙasa, Kashim Shettima, ya jagoranci wata babbar tawagar gwamnatin Tarayya zuwa jihar Kano sakamakon gobarar da ta auku a Kasuwar Singer a ranar Asabar. Wannan umurni ya fito ne a cikin wata sanarwa da Mai Magana da Yawun Shugaban ƙasa, Bayo Onanuga, ya bayar a ranar Lahadi - [Gidan yarin Goron Dutse ya yi bikin cika shekaru 100 da fara gudanar da aiki a Kano](https://solacebasehausa.com/gidan-yarin-goron-dutse-ya-yi-bikin-cika-shekaru-100-da-fara-gudanar-da-aiki-a-kano/) - Gidan ajiya da gyaran hali na Goron Dutse ya gudanar da babban biki na cika shekaru 100 na fara hidima ga kasa a hedkwatarta da ke Kano, inda aka taru da jami’ai masu aiki da wadanda suka yi ritaya, manyan baki da wakilan hukumomin tsaro na hadin gwiwa. Taron, wanda ya haskaka karni guda na - [Majalisar Tarayya za ta koma zama ranar Talata](https://solacebasehausa.com/majalisar-tarayya-za-ta-koma-zama-ranar-talata/) - Majalisar Tarayya za ta ci gaba da zaman majalisa ranar Talata, 17 ga Fabrairu, yayin da ake sa ran za a duba Kudirin Gyaran Dokar Zabe ta 2026 domin amincewa da shi. A wata sanarwa ranar Lahadi, Magatakardan Majalisar Tarayya, Kamoru Ogunlana, ya sanar da ’yan majalisa cewa Majalisar Dattawa da Majalisar Wakilai za su - [Tsohon Gwamnan Kaduna El-Rufai ya nemi karin bayani daga mai bada shawara kan sha'anin tsaro bisa zargin sayen sinadari mai guba](https://solacebasehausa.com/tsohon-gwamnan-kaduna-el-rufai-ya-nemi-karin-bayani-daga-mai-bada-shawara-kan-shaanin-tsaro-bisa-zargin-sayen-sinadari-mai-guba/) - Tsohon gwamnan jihar Kaduna Nasir El-Rufai ya aikawa Ofishin Mai Ba Shugaban Kasa Shawara kan Harkokin Tsaro (ONSA) wasika, yana neman karin bayani kan abin da ya bayyana a matsayin bayanan da shugabannin adawa ke da su dangane da zargin sayen wani sinadari mai guba da ofishin ya yi. A wasikar mai dauke da kwanan - [Cikin Hotuna: Fiye da shaguna 1,500 da kwantena sun kone a gobarar Kasuwar Singer, an yi asara da ta haura Naira Biliyan 5](https://solacebasehausa.com/cikin-hotuna-fiye-da-shaguna-1500-da-kwantena-sun-kone-a-gobarar-kasuwar-singer-an-yi-asara-da-ta-haura-naira-biliyan-5/) - Shugaban kungiyar ƴan kasuwar Singer, Alhaji Junaid Zakari, ya bayyana sabuwa gobarar da ta tashi a Kasuwar a matsayin mummunar koma baya ga ’yan kasuwa, inda ya bayyana cewa kayayyaki da dukiyoyi da darajarsu ta haura Naira Biliyan 5 biliyan sun lalace a gobarar. Da yake zantawa ta musamman da jaridar SolaceBase ranar Lahadi, Zakari - [Gwamnan Kano ya nemi tallafin Gwamnatin Tarayya kan gobarar kasuwar Singer](https://solacebasehausa.com/gwamnan-kano-ya-nemi-tallafin-gwamnatin-tarayya-kan-gobarar-kasuwar-singer/) - Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya ziyarci wurin da gobara ta tashi a kasuwar Singer, inda ya nemi sa hannun Gwamnatin Tarayya wajen samar da kayan aikin kashe gobara na zamani, ciki har da tallafin jirgin sama da sauran muhimman kayan aiki domin taimakawa shawo kan gobarar da kuma hana maimaituwarta a nan gaba. - [NiMet ta yi hasashen kura da hasken rana na kwanaki uku a fadin Najeriya](https://solacebasehausa.com/nimet-ta-yi-hasashen-kura-da-hasken-rana-na-kwanaki-uku-a-fadin-najeriya/) - Hukumar Kula da Yanayi ta ƙasa NiMet, ta yi hasashen kura da hasken rana daga ranar Lahadi zuwa Talata a fadin kasar. Hasashen yanayi da NiMet ta fitar ranar Asabar a Abuja ya nuna yiwuwar samun ƙurq kaɗan a sassan jihohin Borno, Jigawa, Katsina, Kano, Zamfara da Sokoto a ranar Lahadi. Sauran sassan Arewa za - [Za mu samar da kuri’u masu rinjaye ga Tinubu da Abba a 2027 – Sanata Barau](https://solacebasehausa.com/za-mu-samar-da-kuriu-masu-rinjaye-ga-tinubu-da-abba-a-2027-sanata-barau/) - Masu ruwa da tsaki na jam’iyyar APC a Yankin Sanatan Kano ta Arewa sun sake jaddada kudirinsu na samar da kuri’u masu yawa ga Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu, Gwamna Abba Kabir Yusuf da Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau I. Jibrin a zaben gama gari na 2027. Sun bayyana hakan ne a taron masu - [Gwamnan Kano ya sauke Buba Galadima daga shugabancin Majalisar Gudanarwar Kwalejin Fasaha ta Kano](https://solacebasehausa.com/gwamnan-kano-ya-sauke-buba-galadima-daga-shugabancin-majalisar-gudanarwar-kwalejin-fasaha-ta-kano/) - Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya sauke Injiniya Buba Galadima daga mukamin Shugaban Majalisar Gudanarwar Kwalejin Fasaha ta Jihar Kano. Wannan na cikin sanarwa da mai magana da yawun gwamnan, Sunusi Bature Dawakin Tofa, ya fitar ranar Asabar. Sanarwar ta ce gwamnan ya amince da nadin Sarkin Gaya, Alhaji Aliyu Ibrahim Abdulkadir, a matsayin - [Yanzu-yanzu: Wata gobara ta sake tashi a kasuwar Singa a Kano](https://solacebasehausa.com/yanzu-yanzu-wata-gobara-ta-sake-tashi-a-kasuwar-singa-a-kano/) - Wata gobara ta tashi a Gidan Gilas, wanda aka fi sani da “Gidan Mai,” a kasuwar Singa da ke cikin birnin Kano, inda ta lalata kayayyaki na Miliyoyin Naira. Wani shago da aka fi sani da sayar da kayan masarufi ya kama da wuta, yayin da hayaki mai kauri ya turnuke sararin sama, lamarin da - [Tinubu ya kaddamar da sakatariya a jihar Kebbi](https://solacebasehausa.com/tinubu-ya-kaddamar-da-sakatariya-a-jihar-kebbi/) - Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu ya yaba wa Gwamnan Jihar Kebbi, Nasir Idris, kan aiwatar da manyan ayyukan more rayuwa masu anfani ga al’umma a fadin jihar. Shugaban ya yi yabon ne ranar Asabar a Birnin Kebbi yayin kaddamar da sabon ginin Sakatariyar Jiha ta zamani da aka sanya masa suna domin karrama shi. Tinubu - [Bikin Argungu karo na 61: Sama da masunta 50,000 sun shiga kogi kafin isowar Tinubu](https://solacebasehausa.com/bikin-argungu-karo-na-61-sama-da-masunta-50000-sun-shiga-kogi-kafin-isowar-tinubu/) - Dubban masunta a ranar Asabar sun yi cincirindo sun shiga kogin Matan Fada da ke Argungu gabanin isowar Shugaba Bola Ahmed Tinubu a bikin karshe na Bikin Kamun Kifi da Al’adu na Duniya na Argungu a shekarar 2026. Lamarin ya sauya tsarin da aka tsara, yayin da masunta cikin kayan gargajiya dauke da taru da - [Hukumar INEC ta nemi buƙatar a sake duba jadawalin zaben 2027 saboda ya ci karo da Ramadan](https://solacebasehausa.com/hukumar-inec-ta-nemi-buƙatar-a-sake-duba-jadawalin-zaben-2027-saboda-ya-ci-karo-da-ramadan/) - Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Najeriya (INEC) ta yi karin bayani kan jadawalin babban zaben 2027 da ta fitar, musamman ranakun da aka ware domin gudanar da zabukan. INEC ta sanar a ranar Juma’a cewa zaben Shugaban Kasa da na Majalisar Tarayya za su gudana ranar 20 ga Fabrairu, 2027, yayin da zaben Gwamnoni - [Wasu da ake zargin ƴan bindiga ne su uku da DPO sun mutu yayin musayar wuta a Katsina](https://solacebasehausa.com/wasu-da-ake-zargin-ƴan-bindiga-ne-su-uku-da-dpo-sun-mutu-yayin-musayar-wuta-a-katsina/) - Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Katsina ta tabbatar da mutuwar wasu ‘yan bindiga uku da kuma Baturen ƴan sanda na karamar hukumar Rimi, CSP Muhammad Sani-Kabir, yayin musayar wuta ranar Juma’a. Sanarwa da jami’in hulda da jama’a na rundunar, DSP Aliyu Abubakar, ya fitar a Katsina ta bayyana haka. Ya ce ranar 13 ga Fabrairu, 2026, - [Yankin haƙar ma’adanai: Gwamnatin Niger ta ba da umarnin rufe wurin bayan wani mummunan hari](https://solacebasehausa.com/yankin-haƙar-maadanai-gwamnatin-niger-ta-ba-da-umarnin-rufe-wurin-bayan-wani-mummunan-hari/) - Gwamnatin Jihar Niger ta yi Allah-wadai da mummunan harin da ya faru a wurin hakar ma’adanai na Zuzungi Kataeregi da ke karamar hukumar Katcha, tare da ba da umarnin rufe wurin na wucin gadi. Sanarwar da babban Sakatare a Ma’aikatar Ma’adanai, Idris Legbo, ya fitar ranar Juma’a ce ta bayyana hakan. Ya bayyana lamarin a - [DSS ta daƙile yunƙurin sace ƙaramin yaro, ta kama matashi mai shekara 20 a Kano](https://solacebasehausa.com/dss-ta-daƙile-yunƙurin-sace-ƙaramin-yaro-ta-kama-matashi-mai-shekara-20-a-kano/) - Hukumar tsaro ta DSS reshen Kano ta ceto wani yaro mai shekara biyar, Muhammad Haruna, wanda aka sace a kauyen Dan Zaki, karamar hukumar Minjibir. Sanarwa da DSS ta fitar ranar Juma’a ta ce an ceto yaron da misalin karfe 7:40 na yammacin ranar 12 ga Fabrairu, 2026, ta hannun tawagar ta musamman a kauyen - [NDLEA ta kaddamar da shirin ‘Operation Ramadan Mubarak’, ta kama mutane 13 a Kano](https://solacebasehausa.com/ndlea-ta-kaddamar-da-shirin-operation-ramadan-mubarak-ta-kama-mutane-13-a-kano/) - Hukumar yaki da sha da fataucin miyagun ƙwayoyi NDLEA ta ƙasa reshen jihar Kano ta kaddamar da shirin “Operation Ramadan Mubarak”. Aikin wata manufa ce ta musamman da aka tsara domin tarwatsa hanyoyin safarar miyagun kwayoyi kafin watan azumin Ramadan. Wannan na cikin sanarwa da jami’in hulda da jama’a na rundunar, Sadiq Muhammad-Maigatari, ya fitar - [Hukumar INEC ta fitar da jadawalin zaben 2027](https://solacebasehausa.com/hukumar-inec-ta-fitar-da-jadawalin-zaben-2027/) - Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta ƙasa (INEC) ta fitar da jadawalin babban zaben 2027, inda ta bayyana muhimman ranaku na kada kuri’a, zaben fidda gwani na jam’iyyu, yakin neman zabe da rajistar masu kada kuri’a. Sanarwar ta zo ne yayin da ake nuna damuwa kan jinkirin amincewa da gyaran Dokar Zabe da ke gaban - [INEC ta gabatar da kasafin sama da Naira Biliyan 873 don gudanar da babban zaɓen 2027](https://solacebasehausa.com/inec-ta-gabatar-da-kasafin-sama-da-naira-biliyan-873-don-gudanar-da-babban-zaɓen-2027/) - Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta ƙasa (INEC) ta hasashen kashe Naira Biliyan 873,778,401,602.08 don gudanar da babban zaɓen 2027­. Shugaban INEC, Farfesa Joash Amupitan, ya bayyana hakan yayin gabatar da kasafin kudin hukumar na 2026 da cikakken bayani kan kudin gudanar da zaɓen 2027 a gaban Kwamitin Haɗin Gwiwar Majalisar Dokoki kan Al’amuran Zabe. - [Rikicin jihar Rivers: Gwamna Fubara ya sauke kwamishinoni da masu ba shi shawara na musamman](https://solacebasehausa.com/rikicin-jihar-rivers-gwamna-fubara-ya-sauke-kwamishinoni-da-masu-ba-shi-shawara-na-musamman/) - Gwamnan Jihar Rivers, Siminalayi Fubara, ya rusa Majalisar Zartarwar Jihar tare da sallamar dukkan masu ba shi shawara na musamman. Fubara ya kuma nada sabon Babban Sakataren Yada Labarai, Mista Onwuka Nzeshi. Tsohon sakataren yaɗa labaran sa, Nelson Chukwudi, shi ma an sauke shi daga mukaminsa. Sai dai ba a bayyana dalilin sauke Chukwudi ba. - [Hukumar kula da gidajen yari da kungiyar Lauyoyi masu bada agaji sun tabbatar da sakin fursunan Kano bayan shafe shekaru 22 a tsare](https://solacebasehausa.com/hukumar-kula-da-gidajen-yari-da-kungiyar-lauyoyi-masu-bada-agaji-sun-tabbatar-da-sakin-fursunan-kano-bayan-shafe-shekaru-22-a-tsare/) - Hukumar Kula da Gidajen Gyaran Hali ta kasa (NCoS), reshen Jihar Kano, tare da hadin gwiwar kungiyar Bayar da Agajin Lauyoyi ta kasa (Legal Aid Council of Nigeria), sun tabbatar da sakin wani fursuna da ya shafe shekaru 22 a tsare kan zargin fashi da makami. Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da jami’in - [Farfesan Jami’ar Sojoji da aka sace ya rasu a hannun Boko Haram](https://solacebasehausa.com/farfesan-jamiar-sojoji-da-aka-sace-ya-rasu-a-hannun-boko-haram/) - Farfesa Abubakar Mohammed El-Jummah, Shugaban Sashen Injiniya da Fasaha a Jami’ar Sojojin Najeriya da ke Biu, Jihar Borno, ya rasu a hannun mayakan Boko Haram, kusan shekara guda bayan sace shi. An sace Farfesa El-Jummah ne a ranar 3 ga Maris, 2025, a kan hanyar Damaturu–Buni Yadi–Biu wadda ta dade tana fama da matsalar tsaro, - [Yadda jami’an tsaro suka yi yunkurin kama El-Rufai a filin jirgi – Mataimaki](https://solacebasehausa.com/yadda-jamian-tsaro-suka-yi-yunkurin-kama-el-rufai-a-filin-jirgi-mataimaki/) - Mai taimaka wa Nasir El-Rufai kan harkokin yada labarai, Muyiwa Adekeye, ya ce jami’an tsaro sun yi yunkurin kama tsohon gwamnan Jihar Kaduna a Filin Jirgin Sama na Nnamdi Azikiwe da ke Abuja yayin da yake dawowa daga birnin Alkahira na kasar Masar. A wani sako da ya wallafa a shafinsa na X, Adekeye ya - [Shettima ya bar Abuja zuwa Ethiopia domin halartar taron kungiyar tarayyar Afirka](https://solacebasehausa.com/shettima-ya-bar-abuja-zuwa-ethiopia-domin-halartar-taron-kungiyar-tarayyar-afirka/) - Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, ya tashi daga Abuja ranar Alhamis zuwa Addis Ababa, na kasar Ethiopia domin wakiltar Shugaba Bola Tinubu a taron Ƙungiyar Tarayyar Afirka (AU) na 2026. KoKamfanin Dillancin Labarai na ƙasa (NAN) ya ruwaito cewa taken taron shi ne: “Tabbatar da wadatar ruwa mai ɗorewa da ingantattun hanyoyin tsafta domin cimma - [Alƙali ya janye daga shari’o’in EFCC kan Malami](https://solacebasehausa.com/alƙali-ya-janye-daga-sharioin-efcc-kan-malami/) - Mai Shari’a Obiora Egwuatu ya janye kansa daga shari’o’i biyu da Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa (EFCC) ta shigar kan tsohon Babban Lauyan Tarayya kuma Ministan Shari’a, Abubakar Malami. Mai Shari’a Egwuatu, wanda Babban Alƙalin Kotun Tarayya, Mai Shari’a John Tsoho, ya sake ba wa shari’ar kwanan nan, ya ce ya yanke shawarar - [Sojoji sun ceto mutane 8 da aka sace a wurin biki - Dakarun hadin gwiwa na Katsina](https://solacebasehausa.com/sojoji-sun-ceto-mutane-8-da-aka-sace-a-wurin-biki-dakarun-hadin-gwiwa-na-katsina/) - Sojojin Runduna ta 3 ta Sojin Ƙasa sun ceto mutane takwas cikin goma da ake zargin ‘yan ta’adda sun sace a wani wurin biki ranar Laraba a Dabawa, Karamar Hukumar Shanono ta Jihar Kano. Wata majiya daga Hedikwatar Sojin Ƙasa ta shaida wa Kamfanin Dillancin Labarai na Najeriya (NAN) cewa wasu ‘yan bindiga da adadinsu - [NNPP ta yi watsi da yunkurin Amurka na kakaba wa Kwankwaso takunkumi, ta ce batanci ne kawai](https://solacebasehausa.com/nnpp-ta-yi-watsi-da-yunkurin-amurka-na-kakaba-wa-kwankwaso-takunkumi-ta-ce-batanci-ne-kawai/) - Jam’iyyar NNPP ta bayyana kaduwarta kan rahotannin da ke cewa Majalisar Dokokin Amurka na duba wani kudiri mai suna Dokar ‘Yancin Addini da Daukar Mataki kan Najeriya ta 2026 (HR 7457), inda aka ambaci jagoran jam’iyyar na kasa, Rabiu Musa Kwankwaso, tare da kungiyar Miyetti Allah Cattle Breeders da Fulani Ethnic Militia, a matsayin wadanda - [Tinubu, Shettima za su iso Kano yayin da APC ke shirya gagarumin bikin tarbar Gwamna Yusuf](https://solacebasehausa.com/tinubu-shettima-za-su-iso-kano-yayin-da-apc-ke-shirya-gagarumin-bikin-tarbar-gwamna-yusuf/) - Jihar Kano na shirin karɓar wani babban taron siyasa, yayin da ake sa ran Shugaba Bola Ahmed Tinubu, Mataimakin Shugaban Ƙasa Kashim Shettima da gwamnoni da aka zaɓa a ƙarƙashin jam’iyyar APC za su halarci gagarumar tarbar da za a yi wa Gwamna Abba Kabir Yusuf domin maraba da shi cikin jam’iyyar mai mulki. SolaceBase - [Tinubu ya naɗa sabon Shugaban hukumar NAHCON](https://solacebasehausa.com/tinubu-ya-naɗa-sabon-shugaban-hukumar-nahcon/) - Shugaba Bola Tinubu ya naɗa Ambasada Ismail Abba Yusuf a matsayin sabon Shugaba kuma Babban Darakta na Hukumar Kula da Aikin Hajji ta Ƙasa (NAHCON). Naɗin nasa na cikin wata sanarwa da Mai Bai wa Shugaban Ƙasa Shawara kan Yaɗa Labarai da Tsare-tsare, Bayo Onanuga, ya fitar a ranar Laraba. Tun da fari Tinubu ya - [Ƴan majalisar dokokin Amurka sun gabatar da ƙudurin haramta biza, da hana kadarori a kan Kwankwaso, Miyetti Allah, da wasu biyu](https://solacebasehausa.com/ƴan-majalisar-dokokin-amurka-sun-gabatar-da-ƙudurin-haramta-biza-da-hana-kadarori-a-kan-kwankwaso-miyetti-allah-da-wasu-mutane-biyu/) - Wasu ‘yan majalisar dokokin Amurka guda biyar sun gabatar da wani kudiri a Majalisar Wakilai domin tilasta wa Sakataren Harkokin Wajen Amurka gabatar da cikakken rahoto kan kokarin Amurka na magance abin da suka kira tsanantawar addini da manyan laifuka a Najeriya. Idan kudirin ya zama doka, ana sa ran Ma’aikatun Harkokin Waje da Baitulmali - [Saudiyya ta tsawaita lokacin ɗaukar bayanan maniyyatan Najeriya na aikin Hajjin 2026](https://solacebasehausa.com/saudiyya-ta-tsawaita-lokacin-ɗaukar-bayanan-maniyyatan-najeriya-na-aikin-hajjin-2026/) - Ma’aikatar Hajji da Umrah ta Saudiyya ta tsawaita wa’adin ɗaukar bayanai da rarraba maniyyatan Najeriya na aikin Hajjin 2026, bayan wata bukata ta gaggawa da gwamnatin Najeriya ta gabatar. Matakin tsawaitawar ya biyo bayan Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, ya umarci Ministan Harkokin Waje, Ambasada Yusuf Maitama Tuggar, da ya roƙi hukumomin Saudiyya. Amincewar da - [Kwamitin kar-ta-kwana ya kwato haramtattun magungunan da wa'adin ya kare na kimanin Naira Biliyan 1.5](https://solacebasehausa.com/kwamitin-kar-ta-kwana-ya-kwato-haramtattun-magungunan-da-waadin-ya-kare-na-kimanin-naira-biliyan-1-5/) - Kwamitin kar-ta-kwana na Gwamnatin Jihar Kano kan Tashoshin Mota da Sauran Wuraren Jama’a ya kwace haramtattun magunguna, na jabu da kuma waɗanda wa'adin su suka ƙare da darajarsu ta haura Naira Biliyan 1.5 a kasuwar Dan-Gwauro da ke Karamar Hukumar Kumbotso. SolaceBase ta ruwaito cewa matakin ya biyo bayan sanarwa daga shugabannin kasuwar da suka - [Gwamnatin tarayya za ta fara sayar da kadarorin gwamnati a 2026 – Minista](https://solacebasehausa.com/gwamnatin-tarayya-za-ta-fara-sayar-da-kadarorin-gwamnati-a-2026-minista/) - Ministan Kudi kuma Ministan Daidaita Tattalin Arziki, Mista Wale Edun, ya ce gwamnatin tarayya na shirin fara sayar da wasu kadarorin gwamnati ga masu zuba jari masu zaman kansu a shekarar 2026. Bloomberg ya ruwaito cewa Edun ya bayyana hakan ne a ranar Litinin yayin wata hira a gefen taron AlUla na tattalin arzikin kasashe - [Yaya ga tsohon Gwamnan Kano Ibrahim Shekarau ya rasu](https://solacebasehausa.com/yaya-ga-tsohon-gwamnan-kano-ibrahim-shekarau-ya-rasu/) - Yayan Malam Ibrahim Shekarau, tsohon Gwamnan Jihar Kano, Malam Dahiru Shekarau, ya rasu. Wata sanarwa da mai magana da yawun tsohon gwamnan, Farfesa Sule Yau Sule, ya fitar a ranar Laraba ta ce Dahiru Shekarau ya rasu a wani asibiti mai zaman kansa a ranar Talata bayan jinya mai tsawo. SolaceBase ta ruwaito cewa za - [Matatar Mai ta Dangote ta rage farashin fetur da Naira 25 kan kowace lita](https://solacebasehausa.com/matatar-mai-ta-dangote-ta-rage-farashin-fetur-da-naira-25-kan-kowace-lita/) - Matatar Mai ta Dangote ta rage farashin fetur da Niea 25 kan kowace lita, inda ta sauke farashin daga Naira 799 zuwa Naira 774 kan kowace lita. An sanar da masu sayar da mai canjin farashin a daren jiya, tare da tabbatar da cewa sabon farashin ya fara aiki nan take a faɗin ƙasa. Sanarwar - [Atiku da Makinde sun ziyarci IBB a Minna](https://solacebasehausa.com/atiku-da-makinde-sun-ziyarci-ibb-a-minna/) - Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Atiku Abubakar, ya ziyarci gidan tsohon Shugaban Mulkin Soja, Janar Ibrahim Badamasi Babangida (mai ritaya), da ke a Minna, Jihar Niger, a ranar Talata. Atiku ya isa gidan IBB ne jim kaɗan bayan ƙarfe 1 na rana, inda nan take ya shiga wata ganawa a bayan fage tare da tsohon shugaban. - [Dalilin da ya sa na yi murabus a matsayin shugaban hukumar NAHCON – Usman](https://solacebasehausa.com/dalilin-da-ya-sa-na-yi-murabus-a-matsayin-shugaban-hukumar-nahcon-usman/) - Tsohon shugaban hukumar aikin hajji ta ƙasa NAHCON, Farfesa Abdullahi Saleh Usman, ya bayyana cewa murabus ɗinsa daga mukamin shugaban hukumar ya samo asali ne daga dalilai na ƙashin kansa. Ya ce murabus ɗin ya fara aiki ne daga ranar Litinin, inda ya jaddada cewa ya yanke shawarar ne bisa lamiri da girmama nauyin da - [Yanzu-yanzu: Majalisar Dattawa ta fara zaman gaggawa kan gyaran Dokar Zaɓe](https://solacebasehausa.com/yanzu-yanzu-majalisar-dattawa-ta-fara-zaman-gaggawa-kan-gyaran-dokar-zaɓe/) - A ranar Talata, Majalisar Dattawan Najeriya ta fara wani zama na gaggawa domin tattauna batun gyare-gyaren Dokar Zaɓe da ke jawo ce-ce-ku-ce, a daidai lokacin da aka fara zanga-zanga a harabar Majalisar sakamakon cire sashe da ke wajabta aika sakamakon zaɓe ta hanyar na'urar lantarki kai tsaye. Wannan zama na musamman ya zo ne ƙasa - [Yadda ƙorafe-ƙorafe ya tilastawa shugaban hukumar NAHCON yin murabus](https://solacebasehausa.com/yadda-ƙorafe-ƙorafe-ya-tilastawa-shugaban-hukumar-nahcon-yin-murabus/) - Shugaban Hukumar Kula da Aikin Hajji ta Ƙasa (NAHCON), Farfesa Abdullahi Usman, ya ajiye mukaminsa a yayin da ake ci gaba da ce-ce-ku-ce da rikice-rikicen cikin gida a hukumar. Mataimakinsa na yada labarai, Ahmed Muazu, ya tabbatar da murabus din a daren ranar Litinin, amma bai bayar da cikakken bayani kan dalilan daukar matakin ba. - [Ana fargabar mutuwar ‘yan Najeriya da dama bayan kwale-kwale ya kife a gabar tekun Libya – IOM](https://solacebasehausa.com/ana-fargabar-mutuwar-yan-najeriya-da-dama-bayan-kwale-kwale-ya-kife-a-gabar-tekun-libya-iom/) - Hukumar Kula da ‘Yan gudun Hijira ta Duniya (IOM) ta ce akalla mutane 53, ciki har da jarirai biyu, ake fargabar sun mutu ko sun bace bayan wani kwale-kwalen roba da ke dauke da mutane 55 ya kife a gabar tekun Libya Hukumar ta ce ‘yan Najeriya mata biyu ne kacal aka ceto yayin aikin - [Hukumar NAFDAC ta kwace jabun magungunan zazzabin cizon sauro da kayan kwalliya masu darajar Naira Biliyan 3](https://solacebasehausa.com/hukumar-nafdac-ta-kwace-jabun-magungunan-zazzabin-cizon-sauro-da-kayan-kwalliya-masu-darajar-naira-biliyan-3/) - Hukumar Kula da ingancin Abinci da Magunguna ta Ƙasa (NAFDAC) ta ce ta kwace sama da allurai miliyan 10 na jabun magungunan zazzabin cizon sauro da kayayyakin kwalliya masu darajar Naira Biliyan uku a Kasuwar Trade Fair da ke Lagos. Daraktan bincike da aiwatar da doka na NAFDAC, Dakta Martin Iluyomade, ya sanar da manema - [Gwamnatin Tarayya ta fara biyan albashi da alawus-alawus na ƙungiyar ASUU](https://solacebasehausa.com/gwamnatin-tarayya-ta-fara-biyan-albashi-da-alawus-alawus-na-ƙungiyar-asuu/) - Gwamnatin Tarayya ta fara aiwatar da muhimman bangarorin jin dadin ma’aikata da ke cikin sabuwar yarjejeniyar da ta sake tattaunawa da Kungiyar Malaman Jami’o’i ta ƙasa (ASUU). Ministan Ilimi, Dakta Tunji Alausa, a cikin wani umarni da ya fitar ga shugabannin jami’o’in tarayya a ranar Litinin, ya sanar da karin kashi 40 cikin 100 na - [Jami'in ɗan sanda ya mayar da Naira Miliyan 2.6 da aka tura masa bisa kuskure](https://solacebasehausa.com/jamiin-ɗan-sanda-ya-mayar-da-naira-miliyan-2-6-da-aka-tura-masa-bisa-kuskure/) - Wani dan sanda da ke aiki da rundunar ‘yan sandan jihar Borno, Mohammed Alhaji Muhammad, ya mayar da kudi Naira Miliyan 2.6 da aka tura masa cikin asusun bankinsa bisa kuskure. Da yake bayani kan dalilin mayar da kudin, Mohammed Alhaji Muhammad ya bayyana cewa ya yi hakan ne domin gyara mummunar fahimta da wasu - [Kwara: Ma’aikatan aikin hanya Bakwai da aka sace sun shaƙi iskar ƴanci bayan shafe sama da kwanaki 50 a tsare](https://solacebasehausa.com/kwara-maaikatan-aikin-hanya-bakwai-da-aka-sace-sun-shaƙi-iskar-ƴanci-bayan-shafe-sama-da-kwanaki-50-a-tsare/) - Ma’aikatan aikin ginin hanya Bakwai da aka sace a watan Disambar shekarar 2025 yayin da suke wani aikin hanya na gwamnatin jihar Kwara, sun shaƙi iskar ƴanci bayan shafe makonni da dama a hannun masu garkuwa da mutane. An sace ma’aikatan ne a ranar 15 ga Disamba a kan hanyar Sabaja zuwa Owa-Onire da ke - [Kotun daukaka ƙara tabbatar da dakatar da Natasha](https://solacebasehausa.com/kotun-daukaka-ƙara-tabbatar-da-dakatar-da-natasha/) - Kotun daukaka kara ta sashen Abuja, a ranar Litinin, ta tabbatar da matakin da majalisar dattawa ta dauka na dakatar da Sanatar Kogi ta Tsakiya, Natasha Akpoti-Uduaghan, daga majalisar. Kotun ta bayyana cewa majalisar dattawa na da ikon ladabtar da duk wani mambanta da ya karya dokoki, tare da cewa a wannan lamari, ba a - [Gwamnatin tarayya ta amince da kashe Naira Biliyan 6 ga manyan makarantu uku a jihar Gombe](https://solacebasehausa.com/gwamnatin-tarayya-ta-amince-da-kashe-naira-biliyan-6-ga-manyan-makarantu-uku-a-jihar-gombe/) - Gwamnatin tarayya ta amince da ware kudin Naira Biliyan Shida domin gina manyan makarantu uku a jihar Gombe, a wani mataki da aka dauka domin karfafa bangaren ilimi da kuma inganta ababen more rayuwa a yankin Arewa maso Gabas. Karamin ministan raya yankuna, Alhaji Uba Maigari Ahmadu, ya bayyana hakan ne a garin Kumo, hedkwatar - [Rikicin APC ya tsananta a Kano yayin da masu ruwa da tsaki suka gudanar da taruka daban-daban](https://solacebasehausa.com/rikicin-apc-ya-tsananta-a-kano-yayin-da-masu-ruwa-da-tsaki-suka-gudanar-da-taruka-daban-daban/) - Jam’iyyar APC a karamar hukumar Birni ta shiga wani sabon mataki na rikici bayan bangarori biyu a cikin jam’iyyar sun gudanar da tarukan masu ruwa da tsaki a wurare daban-daban, lamarin da ya kara bayyanar da rabuwar kai da ke tsakanin shugabannin jam’iyyar. Tarukan, wadanda tun da farko aka shirya su ne domin karfafa hadin - [Majalisar shari’ar Musulunci ta yi Allah wadai da kisan jihar Kwara, ta nuna damuwa kan yadda Najeriya ke faɗawa cikin hatsari](https://solacebasehausa.com/majalisar-shariar-musulunci-ta-yi-allah-wadai-da-kisan-jihar-kwara-ta-nuna-damuwa-kan-yadda-najeriya-ke-faɗawa-cikin-hatsari/) - Majalisar ƙoli ta Shari’ar Musulunci a Najeriya ta yi Allah wadai da sabon yawaitar kashe-kashe da rashin tsaro a sassan kasar, inda ta bayyana halin da ake ciki a matsayin gangarowa cikin wani mummunan yanayi, biyo bayan kisan mutane sama da 200 a kauyen Woro da ke karamar hukumar Kaiama a Jihar Kwara. Majalisar, wadda - [Obi ya bi sahun zanga-zangar da ta mamaye Majalisar Dokoki kan batun tura sakamakon zaɓe ta hanyar na'ura](https://solacebasehausa.com/obi-ya-bi-sahun-zanga-zangar-da-ta-mamaye-majalisar-dokoki-kan-batun-tura-sakamakon-zaɓe-ta-hanyar-naura/) - Dan takarar shugabancin kasa na jam’iyyar Labour a zaɓen 2023, Peter Obi, ya shiga zanga-zangar da ta mamaye Majalisar Dokoki a birnin Abuja a ranar Litinin, kan batun tura sakamakon zaɓe ta hanyar na'urar lantarki. Zanga-zangar ta biyo bayan amincewar Majalisar Dattawa da kudirin gyaran Dokar Zaɓe ta 2022 a shekarar 2026 a karatu na - [Gwamnan Bauchi Bala Mohammed ya sauke kwamishinansa](https://solacebasehausa.com/gwamnan-bauchi-bala-mohammed-ya-sauke-kwamishinansa/) - Gwamnan Jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed, ya sallami Kwamishinan Tsaron Ciki da Harkokin Gida, Alhaji Ibrahim Gambo Galadima. Matakin sallamar ya fara aiki nan take, kamar yadda aka bayyana a cikin wata sanarwa da mai ba gwamnan shawara na musamman kan harkokin yaɗa labarai da wayar da kai, Mukhtar Gidado, ya fitar a ranar Litinin. - [Dalilin da ya sa APC ba ta tarbi Fubara a hukumance ba — Yilwatda](https://solacebasehausa.com/dalilin-da-ya-sa-apc-ba-ta-tarbi-fubara-a-hukumance-ba-yilwatda/) - Jam’iyyar APC ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta tarbi gwamnan Jihar Rivers, Siminalayi Fubara, wanda ya sauya sheƙa zuwa jam’iyyar ba a hukumance. Shugaban APC na ƙasa, Farfesa Nentawe Yilwatda, ya bayyana hakan yayin wata hira da ya yi a gidan talabijin na TVC a ranar Lahadi, inda ya ce jinkirin - [NiMET ta yi hasashen samun hasken rana da gajemare na kwanaki uku daga Litinin](https://solacebasehausa.com/nimet-ta-yi-hasashen-samun-hasken-rana-da-gajemare-na-kwanaki-uku-daga-litinin/) - Hukumar kula da yanayi ta kasa NiMET ta yi hasashen cewa za a samu ƙwallewar hasken rana da gizagizai daga ranar Litinin zuwa Laraba a sassan ƙasar nan. Rahoton yanayin da hukumar ta fitar ya nuna cewa a yankin arewa za a samu sararin sama mai hasken rana tare da gizagizai a tsawon lokacin hasashen, - [Rashin tsaro: Shugaba Tinubu ya karɓi tawagar sojojin Amurka a Aso Rock](https://solacebasehausa.com/rashin-tsaro-shugaba-tinubu-ya-karɓi-tawagar-sojojin-amurka-a-aso-rock/) - Shugaban ƙasa Bola Tinubu ya karɓi wata tawaga daga ƙasar Amurka a fadar shugaban ƙasa da ke Abuja, inda taron ya gudana a Aso Rock domin tattauna batutuwan da suka shafi tsaro da haɗin gwiwa tsakanin ƙasashen biyu. Tawagar ta zo ne ƙarƙashin jagorancin Janar Dagvin R. Anderson, kwamandan rundunar sojojin Amurka a nahiyar Afirka, - [Kungiyar kwadago ta ƙasa ta yi barazanar ɗaukar matakin zanga-zanga kan batun tura sakamakon zaɓe ta hanyar lantarki](https://solacebasehausa.com/kungiyar-kwadago-ta-ƙasa-ta-yi-barazanar-ɗaukar-matakin-zanga-zanga-kan-batun-tura-sakamakon-zaɓe-ta-hanyar-lantarki/) - Kungiyar ƙwadago ta ƙasa NLC ta yi gargaɗin yiwuwar gudanar da zanga-zangar ƙasa baki ɗaya da kuma kaurace wa zaɓe, bisa abin da ta bayyana a matsayin ruɗani da sabanin matsayi daga Majalisar Dattawa dangane da gyare-gyaren dokar zaɓe, musamman kan batun tura sakamakon zaɓe ta hanyar lantarki. Kungiyar ta zargi Majalisar Dattawa da raunana - [Gwamnan Kano ya jajanta wa iyalan waɗanda suka rasu a hatsarin mota da ya kashe sama da mutane 30 a Kano](https://solacebasehausa.com/gwamnan-kano-ya-jajanta-wa-iyalan-waɗanda-suka-rasu-a-hatsarin-mota-da-ya-kashe-sama-da-mutane-30-a-kano/) - Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya bayyana alhini da jajantawa ga iyalan mutanen da suka rasa rayukansu a wani mummunan hatsarin mota da ya faru da sassafe a yankin Kwanar Barde da ke ƙaramar hukumar Gezawa a jihar. Rahotanni sun nuna cewa sama da mutane talatin ne suka rasa rayukansu sakamakon hatsarin, wanda - [Majalisar dattawa za ta yi zaman gaggawa kan takaddamar dokar zaɓe](https://solacebasehausa.com/majalisar-dattawa-za-ta-yi-zaman-gaggawa-kan-takaddamar-dokar-zaɓe/) - Majalisar dattawa ta sanar da cewa za ta gudanar da zaman majalisa na gaggawa a ranar Talata, 10 ga watan Fabrairu 2026, sakamakon ƙara tattaunawa da muhawara a bainar jama’a kan sauye-sauyen da ta yi wa dokar zaɓe kwanan nan. Hakan na cikin wata sanarwa da magatakardar majalisar dattawa, Emmanuel Odo, ya sanya wa hannu - [Shettima zai jagoranci taron majalisar tattalin arzikin ƙasa a ranar Litinin](https://solacebasehausa.com/shettima-zai-jagoranci-taron-majalisar-tattalin-arzikin-ƙasa-a-ranar-litinin/) - Gwamnatin tarayya za ta gudanar da taron Majalisar tattalin arzikin ƙasa a ranar Litinin domin ƙarfafa daidaiton harkokin tattalin arziki da kuma hanzarta bunƙasar ci gaba mai haɗa kowa a dukkan jihohin ƙasar. Mai taimaka wa shugaban ƙasa na musamman kan kafafen yaɗa labarai da sadarwa a ofishin mataimakin shugaban ƙasa, Stanley Nkwocha, ya bayyana - [Kwankwasiyya ta yaba wa masu rike da mukaman siyasa da suka yi murabus domin goyon bayan Kwankwaso](https://solacebasehausa.com/kwankwasiyya-ta-yaba-wa-masu-rike-da-mukaman-siyasa-da-suka-yi-murabus-domin-goyon-bayan-kwankwaso/) - Kwankwasiyya ta yabawa tsofaffin masu rike da mukaman siyasa da zababbun jami’ai da suka yi murabus daga mukamansu a jihar Kano domin nuna goyon baya ga jagoranta Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, tana bayyana matakin a matsayin abin koyi na jarumta, biyayya da tsayawa kan ka’ida. Wannan yabo na kunshe ne a cikin wata sanarwa da - [Wata Matar aure ta yanke al’aurar mijinta a jihar Yobe](https://solacebasehausa.com/wata-matar-aure-ta-yanke-alaurar-mijinta-a-jihar-yobe/) - Wata matar aure mai shekaru 18 a Potiskum ta jihar Yobe, wadda ba a bayyana sunanta ba, ana zarginta da yanke al’aurar mijinta a wani mummunan lamari da ya girgiza al’umma a yankin. Mai magana da yawun rundunar ’yan sanda ta jihar Yobe, SP Dungus Abdulkarim, ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar - [Tinubu zai fara ziyarar aiki karo na farko a Burtaniya cikin shekaru 37](https://solacebasehausa.com/tinubu-zai-fara-ziyarar-aiki-karo-na-farko-a-burtaniya-cikin-shekaru-37/) - Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu zai fara ziyarar ƙasa ta kwanaki biyu zuwa ƙasar Birtaniya bayan gayyata a hukumance daga Sarkin ƙasar Birtaniya Charles na uku, lamarin da ya zama ziyarar ƙasa ta farko da wani shugaban Nijeriya zai kai ƙasar cikin tsawon shekaru 37. Sanarwar ziyarar ta fito ne a wata sanarwar da shafin - [2027: Ba ma bukatar gwamna da zai tallafa wajen goyon bayan Tinubu a Rivers’ – Wike](https://solacebasehausa.com/2027-ba-ma-bukatar-gwamna-da-zai-tallafa-wajen-goyon-bayan-tinubu-a-rivers-wike/) - Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya bayyana cewa masu goyon bayan Shugaban ƙasa Bola Tinubu a jihar Rivers ba sa buƙatar goyon bayan gwamna mai ci domin tattara ƙuri’u don sake tsayawar shugaban ƙasa a zaɓen shekarar 2027. Ya jaddada cewa tsarin tallafawa Tinubu a jihar Rivers yana da ƙarfi kuma yana tafiya da - [Ba mu da wani shiri na tsige mataimakin gwamna — Majalisar dokokin jihar Kano](https://solacebasehausa.com/ba-mu-da-wani-shiri-na-tsige-mataimakin-gwamna-majalisar-dokokin-jihar-kano/) - Majalisar dokokin jihar Kano ta ƙaryata rahotannin da ke ikirarin cewa tana da shirin tsige mataimakin gwamnan jihar, Aminu Abdulsalam-Gwarzo. Majalisar ta bayyana cewa irin waɗannan rahotanni ba su da tushe, kuma suna ruɗar da jama’a ba tare da hujja ba. Majalisar ta ce, babu wata manufa ko yunƙuri da ke gudana a halin yanzu - [Ta'addancin Kaiama: Shettima ya ziyarci jihar Kwara](https://solacebasehausa.com/taaddancin-kaiama-shettima-ya-ziyarci-jihar-kwara/) - Mataimakin shugaban ƙasa Kashim Shettima ya miƙa ta’aziyyar shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ga gwamnati da al’ummar jihar Kwara kan kisan gillar da aka yi a Woro da ke ƙaramar hukumar Kaiama. Shettima ya bayyana hakan ne yayin ziyarar ta’aziyya da ya kai jihar a madadin shugaban ƙasa, inda ya bayyana lamarin a matsayin abin - [Iyabo Obasanjo ta tabbatar da kasancewarta mamba a APC](https://solacebasehausa.com/iyabo-obasanjo-ta-tabbatar-da-kasancewarta-mamba-a-apc/) - Iyabo Obasanjo, ‘yar tsohon shugaban ƙasa Olusegun Obasanjo, ta tabbatar da cewa ta shiga jam’iyyar APC mai mulki, inda ta bayyana jam’iyyar a matsayin gidan siyasar da ya dace da ita. Ta tabbatar da hakan ne a ranar Asabar yayin wata hira da tsohon fitaccen ɗan wasan ƙwallon ƙafa na Najeriya Segun Odegbami a tashar - [Rikici ya barke tsakanin 'yan hamayya yayin da jam'iyyar APC ke gudanar da taron hadin kai a Kano](https://solacebasehausa.com/rikici-ya-barke-tsakanin-yan-hamayya-yayin-da-jamiyyar-apc-ke-gudanar-da-taron-hadin-kai-a-kano/) - Rigima ta ɓarke tsakanin ɓangarori masu gaba da juna a cikin jam’iyyar APC yayin wani taron masu ruwa da tsaki na haɗin kai da aka gudanar a mazaɓar tarayya ta Dawakin-Tofa/Tofa/Rimingado a jihar Kano, inda magoya bayan manyan ’yan siyasa suka shiga musayar maganganu masu zafi wanda ya kawo cikas ga taron da aka shirya - [Masu kallon ƙwallon ƙafa daga Senegal 18 da aka tsare a Maroko kan wasan AFCON sun shiga yajin aikin cin abinci](https://solacebasehausa.com/masu-kallon-ƙwallon-ƙafa-daga-senegal-18-da-aka-tsare-a-maroko-kan-wasan-afcon-sun-shiga-yajin-aikin-cin-abinci/) - Masu kallon ƙwallon ƙafa daga Senegal su 18 da aka tsare a ƙasar Maroko bisa zargin tayar da tarzoma a lokacin wasan ƙarshe na gasar kofin ƙwallon ƙafa na Afirka AFCON da aka buga a watan da ya gabata, sun fara yajin aikin cin abinci har zuwa lokacin shari’arsu, a cewar lauyansu a ranar Juma’a. - [Ma’aikatan lafiya sun dakatar da yajin aikin ƙasa baki ɗaya na kwanaki 84 da suka yi](https://solacebasehausa.com/maaikatan-lafiya-sun-dakatar-da-yajin-aikin-ƙasa-baki-ɗaya-na-kwanaki-84-da-suka-yi/) - Haɗaɗɗiyar ƙungiyoyin ma’aikatan sashen lafiya ta ƙasa JOHESU a ranar Juma’a ta sanar da dakatar da yajin aikin ƙasa baki ɗaya da ta shafe kwanaki 84 tana yi, bayan cimma yarjejeniya da gwamnatin tarayya. Wannan na ƙunshe ne a cikin wata sanarwa da shugaban JOHESU na ƙasa Kabiru Ado-Minjibir da sakataren ƙasa Martin Egbanubi suka - [Ƴan jarida sun jikkata sakamakon hatsarin mota a Bauchi](https://solacebasehausa.com/ƴan-jarida-sun-jikkata-sakamakon-hatsarin-mota-a-bauchi/) - Wata tawagar ’yan jarida su 13 daga kafofin watsa labarai daban-daban sun hadu da hatsarin mota yayin da suke aikin rufe bikin ƙaddamar da ayyuka da Hukumar Bunƙasa Yankin Arewa Maso Gabas NEDC ke gudanarwa a jihar Bauchi. Hatsarin ya faru ne a yayin rangadin duba ayyuka a fadin jihar a ranar Juma’a, wanda Ministan - [Kwamitin taron ƙasa na 2026: APC ta cire Uzodimma daga shugabanci, ta naɗa Masari](https://solacebasehausa.com/kwamitin-taron-ƙasa-na-2026-apc-ta-cire-uzodimma-daga-shugabanci-ta-naɗa-masari/) - Jam’iyyar APC ta sake tsara jagorancin kwamitin tsakiya na daidaita shirye-shiryen taron ƙasa na 2026, inda ta naɗa tsohon gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari, a matsayin sabon shugaban kwamitin. Jam’iyyar ta kuma sake ba wa gwamnan jihar Imo, Hope Uzodimma, wani sabon matsayi, inda aka ɗora masa nauyin ma’aji bayan da tun farko aka - [Kano za ta kafa tsarin aiwatar da matakan sauyin yanayi, tare da bada fifikon fara aiwatarwa daga cikin gida – kwamishina](https://solacebasehausa.com/kano-za-ta-kafa-tsarin-aiwatar-da-matakan-sauyin-yanayi-tare-da-bada-fifikon-fara-aiwatarwa-daga-cikin-gida-kwamishina/) - Gwamnatin jihar Kano ta sake jaddada ƙudurinta na samar da matakan sauyin yanayi cikin tsarin mulki da gudanarwa, tare da sanya matakin farawa daga cikin gida da masu zaman kansu a matsayin manyan ginshiƙan aiwatarwa. An gabatar da wannan ƙudiri yayin da masu ruwa da tsaki suka hallara a taron zagaye na bunƙasa tsarin kirkire-kirkiren - [Zambar Naira Biliyan 10: Magatakardar kotu ya amince da yin nagudu a shaidun shari’ar Ali Bello, alkali ya bayar da umarnin bincike](https://solacebasehausa.com/zambar-naira-biliyan-10-magatakardar-kotu-ya-amince-da-yin-nagudu-a-shaidun-shariar-ali-bello-alkali-ya-bayar-da-umarnin-bincike/) - Kotun Tarayya da ke Abuja ta ba wa rundunar ƴan sandan Nijeriya da Hukumar Tsaro ta Farin Kaya ta DSS umarnin gudanar da bincike kan wani magatakardar kotu mai suna Nasiru Zubairu da kuma wanda ake tuhuma na biyu, Daudu Sulaiman, bisa zargin yin magudi da shaidu a shari’ar damfara ta Naira Biliyan 10 da - [Na yi hidima kuma ina farin cikin barin aiki – Farfesa Pate](https://solacebasehausa.com/na-yi-hidima-kuma-ina-farin-cikin-barin-aiki-farfesa-pate/) - Shugaban jami'ar tarayya ta Kashere mai barin gado a jihar Gombe Farfesa Umaru A. Pate, ya bayyana gamsuwarsa da wa’adin da ya yi, yana mai cewa ya cika burinsa kuma yana farin cikin barin aiki bayan ya yi wa jami’ar hidima gwargwadon iyawarsa. Farfesa Pate ya bayyana hakan ne a yayin wani taron bankwana da - [Kotu ta tsare mutunen nan 3 da ake zargi da kisan matar aure da yara 6 a Kano](https://solacebasehausa.com/kotu-ta-tsare-mutunen-nan-3-da-ake-zargi-da-kisan-matar-aure-da-yara-6-a-kano/) - Wata kotun majistire a Kano a ranar Alhamis ta bayar da umarnin tsare wasu mutane uku bisa zargin kashe wata matar aure mai suna Fatima Abubakar mai shekaru 35 da kuma ’ya’yanta guda shida a unguwar Dorayi Chiranchi da ke Kano. Mutanen da ake tuhuma su ne Auwalu mai shekaru 23 daga unguwar Sabuwar Gandu, - [Kwankwaso ya tafi ƙasashen waje bayan  nuna ɗumbin goyon baya daga al'ummar Kano](https://solacebasehausa.com/kwankwaso-ya-tafi-ƙasashen-waje-bayan-nuna-ɗumbin-goyon-baya-daga-alummar-kano/) - Jagoran tafiyar Kwankwasiyya, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya bar Najeriya bayan halartar muhimman abubuwa biyu a ranar Alhamis. Kwankwaso ya bar Kano ne jim kaɗan bayan kai ziyara Kasuwar Singer da ke cikin birnin domin jajanta wa ’yan kasuwa sakamakon gobarar da ta tashi a ranar Talata, wadda ta lalata kadarori na Miliyoyin Naira. Taron - [Shugaban tashar Hikima Radio ya ajiye aiki](https://solacebasehausa.com/shugaban-tashar-hikima-radio-ya-ajiye-aiki/) - Malam Abubakar Isah Dandago ya sauka daga mukaminsa na shugaban tashar Hikima Radio, inda ya bayyana cewa ya ɗauki matakin ne bisa tsarin da aka shimfiɗa da kuma yardar Allah. Ya sanar da ajiye aikin ne ta cikin wata sanarwa ta kansa da ya raba a ranar Alhamis, inda ya sanar da shugabanci da ma’aikatan - [NBA za ta kai ƙarar Kwankwaso ga ’yan sanda kan zargin tsoma baki a zaɓen shekarar 2019](https://solacebasehausa.com/nba-za-ta-kai-ƙarar-kwankwaso-ga-yan-sanda-kan-zargin-tsoma-baki-a-zaɓen-shekarar-2019/) - Kwamitin zartarwa na ƙasa na ƙungiyar lauyoyi ta kasa NBA ya yanke shawarar rubuta takardar ƙorafi ga rundunar ’yan sandan Najeriya da sauran hukumomin tsaro masu alaka, kan wasu kalamai da aka bayyana a bainar jama’a da ke nuni da tsoma baki ko amfani da tasiri ba bisa ƙa’ida ba a harkokin shari’a, musamman waɗanda - [Kaduna: Gwamna Uba Sani ya karɓi masu ibada a coci su 82 da aka kuɓutar](https://solacebasehausa.com/kaduna-gwamna-uba-sani-ya-karɓi-masu-ibada-a-coci-su-82-da-aka-kuɓutar/) - Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani, ya tabbatar da cewa an kuɓutar da masu ibada 82 da aka sace a lokacin ibadar coci a ƙauyen Kurmin Wali da ke ƙaramar hukumar Kajuru ta jihar Kaduna. A ceto mutane ta hanyar wani tsari na haɗin gwiwa tsakanin gwamnatin jihar Kaduna, ofishin mai ba shugaban ƙasa shawara kan - [Kwara: Ƴan ta’adda sun kai mana hari na fiye da sa’o’i 10 kafin sojoji su iso – shugaban ƙauyen Woro](https://solacebasehausa.com/kwara-ƴan-taadda-sun-kai-mana-hari-na-fiye-da-saoi-10-kafin-sojoji-su-iso-shugaban-ƙauyen-woro/) - Shugaban al’ummar Woro a jihar Kwara, Umar Bio Salihu, ya bayyana cewa ’yan bindiga sun yi ta kai hari a yankin na tsawon kusan sa’o’i 10 kafin jami’an tsaro su iso, lamarin da ya yi sanadiyyar mutuwar mutane da dama tare da lalata wasu ƙauyuka. Salihu ya bayyana hakan ne a wani shiri na tashar - [Fiye da jami’an ’yan sanda 5,000 ne za su yi ritaya a shekarar 2026 – NPF](https://solacebasehausa.com/fiye-da-jamian-yan-sanda-5000-ne-za-su-yi-ritaya-a-shekarar-2026-npf/) - Hukumar kula da famshon ƴan sanda ta kasa ta shirya wani taron horaswa na kafin ritaya ga jami’an ’yan sanda da ake sa ran za su yi ritaya a shekarar 2026 a yankin Arewa maso yamma. An gudanar da taron a Kano domin wayar da kan jami’an kan cike takardu da bin hanyoyin da suka - [Hukumar shige da fice tana binciken jami’inta da ake zargi da tsare yarinya ba bisa ƙa’ida ba da kuma cin zarafin ta hanyar lalata](https://solacebasehausa.com/hukumar-shige-da-fice-tana-binciken-jamiinta-da-ake-zargi-da-tsare-yarinya-ba-bisa-ƙaida-ba-da-kuma-cin-zarafin-ta-hanyar-lalata/) - Hukumar kula da shige da fice ta ƙasa ta bayar da umarnin gudanar da cikakken bincike kan zargin aikata ba daidai ba da ya shafi ɗaya daga cikin jami’anta, bayan wani rahoto da ya bayyana a internet wanda ke zargin jami’in da tsare wata ’yar Najeriya ba bisa ƙa’ida ba tare da cin zarafinta ta - [Harin ƴan ta’adda: An yi jana’izar bai ɗaya ga gawarwaki 78 a Kwara](https://solacebasehausa.com/harin-ƴan-taadda-an-yi-janaizar-bai-ɗaya-ga-gawarwaki-78-a-kwara/) - Al’ummar Woro da ke ƙaramar hukumar Kaiama a Jihar Kwara sun gano gawarwakin mutane 78 da suka mutu sakamakon harin ƴan ta’adda da wasu masu ɗauke da makamai suka kai wa yankin karkara a ranar Talata. An gudanar da sallar jana’iza ga gawarwakin da misalin ƙarfe 6:30 na yammacin ranar Laraba, jim kaɗan kafin sallar - [Gwamnatin Kano ta yi watsi da batun gyaran hanya na bogi da ke yawo a kafafen sadarwa](https://solacebasehausa.com/gwamnatin-kano-ta-yi-watsi-da-batun-gyaran-hanya-na-bogi-da-ke-yawo-a-kafafen-sadarwa/) - Ma’aikatar Muhalli da Sauyin Yanayi ta Jihar Kano ta nesanta kanta daga wani saƙo da ke yawo a kafafen sada zumunta dangane da aikin sake gina hanyar Alu Avenue da ke Nasarawa GRA, inda ta bayyana saƙon a matsayin ƙarya, ruɗani da kuma wanda ba ta amince da shi ba. Wannan bayanin ƙaryatawar na ƙunshe - [Babban alkalin kotu ya sake tura shari’o’in badaƙalar kuɗi da kwace kadarori da ake yi wa Malami zuwa wani alkalin](https://solacebasehausa.com/babban-alkalin-kotu-ya-sake-tura-sharioin-badaƙalar-kuɗi-da-kwace-kadarori-da-ake-yi-wa-malami-zuwa-wani-alkalin/) - Babban alkalin Kotun Tarayya, Mai shari’a John Tsoho, ya sake tura shari’ar badaƙalar kuɗi da kuma ƙarar kwace kadarori guda 57 da aka shigar kan Abubakar Malami zuwa hannun Mai shari’a Obiora Egwuatu na Kotun Tarayya. Kamfanin dillancin labarai na ƙasa NAN ya rawaito cewa an riga an sanya ranakun sauraron shari’o’in biyu, waɗanda yanzu - [Tsohon gwamnan Benue Suswam ya fice  daga PDP](https://solacebasehausa.com/tsohon-gwamnan-benue-suswam-ya-fice-daga-pdp/) - Tsohon gwamnan Jihar Benue kuma sanata, Gabriel Suswam, ya fice daga jam’iyyar PDP, inda ya ajiye membobinsa na jam’iyyar a ranar Laraba. Wannan na kunshe ne a cikin wata wasiƙa da ya sanya wa hannu da kansa, wadda ya aike wa mazabar Mbagber a ƙaramar hukumar Logo ta jihar, kuma aka fitar da ita ga - [Gwamnatin Kano ta raba Babura domin ƙarfafa ayyukan masu bai wa dazuka kariya](https://solacebasehausa.com/gwamnatin-kano-ta-raba-babura-domin-ƙarfafa-ayyukan-masu-bai-wa-dazuka-kariya/) - Gwamnatin Jihar Kano ta ƙarfafa kare muhalli da sa ido kan gandun daji ta hanyar raba babura ga jami’an gandun daji da ke aiki a sahun gaba a yankuna shida na gandun daji a faɗin jihar. Wannan shiri da Ma’aikatar Muhalli da Sauyin Yanayi ta aiwatar yana da nufin ƙara sauƙin motsi, hanzarta kai ɗauki, - [Rashin tsaro: Amurka ta tura sojoji zuwa Najeriya bayan hare-haren sama na watan Disamba](https://solacebasehausa.com/rashin-tsaro-amurka-ta-tura-sojoji-zuwa-najeriya-bayan-hare-haren-sama-na-watan-disamba/) - Ƙasar Amurka ta tura ƙaramin rukuni na sojoji zuwa Najeriya, wanda shi ne karon farko da rundunar sojin Amurka ta samu sahihin kasancewa a ƙasa tun bayan hare-haren sama da aka kai wa ’yan ta’adda a ranar Kirsimeti ta shekarar 2025. Turo sojojin zuwa Najeriya ya biyo bayan hare-haren sama da Shugaba Donald Trump ya - [Wani Mutum ya mutu yayin ƙoƙarin ceto akuya daga rijiya a Oyo](https://solacebasehausa.com/wani-mutum-ya-mutu-yayin-ƙoƙarin-ceto-akuya-daga-rijiya-a-oyo/) - Hukumar kashe gobara ta Jihar Oyo ta ciro gawar wani mutum mai kimanin shekaru 45 da ya mutu a cikin wata rijiya mai zurfi yayin da yake ƙoƙarin ceto wata akuya a yankin Mokola da ke cikin al’ummar Saki. Shugaban hukumar, Moroof Akinwande, ya bayyana hakan a cikin wata sanarwa da aka fitar a birnin - [Ƴan bindiga sun kashe mutane 20 a wani hari da suka kai wa al’umma a Katsina](https://solacebasehausa.com/ƴan-bindiga-sun-kashe-mutane-20-a-wani-hari-da-suka-kai-wa-alumma-a-katsina/) - Wasu da ake zargin ‘yan bindiga ne sun kai hari ga al’ummar Doma da ke ƙarƙashin gundumar Tafoki a ƙaramar hukumar Faskari ta Jihar Katsina, inda suka kashe kimanin mutane 20 a tsakar rana ranar Talata. Rahotanni daga yankin sun nuna cewa ‘yan bindigar sun mamaye yankin ne da rana, suka ci gaba da aikata - [EFCC ta kama fitacciyar jarumar Kannywood Samha bisa zargin amfani da Naira wajen goge majina](https://solacebasehausa.com/efcc-ta-kama-fitacciyar-jarumar-kannywood-samha-bisa-zargin-amfani-da-naira-wajen-goge-majina/) - Hukumar yaki da cin hanci da rashawa da laifukan kuɗi EFCC ta kama fitacciyar jarumar masana’antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood, Samha M.Inuwa, bisa zargin wulaƙanta kuɗin Naira. Sashen hukumar EFCC na shiyyar Kano ya bayyana cewa an kama Samha Inuwa ne biyo bayan wani bidiyo da ya yaɗu a kafafen sada zumunta, inda aka - [Zargin karkatar da Naira Biliyan 117: Gwamnatin Jihar Sokoto na tuhumar gwamnatin Tambuwal](https://solacebasehausa.com/zargin-karkatar-da-naira-biliyan-117-gwamnatin-jihar-sokoto-na-tuhumar-gwamnatin-tambuwal/) - Wani kwamitin bincike na shari’a da gwamnatin Jihar Sokoto ta kafa ya gano cewa an karkatar da sama da Naira Biliyan 117 a tsawon shekaru takwas na mulkin tsohon gwamnan jihar, Sanata Aminu Waziri Tambuwal. Kwamitin, wanda ya miƙa rahotonsa a ranar Talata, ya kuma bayyana rashin bin ƙa’idojin aiki yadda ya kamata, karya dokokin - [Diezani ta kashe Fam 140,000 wajen sayen kayan daki masu tsada a rana guda - Masu gabatar da ƙara a Birtaniya sun shaidawa kotu](https://solacebasehausa.com/diezani-ta-kashe-fam-140000-wajen-sayen-kayan-daki-masu-tsada-a-rana-guda-masu-gabatar-da-ƙara-a-birtaniya-sun-shaidawa-kotu/) - Masu gabatar da ƙara a Birtaniya sun zargi Diezani Alison-Madueke, tsohuwar ministar man fetur ta Najeriya, da kashe fam 140,000 wajen sayen kayan daki masu tsada da kayan ado a rana guda. Alison-Madueke na fuskantar shari’a tare da Olatimbo Ayinde, wani jami’in kamfanin mai, da Doye Agama, ɗan uwanta, kan tuhuma biyar da suka shafi - [Yanzu-yanzu: DSS ta gurfanar da Malami da ɗansa kan mallakar makamai ba bisa ƙa'ida ba da tallafawa ta’addanci](https://solacebasehausa.com/yanzu-yanzu-dss-ta-gurfanar-da-malami-da-ɗansa-kan-mallakar-makamai-ba-bisa-ƙaida-ba-da-tallafawa-taaddanci/) - Hukumar Tsaro ta farin kaya (DSS) ta gurfanar da tsohon Lauyan Gwamnatin Tarayya (AGF), Abubakar Malami, da ɗansa, Abdulaziz, gaban kotun tarayya a Abuja kan tuhuma guda biyar da suka shafi tallafawa ta’addanci da mallakar makamai haram. A cikin karar da aka shigar gaban Kotun Tarayya, an zargi Malami da kin gurfanar da wasu da - [NECO ta fitar da sakamakon jarrabawar kammala sakandare SSCE ta 2025](https://solacebasehausa.com/neco-ta-fitar-da-sakamakon-jarrabawar-kammala-sakandare-ssce-ta-2025/) - Hukumar shirya jarabawar kammala sakandare ta ƙasa NECO ta fitar da sakamakon jarabawar mai zaman kanta ta 2025, inda aka samu kashi 71.63 cikin 100 na waɗanda suka ci jarabawar. Babban magatakarda kuma shugaban hukumar NECO, Prof. Dantani Ibrahim Wushoshi, ya bayyana hakan a wani taron manema labarai da aka gudanar a hedikwatar hukumar da - [Gwamnatin Lagos ta yi gargaɗi kan naɗa sarautun gargajiya ba tare da izini ba, ta yi barazanar gurfanarwa](https://solacebasehausa.com/gwamnatin-lagos-ta-yi-gargaɗi-kan-naɗa-sarautun-gargajiya-ba-tare-da-izini-ba-ta-yi-barazanar-gurfanarwa/) - Gwamnatin Jihar Lagos ta yi gargaɗi kan ɗauka ko karɓar sarautun gargajiya ba tare da sahalewar hukuma ba, tana mai bayyana cewa duk wanda ya aikata hakan zai fuskanci kamawa da gurfanarwa gaban shari’a bisa Dokar Sarakuna da Hakimai ta Jihar Lagos ta shekarar 2015. Kwamishinan Kananan Hukumomi, Harkokin Sarauta da Raya Karkara na Jihar - [Majalisar Shari’a ta yi karin bayani kan buƙatar tsige shugaban INEC da gurfanar da shi gaban shari’a](https://solacebasehausa.com/majalisar-sharia-ta-yi-karin-bayani-kan-buƙatar-tsige-shugaban-inec-da-gurfanar-da-shi-gaban-sharia/) - Majalisar Koli ta Shari’a a Najeriya SCSN ta yi karin bayani kan kiran da ta yi na tsige Shugaban Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa INEC, Farfesa Joash Ojo Amupitan, tare da gurfanar da shi gaban shari’a, inda ta bayyana cewa matsayarta ba ta ta’allaka ne kan addini ba, sai dai kan damuwa da - [Wike da ƙungiyoyin ƙwadago sun cimma yarjejeniyar dakatar da yakin aiki da tsakar dare](https://solacebasehausa.com/wike-da-ƙungiyoyin-ƙwadago-sun-cimma-yarjejeniyar-dakatar-da-yakin-aiki-da-tsakar-dare/) - Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, tare da ƙungiyoyin ƙwadago masu tsari, sun cimma yarjejeniya da tsakar dare wadda ta kai ga dakatar da yajin aikin da ake yi tare da umarnin komawa bakin aiki nan take ga ma’aikatan da abin ya shafa. An cimma yarjejeniyar ne bayan fiye da sa’o’i uku ana tattaunawa har - [JAMB ta raba Fom ɗin rubuta jarabawar UTME kyauta ga masu buƙata ta musamman](https://solacebasehausa.com/jamb-ta-raba-fom-ɗin-rubuta-jarabawar-utme-kyauta-ga-masu-buƙata-ta-musamman/) - Hukumar shirya jarabawar shiga manyan makarantu ta ƙasa JAMB ta sanar da cewa mutane masu buƙata ta musamman za su samu takardun neman rubuta jarabawar shiga manyan makarantu ta UTME kyauta domin shekarar karatu ta 2026 zuwa 2027. Sanarwar ta fito ne a cikin mujallar mako-mako ta hukumar wadda aka wallafa a shafin internet ɗinta. - [Kisan Yelwata: Kotu ta tsare waɗanda ake zargi da ta’addanci](https://solacebasehausa.com/kisan-yelwata-kotu-ta-tsare-waɗanda-ake-zargi-da-taaddanci/) - Kotun Tarayya da ke Abuja ta bayar da umarnin tsare mutane tara a gidan gyaran hali na Kuje wadanda ake zargi da aikata ta’addanci, waɗanda ake tuhuma da kai hari cikin Al’ummar Yelwata da ke Jihar Benue, inda aka kashe kusan mutane 150, tare da tsare su. Mai shari’a Joyce Abdulmalik ta bayar da umarnin - [Ba za mu goyi bayan ɗan takarar gwamna wanda ba Musulmi ba a 2027 – Musulman Lagos](https://solacebasehausa.com/ba-za-mu-goyi-bayan-ɗan-takarar-gwamna-wanda-ba-musulmi-ba-a-2027-musulman-lagos/) - Ƙungiyar Musulman Jihar Lagos ta nuna matuƙar damuwa kan abin da ta bayyana a matsayin nuna wariya ga Musulmai a nade-naden siyasa da harkokin mulki a jihar, tare da jaddada cewa ba za ta goyi bayan kowace jam’iyyar siyasa da za ta tsayar da ɗan takarar gwamna wanda ba Musulmi ba a zaɓen da ke - [Malami ya ƙalubalanci EFCC, ya roƙi kotu ta soke umarnin ƙwace kadarorinsa na wucin gadi](https://solacebasehausa.com/malami-ya-ƙalubalanci-efcc-ya-roƙi-kotu-ta-soke-umarnin-ƙwace-kadarorinsa-na-wucin-gadi/) - Tsohon Ministan Shari’a kuma tsohon Antoni Janar na Tarayya, Abubakar Malami, SAN, ya miƙa ƙara gaban Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja inda ya nemi kotun ta soke umarnin wucin gadi na ƙwace kadarori guda uku daga cikin kadarori 57 da Hukumar EFCC ta lissafo domin ƙwacewa ga gwamnatin tarayya. Malami, wanda ya yi aiki - [Gobara ta lalata kadarori na Miliyoyin Naira a kasuwar Singa ta Kano](https://solacebasehausa.com/gobara-ta-lalata-kadarori-na-miliyoyin-naira-a-kasuwar-singa-ta-kano/) - Wata gobara ta lalata manyan shaguna uku a shahararriyar kasuwar nan ta Singa da ke cikin birnin Kano, lamarin da ya jawo asarar kaya da dukiyoyi masu darajar Miliyoyin Naira. Jaridar Solacebase ta ruwaito cewa gobarar ta tashi ne da sanyin safiyar Litinin, inda ta shafi tubalan kasuwa biyu da aka fi sani da Gidan - [Zaria: Fitaccen malamin addinin musulunci Sheikh "Rigi-Rigi" Kusfa ya rasu yana da shekara 57](https://solacebasehausa.com/zaria-fitaccen-malamin-addinin-musulunci-sheikh-rigi-rigi-kusfa-ya-rasu-yana-da-shekara-57/) - Fitaccen malamin addinin musulunci a Zaria, Sheikh Usman Idris Kusfa, wanda aka fi sani da Rigi-Rigi, ya rasu yana da shekara 57 a duniya. Babban almajirinsa Malam Nasiruddeen Umar Baharu ne ya sanar da rasuwarsa ga kamfanin dillancin labarai na ƙasa NAN a ranar Litinin a Zaria. Sheikh Usman Kusfa ya rasu ne da sanyin - [NLC da TUC sun shirya gudanar da gangamin goyon baya cikin lumana a ranar 3 ga Fabrairu ](https://solacebasehausa.com/nlc-da-tuc-sun-shirya-gudanar-da-gangamin-goyon-baya-cikin-lumana-a-ranar-3-ga-fabrairu/) - Ƙungiyar ƙwadago ta ƙasa NLC da kuma Ƙungiyar Ƙwadago ta Kasuwanci TUC sun sanar da shirin gudanar da gangamin goyon baya cikin lumana a ranar 3 ga Fabrairu domin nuna goyon baya ga Kwamitin Haɗin Gwiwar Ƙungiyoyin Ma’aikata JUAC. Ƙungiyoyin sun bayyana hakan ne ta cikin wata sanarwa ta haɗin gwiwa da Babban Sakatare na - [Gwamnan Kano ya yi sabbin naɗe-naɗen muƙamai](https://solacebasehausa.com/gwamnan-kano-ya-yi-sabbin-naɗe-naɗen-muƙamai/) - Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya amince da sabbin naɗe-naɗe a muƙamai daban-daban tare da ƙarin girma ga wasu jami’ai a aikin gwamnati. Jaridar Solacebase ta rawaito cewa daga cikin waɗanda aka naɗa akwai Abubakar Ibrahim Matawalle, wanda aka naɗa a matsayin shugaban na rikon ƙwarya na hukumar kula da jin daɗin alhazan - [Gwamnatin tarayya za ta gurfanar da waɗanda ake zargi da kashe-kashen mutane a Benue](https://solacebasehausa.com/gwamnatin-tarayya-za-ta-gurfanar-da-waɗanda-ake-zargi-da-kashe-kashen-mutane-a-benue/) - Gwamnatin tarayya za ta gurfanar da waɗanda ake zargi da hannu a kisan gillar da aka yi kwanan nan a Yelwata, a Jihar Benue, a gaban kotu a ranar Litinin. Wannan na ƙunshe ne cikin wata sanarwa da mataimaki na musamman ga Ministan Shari’a kan hulɗa da jama’a da yaɗa labarai, Kamarudeen Ogundele, ya fitar. - [Zan iya shiga APC nan ba da jimawa ba – Janar Musa](https://solacebasehausa.com/zan-iya-shiga-apc-nan-ba-da-jimawa-ba-janar-musa/) - Ministan tsaro, Janar Christopher Musa mai ritaya, ya nuna yiwuwar shigarsa jam’iyyar APC nan gaba, inda ya bayyana cewa a halin yanzu yana cikin wani yanayi na sauyin matsaya a harkar siyasa. Janar Musa, wanda ya taɓa rike muƙamin Babban Hafsan Tsaro na ƙasa, ya bayyana hakan ne a wata hira da aka yi da - [NAHCON ta jaddada kudirinta na yin shirye-shiryen aikin Hajjin 2026 cikin lokaci da tsari](https://solacebasehausa.com/nahcon-ta-jaddada-kudirinta-na-yin-shirye-shiryen-aikin-hajjin-2026-cikin-lokaci-da-tsari/) - Shugaban Hukumar Kula da Aikin Hajji ta Ƙasa NAHCON, Farfesa Abdullahi Saleh Usman, ya jaddada kudirin hukumar na yin shirye-shiryen aikin hajjin 2026 cikin lokaci da kuma bin tsari yadda ya dace domin tafiyar da aikin cikin nasara. Sanarwar da mataimakinsa na musamman kan harkokin yaɗa labarai, Ahmad Mu’azu, ya fitar ta bayyana cewa hukumar - [KNCDC na bincike tare da wayar da kan al’umma a Kano kan zargin ɓullar cutar Mashaƙo da Sanƙarau](https://solacebasehausa.com/kncdc-na-bincike-tare-da-wayar-da-kan-alumma-a-kano-kan-zargin-ɓullar-cutar-mashaƙo-da-sanƙarau/) - Gwamnatin Jihar Kano ta hannun Cibiyar Kula da Yaduwar Cututtuka ta Jihar KNCDC ta gudanar da ayyukan kula da marasa lafiya, wayar da kan al’umma da kuma tattara samfurori a ƙauyen Gamji da ke Ƙaramar Hukumar Garko, sakamakon rahotannin da suka yadu a kafafen watsa labarai na cewa wasu mazauna yankin sun rasu bisa zargin - [Gyare-gyaren da shugaba Tinubu ya yi sun ceci jihohi 27 daga durƙushewar tattalin arziƙi – Idris](https://solacebasehausa.com/gyare-gyaren-da-shugaba-tinubu-ya-yi-sun-ceci-jihohi-27-daga-durƙushewar-tattalin-arziƙi-idris/) - Ministan yaɗa labarai da wayar da kan jama’a, Alhaji Mohammed Idris, ya bayyana cewa gyare-gyaren da Shugaban ƙasa Bola Tinubu ya aiwatar sun ceci akalla jihohi 27 a Najeriya daga durƙushewar tattalin arziƙi. Mohammed Idris ya bayyana hakan ne yayin gabatar da jawabi a bikin yaye dalibai karo na 34 da bikin tunawa da kafuwar - [Ƴan bindiga sun ƙone ofishin ƴan sanda da coci, sun sace mutane biyar a Jihar Neja](https://solacebasehausa.com/ƴan-bindiga-sun-ƙone-ofishin-ƴan-sanda-da-coci-sun-sace-mutane-biyar-a-jihar-neja/) - Rundunar ’yan sandan Jihar Neja ta tabbatar da cewa wasu da ake zargin ’yan bindiga ne sun ƙone wani ofishin ’yan sanda tare da wani ɓangare na wata coci a al’ummar Agwara da ke jihar, a safiyar ranar Lahadi. Mai magana da yawun rundunar ’yan sandan jihar, SP Wasiu Abiodun, ya tabbatar da faruwar lamarin - [Dalilin da yasa rashin tsaro ke ƙara ƙamari a Najeriya – Ministan tsaro](https://solacebasehausa.com/dalilin-da-yasa-rashin-tsaro-ke-ƙara-ƙamari-a-najeriya-ministan-tsaro/) - Ministan tsaron Najeriya, janar mai ritaya Christopher Musa, ya bayyana cewa rashin tsaro na ci gaba da ƙamari a ƙasar ne sakamakon yadda wasu mutane da al’ummomi ke ɓoye ’yan bindiga, ’yan ta’adda da sauran masu aikata laifuka daga hannun hukumomin tsaro. Ministan ya bayyana hakan ne a Abuja a yayin bikin bayar da lambar - [Ranar Hijabi ta Duniya: Mata musulmi sun nemi a sake duba kayan aikin NYSC](https://solacebasehausa.com/ranar-hijabi-ta-duniya-mata-musulmi-sun-nemi-a-sake-duba-kayan-aikin-nysc/) - Ƙungiyar haɗin gwiwar matan musulmi a Najeriya ta buƙaci gwamnatin tarayya da ta sake duba kayan aikin hukumar kula da masu yi wa ƙasa hidima NYSC domin tabbatar da cikakken tsarin shigar da mata mambobin hidimar ƙasa musulmi a cikin tsarin. An gabatar da wannan buƙata a yayin taron manema labarai da aka gudanar a - [Tinubu ya dawo Abuja bayan ziyarar aiki a kasar Türkiye](https://solacebasehausa.com/tinubu-ya-dawo-abuja-bayan-ziyarar-aiki-a-kasar-turkiye/) - Shugaban ƙasa Bola Tinubu ya dawo Abuja da dare bayan kammala ziyarar aiki ta ƙasa da ya kai zuwa Türkiye. Kamfanin dillancin labarai na ƙasa NAN ya rawaito cewa jirgin shugaban ƙasa ya sauka a sashen shugaban ƙasa na filin jirgin sama na ƙasa da ƙasa na Nnamdi Azikiwe da ke Abuja da misalin ƙarfe - [Jami’ar tarayya ta Kashere ta musanta zargin harin ‘yan bindiga](https://solacebasehausa.com/jamiar-tarayya-ta-kashere-ta-musanta-zargin-harin-yan-bindiga/) - Jami’ar tarayya ta Kashere da ke Jihar Gombe ta musanta rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta da ke zargin cewa ‘yan bindiga sun kai hari a harabar jami’ar. Hakan na ƙunshe ne cikin sanarwar manema labarai da jami’ar ta fitar ga manema labarai, inda ta fayyace cewa rahoton ba shi da tushe kuma - [Sauya sheƙa: gwamnoni sune shugabannin jam'iyyar APC a jihohinsu – Tinubu](https://solacebasehausa.com/sauya-sheƙa-gwamnoni-sune-shugabannin-jamiyyar-apc-a-jihohinsu-tinubu/) - Shugaban ƙasa Bola Tinubu, ya jaddada cewa dukkan gwamnonin da ke ƙarƙashin jam’iyyar APC su ne shugabannin jam’iyyar a jihohin da suke jagoranta. Tinubu ya bayyana hakan ne yayin taron karɓar Gwamnan Jihar Taraba, Agbu Kefas, zuwa APC a birnin Jalingo, inda Mataimakin Shugaban ƙasa, Kashim Shettima, ya wakilce shi, tare da sanar da cewa - [Jami’ar tarayya ta Dutse za ta rantsar da Farfesa Gumel a matsayin sabon shugaba](https://solacebasehausa.com/jamiar-tarayya-ta-dutse-za-ta-rantsar-da-farfesa-gumel-a-matsayin-sabon-shugaba/) - Za a gudanar da bikin rantsar da sabon shugaban Jami’ar Tarayya ta Dutse da ke Jihar Jigawa, Farfesa Ahmad Mohammed Gumel, kamar yadda aka tsara, a ranar 10 ga watan Fabrairu, bayan an tabbatar da cikar dukkan matakan da doka ta tanada wajen zaɓensa. Hakan na cikin jaridar FUD Newsletter a wata tattaunawa da Barista - [An kwato Dalar Amurka Miliyan 2.045 da takardun kadarori daga lauyan Godwin Emefiele – EFCC](https://solacebasehausa.com/an-kwato-dalar-amurka-miliyan-2-045-da-takardun-kadarori-daga-lauyan-godwin-emefiele-efcc/) - Wani shaidar Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa da Laifukan Kuɗi EFCC, David Jaiyeoba, ya shaida wa babbar kotun Babban Birnin Tarayya Abuja cewa an gano kuɗi har Dalar Amurka Miliyan 2.045 da kuma wasu takardun kadarori da ake alaƙanta su da tsohon gwamnan Babban Bankin Najeriya CBN, Godwin Emefiele. Jaiyeoba, wanda shi ne - [’Yan sanda sun kama mutum uku kan zargin sayen mota kirar Mercedes-Benz ta Naira miliyan 75 tare da biyan kuɗin bogi ta Banki](https://solacebasehausa.com/yan-sanda-sun-kama-mutum-uku-kan-zargin-sayen-mota-kirar-mercedes-benz-ta-naira-miliyan-75-tare-da-biyan-kuɗin-bogi-ta-banki/) - Rundunar ’yan sanda ta Jihar Kano ta kama wasu mutane uku bisa zargin sayen wata mota kirar Mercedes-Benz GLE ta Naira Miliyan 75 ta hanyar amfani da biyan kuɗi na bogi. Mutanen da aka kama sun haɗa da Ibrahim Tijjani, Jamilu Auwal da Mohammed Nura Dauda, inda ake zarginsu da yin amfani da wannan dabarar - [Gwamnan Kano ya yi ƙarin bayani kan wanda zai ci gaba da kasancewa Sarki a jihar ](https://solacebasehausa.com/gwamnan-kano-ya-yi-ƙarin-bayani-kan-wanda-zai-ci-gaba-da-kasancewa-sarki-a-jihar/) - Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya yi karin haske kan rikicin masarautar Kano da ya dade yana gudana, bayan jita-jitar da ta sake tasowa game da yiwuwar sauyin matsayi na Sarkin Kano Muhammadu Sanusi na biyu, sakamakon sabon tsarin siyasar da gwamnan ya shiga da gwamnatin tarayya. Gwamnan ya bayyana cewa sabon matsayarsa ta - [Yadda ƴan bindiga suka kashe ɗan kasuwa a Kano, matar marigayin ta bayyana halin da ta shiga tare da neman adalci](https://solacebasehausa.com/yadda-ƴan-bindiga-suka-kashe-ɗan-kasuwa-a-kano-matar-marigayin-ta-bayyana-halin-da-ta-shiga-tare-da-neman-adalci/) - Wani hari da ake zargin ƙungiyar ‘yan bindiga ne suka kai a ranar Laraba 28 ga watan Janairu, 2026, ya jefa al’ummar Durmawa da ke ƙaramar hukumar Bebeji a Jihar Kano cikin jimami bayan an harbe wani mutum har lahira a bainar jama’a. Jaridar Solacebase ta rawaito cewa marigayin, Alhaji Habibu Muhammad, ‘yan bindiga ne - [Majalisar Dattawa ta tsayar da ranar amincewa da kasafin kuɗin shekarar 2026 na Naira Tiriliyan 58.472](https://solacebasehausa.com/majalisar-dattawa-ta-tsayar-da-ranar-amincewa-da-kasafin-kuɗin-shekarar-2026-na-naira-tiriliyan-58-472/) - Majalisar Dattawa Najeriya, ta hannun kwamitinta kan kasafi, ta sanya ranar 17 ga Maris, 2026 a matsayin ranar da za a kammala tattaunawa tare da amincewa da kudirin kasafin kuɗin shekarar 2026 da ya kai naira tiriliyan 58.472. Wannan bayani ya fito ne bayan wani zama na musamman da majalisar ta gudanar, inda ta amince - [Kotun tarayya ta soke babban taron PDP da aka gudanar a Ibadan](https://solacebasehausa.com/kotun-tarayya-ta-soke-babban-taron-pdp-da-aka-gudanar-a-ibadan/) - Kotun tarayya da ke zama a Ibadan ta soke babban taron ƙasa na jam’iyyar PDP da aka gudanar a birnin Ibadan tsakanin ranakun 15 zuwa 16 ga watan Nuwamba na shekarar 2025. Alƙalin kotun, Uche Agomoh, ya kuma tabbatar da cewa kwamitin rikon ƙwarya na jam’iyyar PDP ƙarƙashin jagorancin Mohammed Abdulrahman da Sanata Samuel Anyanwu - [Gwamnan Yobe ya bai wa daliban da suka samu nasara a gasar Turanci ta duniya da muhawara kyautar naira miliyan 30](https://solacebasehausa.com/gwamnan-yobe-ya-bai-wa-daliban-da-suka-samu-nasara-a-gasar-turanci-ta-duniya-da-muhawara-kyautar-naira-miliyan-30/) - Gwamnan Jihar Yobe, Mai Mala Buni, ya sanar da bayar da kyautar kuɗi har naira miliyan 30 ga daliban nan uku da suka yi fice a fannin harshen Turanci da muhawara a gasar TeenEagle ta duniya ta shekarar 2025 da aka kammala a birnin London. Ɗalibai mata ukun, wato Nafisa Abdullahi da Ruqayya Fema da - [Shari’ar Emefiele: Sama da Dala Miliyan 6.2 da aka fitar daga CBN na dauke da takardun bogi – shaida](https://solacebasehausa.com/shariar-emefiele-sama-da-dala-miliyan-6-2-da-aka-fitar-daga-cbn-na-dauke-da-takardun-bogi-shaida/) - Wani shaidan ɓangaren masu ƙara a shari’ar Godwin Emefiele, tsohon gwamnan Babban bankin ƙasar Najeriya, ya shaida wa babbar kotun Babban birnin tarayya da ke Abuja cewa an fitar da Dala Miliyan 6.23 daga bankin ta hanyar amfani da takardun bogi. Shaidan, wanda shi ne shaida na goma sha ɗaya kuma mataimakin darakta a Babban - [An samu ƙarar harbin bindiga da fashe-fashe a filin jirgin saman jamhuriyar Nijar da tsakar dare kafin samun natsuwa](https://solacebasehausa.com/an-samu-ƙarar-harbin-bindiga-da-fashe-fashe-a-filin-jirgin-saman-jamhuriyar-nijar-da-tsakar-dare-kafin-samun-natsuwa/) - Harbin bindiga da manyan fashe-fashe sun kaure a kewayen filin jirgin saman ƙasa da ƙasa na jamhuriyar Nijar a birnin Yamai jim kaɗan kafin tsakar dare, inda majiyoyi biyu na tsaro suka bayyana lamarin a matsayin harin ta’addanci, kafin daga bisani aka samu dawowar natsuwa a babban birnin da safiyar Alhamis. A birnin da ke - [NELFUND ya tsawaita wa’adin neman rancen karatu na zangon karatu na 2025/2026](https://solacebasehausa.com/nelfund-ya-tsawaita-waadin-neman-rancen-karatu-na-zangon-karatu-na-2025-2026/) - Asusun lamunin ilimi na Najeriya NELFUND ya tsawaita wa’adin karɓar buƙatun neman rancen karatu na zangon karatu na 2025/2026 daga ranar 31 ga Janairu zuwa ranar 27 ga Fabrairu. Hakan ya fito ne cikin wata sanarwa da daraktan sadarwa na dabaru na asusun, Oseyemi Oluwatuyi, ya fitar a birnin Abuja, inda aka bayyana matakin a - [Keke da babur mai ƙafa uku sun fi jirgin ƙasan Abuja–Kaduna sauri – Akpabio](https://solacebasehausa.com/keke-da-babur-mai-ƙafa-uku-sun-fi-jirgin-ƙasan-abuja-kaduna-sauri-akpabio/) - Shugaban Majalisar Dattawan Najeriya, Godswill Akpabio, ya bayyana cewa aikin jirgin ƙasan Abuja–Kaduna ya tabarbare matuƙa har ya kai matsayin da keke ko babur mai ƙafa uku da aka fi sani da Keke Napep ke iya kai fasinja Kaduna cikin lokaci fiye da jirgin ƙasan. Akpabio ya bayyana haka ne yayin zaman majalisar dattawa da - [Fayemi ya musanta iƙirarin ganawar siyasa ta sirri da Kwankwaso](https://solacebasehausa.com/fayemi-ya-musanta-iƙirarin-ganawar-siyasa-ta-sirri-da-kwankwaso/) - Tsohon gwamnan Jihar Ekiti, Dakta Kayode Fayemi, ya musanta rahotannin da ke cewa ya gudanar da wata ganawar siyasa ta sirri da tsohon gwamnan Jihar Kano, Sanata Rabiu Kwankwaso, a birnin Abuja. Hakan na cikin sanarwa ta hannun Malam Ahmad Sajoh, shugaban ofishin yaɗa labarai na Kayode Fayemi, inda ya bayyana cewa labarin ba gaskiya - [Zulum ya amince da fara biyan kuɗaɗen ƙananan hukumomi kai tsaye](https://solacebasehausa.com/zulum-ya-amince-da-fara-biyan-kuɗaɗen-ƙananan-hukumomi-kai-tsaye/) - Gwamnan Jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya amince da fara biyan kuɗaɗen rabon wata-wata na doka ga dukkan asusun ƙananan hukumomi 27 na jihar kai tsaye. Mukaddashin gwamnan jihar, Alhaji Umar Usman Kadafur, ne ya sanar da wannan amincewa a ranar Alhamis bayan ya jagoranci rantsar da sababbin shugabannin ƙananan hukumomi 27 da aka - [Zargin ta’addanci: Waɗanda aka ceto sun shigar da ƙorafe-ƙorafe kan Tukur Mamu – shaida daga DSS](https://solacebasehausa.com/zargin-taaddanci-waɗanda-aka-ceto-sun-shigar-da-ƙorafe-ƙorafe-kan-tukur-mamu-shaida-daga-dss/) - Jami’in bincike na hukumar tsaron farin kaya ta ƙasa DSS ya bayyana a gaban babbar kotun tarayya da ke Abuja cewa da dama daga cikin mutanen da aka ceto bayan harin jirgin ƙasa na Abuja zuwa Kaduna sun shigar da ƙorafe-ƙorafe kan Tukur Mamu, wanda ake tuhuma da shiga tsakani a tattaunawar ‘yan ta’adda. Jami’in - [Rikicin masarautar Kano na dab da zuwa ƙarshe nan ba da jimawa ba, kamar yadda gwamnatin Kano ta tabbatar](https://solacebasehausa.com/rikicin-masarautar-kano-na-dab-da-zuwa-ƙarshe-nan-ba-da-jimawa-ba-kamar-yadda-gwamnatin-kano-ta-tabbatar/) - Gwamnatin jihar Kano ta bayyana cewa matsalolin da suka daɗe suna tattare da rikicin masarautar Kano za su samu mafita cikin lumana nan ba da jimawa ba, domin dawo da kwanciyar hankali da zaman lafiya a jihar. Kwamishinan yaɗa labarai da harkokin cikin gida na jihar Kano, Ibrahim Waiya, ne ya bayyana hakan yayin da - [Dalilin da ya sa Jonathan ya sauke ni daga muƙamin ministan wasanni — Bolaji Abdullahi](https://solacebasehausa.com/dalilin-da-ya-sa-jonathan-ya-sauke-ni-daga-muƙamin-ministan-wasanni-bolaji-abdullahi/) - Tsohon ministan wasanni, Bolaji Abdullahi, ya bayyana cewa an cire shi daga muƙaminsa a zamanin tsohon shugaban ƙasa Goodluck Jonathan ne bayan ya ƙi fitowa fili ya kai hari ga tsohon shugaban majalisar dattawa Bukola Saraki a lokacin wani kamfen na siyasa a jihar Kwara. Abdullahi, wanda tun da farko ya riƙe muƙamin ministan raya - [Yajin aiki ya ci gaba da gudana, yayin da NLC da TUC suka yi alkawarin goyon bayan ma’aikatan Abuja](https://solacebasehausa.com/yajin-aiki-ya-ci-gaba-da-gudana-yayin-da-nlc-da-tuc-suka-yi-alkawarin-goyon-bayan-maaikatan-abuja/) - Kungiyar kwadago ta ƙasa NLC da kuma ƙungiyar ƙwadago ta TUC sun tabbatar da ci gaba da ba sa goyon bayansu ga ma’aikatan Babban Birnin Tarayya FCT da ke tsaka da yajin aiki. Ƙungiyoyin sun sanar da wannan matsaya ne ta cikin wata sanarwa da mukaddashin babban sakataren NLC, Benson Upah, da babban sakataren TUC, - [Gwamnan Kano ya amince da asu sabbin naɗe-naɗe da ƙarin girma domin ƙarfafa shugabanci](https://solacebasehausa.com/gwamnan-kano-ya-amince-da-asu-sabbin-naɗe-naɗe-da-ƙarin-girma-domin-ƙarfafa-shugabanci/) - Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya amince da wasu sabbin naɗe-naɗe da kuma ƙarin girma a muƙamai, domin ƙarfafa harkokin shugabanci da inganta ayyukan hidima a muhimman sassa na gwamnati. Wannan ya fito ne daga cikin wata sanarwa da mai magana da yawun gwamnan, Sanusi Bature Dawakin Tofa, ya fitar a ranar Laraba a - [Ƴan sanda sun tabbatar da kisan jami’ai uku a Katsina, biyu sun jikkata a harin kwanton ɓauna da ƴan bindiga suka kai](https://solacebasehausa.com/ƴan-sanda-sun-tabbatar-da-kisan-jamiai-uku-a-katsina-biyu-sun-jikkata-a-harin-kwanton-ɓauna-da-ƴan-bindiga-suka-kai/) - Rundunar ’yan sanda a Jihar Katsina ta tabbatar da cewa an kashe jami’anta uku a wani harin kwanton ɓauna da ake zargin ’yan bindiga ne suka kai a Karamar hukumar Bakori ta jihar. Jami’in hulɗa da jama’a na rundunar ’yan sanda ta jihar, DSP Aliyu Abubakar, ne ya tabbatar da faruwar lamarin ga manema labarai - [Kwara: An sanya dokar hana fita ta awanni 24 sakamakon rashin tsaro a karamar hukuma 1](https://solacebasehausa.com/kwara-an-sanya-dokar-hana-fita-ta-awanni-24-sakamakon-rashin-tsaro-a-karamar-hukuma-1/) - Karamar hukumar Ifelodun da ke Jihar Kwara ta sanya dokar hana fita ta tsawon awanni 24 a yankin Oro-Ago da ke cikin yankin hukumar. Sanya dokar hana fitar a yankin Oro-Ago ya biyo bayan ci gaba da ayyukan soji da ake yi a yankin Karamar hukumar Ifelodun domin fatattakar ‘yan bindiga da ke buya a - [Hukumar NiMET ta yi hasashen samun hazo da ƙura na tsawon kwanaki uku Najeriya](https://solacebasehausa.com/hukumar-nimet-ta-yi-hasashen-samun-hazo-da-ƙura-na-tsawon-kwanaki-uku-najeriya/) - Hukumar kula da yanayi ta Najeriya NiMet ta bayyana cewa za a samu hazo na ƙura a sassa daban-daban na Najeriya daga ranar Laraba zuwa Juma’a. Hasashen yanayin da hukumar ta fitar a birnin tarayya Abuja ya nuna cewa a ranar Laraba, za a samu matsakaicin hazo na ƙura a yankin Arewa, inda nisan ganin - [An gyara babban layin wutar lantarki, yayin da harkokin samar da wuta ya koma daidai – NISO](https://solacebasehausa.com/an-gyara-babban-layin-wutar-lantarki-yayin-da-harkokin-samar-da-wuta-ya-koma-daidai-niso/) - Hukumar sarrafa tsarin wutar lantarki mai zaman kanta ta Nijeriya ta tabbatar da cewa an dawo da tsarin wutar lantarki na ƙasa gaba ɗaya, inda samar da wutar lantarki ya koma daidai a dukkan yankunan da matsalar ta shafa. Hukumar ta bayyana hakan ne a cikin wata sanarwa da shugabancinta ya fitar a birnin tarayya - [Tinubu yana cikin koshin lafiya, kuma ziyarar aiki da yake a Turkiyya tana tafiya yadda aka tsara — fadar shugaban ƙasa](https://solacebasehausa.com/tinubu-yana-cikin-koshin-lafiya-kuma-ziyarar-aiki-da-yake-a-turkiyya-tana-tafiya-yadda-aka-tsara-fadar-shugaban-ƙasa/) - Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa Shugaban Ƙasa Bola Tinubu yana cikin koshin lafiya kuma yana ci gaba da ziyarar aikinsa ta ƙasa zuwa Turkiyya kamar yadda aka tsara. Hakan na cikin wata sanarwa a ranar Talata ta hannun mai bai wa shugaban ƙasa shawara na musamman kan kafafen yaɗa labarai da sadarwa da jama’a, - [Yanzu-yanzu: Babban layin wutar lantarki na ƙasa ya sake faɗuwa](https://solacebasehausa.com/yanzu-yanzu-babban-layin-wutar-lantarki-na-ƙasa-ya-sake-faɗuwa/) - Babban layin wutar lantarki na ƙasa ya fuskanci rushewa karo na biyu a shekarar 2026 a ranar Talata. Bayanai sun nuna cewa babu ko ɗaya daga megawatt na wutar lantarki da aka raba ga kamfanonin rarraba wutar lantarki guda sha ɗaya har zuwa haɗa wannan rahoto. Tsarin ya fuskanci rushewa na farko a wannan shekarar - [Matatar mtai ta Dangote ta ƙara farashin fetur a faɗin ƙasa](https://solacebasehausa.com/matatar-mtai-ta-dangote-ta-ƙara-farashin-fetur-a-faɗin-ƙasa/) - Matatar man fetur ta Dangote ta ƙara farashin man fetur a kowacce lita zuwa Naira 799. Wannan ƙarin farashi ya biyo bayan ƙarin Naira 100 daga tsohon farashin Naira 699 kan kowace lita da ya fara aiki a ranar 12 ga watan Disamba 2025. Farashin sayar da man a tashoshin dillancin MRS ya koma Naira - [APC: Zan yi aiki tare da kai domin bunƙasar jihar Kano – Sanata Barau ya shaida wa Gwamna Yusuf](https://solacebasehausa.com/apc-zan-yi-aiki-tare-da-kai-domin-bunƙasar-jihar-kano-sanata-barau-ya-shaida-wa-gwamna-yusuf/) - Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau I. Jibrin, ya yi maraba da gwamnan Jihar Kano, Injiniya Abba Kabir Yusuf, cikin jam’iyyar APC, inda ya bayyana cewa ya shiga siyasa ne domin yi wa al’ummarsa hidima. Gwamna Abba Kabir Yusuf ya fice daga jam’iyyar NNPP a ranar Juma’a 23 ga watan Janairu, 2026, sannan ya koma - [Shugaban hukumar kula da jin daɗin alhazan Kano ya yi murabus daga muƙamin sa](https://solacebasehausa.com/shugaban-hukumar-kula-da-jin-daɗin-alhazan-kano-ya-yi-murabus-daga-muƙamin-sa/) - Babban daraktan hukumar kula da jin daɗin alhazan Jihar Kano, Alhaji Laminu Rabiu, ya yi murabus daga mukaminsa nan take. Takardar murabus ɗin na ɗauke da kwanan wata 25 ga Janairu 2026, kuma an miƙa ta ga gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf. A cikin takardar, Laminu Rabiu ya nuna cewa matakin da ya ɗauka - [Kano: Mun amince za mu goyi bayan a sake zaɓenka a 2027 – Ganduje ya tabbatar wa Abba](https://solacebasehausa.com/kano-mun-amince-za-mu-goyi-bayan-a-sake-zaɓenka-a-2027-ganduje-ya-tabbatar-wa-abba/) - Tsohon shugaban jam’iyyar APC na ƙasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya tabbatar wa gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, cewa jam’iyyar ta amince da ba shi cikakken goyon baya domin sake tsayawa takarar gwamna a zaɓen shekarar 2027. Ganduje ya yi wannan bayani ne a Kano yayin tarbar Gwamna Abba Kabir Yusuf bayan komawarsa jam’iyyar APC, - [Gwamnan Kano ya koma jam’iyyar APC a hukumance](https://solacebasehausa.com/gwamnan-kano-ya-koma-jamiyyar-apc-a-hukumance/) - Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya koma jam’iyyar APC a hukumance, lamarin da ya haifar da babban sauyi a siyasar jihar. Gwamna Abba Kabir Yusuf ya sanar da sauya shekar tasa ne a wani taro da aka gudanar a dakin taron Coronation Hall da ke fadar gwamnatin Jihar Kano, inda ya bayyana cewa ya - [Ɗan Kwankwaso ya yi murabus daga mukamin Kwamishinan Matasa](https://solacebasehausa.com/ɗan-kwankwaso-ya-yi-murabus-daga-mukamin-kwamishinan-matasa/) - Mustapha Kwankwaso, ɗan jagoran Kwankwasiyya kuma tsohon gwamnan Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, ya yi murabus daga mukaminsa na Kwamishinan Matasa da Ci gaban Wasanni, tare da ficewa daga Majalisar Zartarwar Jihar Kano. A cikin sanarwar murabus ɗinsa da ya fitar a ranar Litinin, Mustapha Kwankwaso ya ce ya ɗauki wannan mataki ne da “nauyin zuciya,” - [Kwamishinan Fasaha Yusuf Kofar Mata ya yi murabus](https://solacebasehausa.com/kwamishinan-fasaha-yusuf-kofar-mata-ya-yi-murabus/) - Kwamishinan Kimiyya, Fasaha da Ƙirƙire-ƙirƙire a Jihar Kano, Yusuf Ibrahim Kofar Mata, ya sanar da saukarsa daga muƙaminsa. A cewarsa ta cikin wata sanarwa da ya fitar da tsakar ranar yau Lahadi, ɗaukar matakin ya biyo bayan kaucebwa daga tsarin gwagwarmayar siyasar da aka yi wadda da ita aka kafa gwamnati. Yusuf Kofar Mata ya - [Jigawa: Ƴan sanda sun kama Amarya kan zargin kashe mijinta da guba](https://solacebasehausa.com/jigawa-ƴan-sanda-sun-kama-amarya-kan-zargin-kashe-mijinta-da-guba/) - Rundunar ƴan Sandan Jihar Jigawa, ta kama wata amarya bisa zargin ta da kashe mijinta ta hanyar ba shi maganin ɓera a ƙauyen Gauza da ke ƙaramar hukumar Jahun ta jihar. Lamarin ya faru ne da misalin ƙarfe 5:00 na yammacin ranar Alhamis, 23 ga Janairu, 2026, bayan mamacin ya ci abincin rana da aka - [Shettima ya dawo Abuja bayan halartar taruka a Guinea da Switzerland](https://solacebasehausa.com/shettima-ya-dawo-abuja-bayan-halartar-taruka-a-guinea-da-switzerland/) - Mataimakin Shugaban Ƙasa, Sanata Kashim Shettima, ya dawo Abuja a ranar Asabar bayan kammala wasu muhimman ayyuka na diflomasiyya da tattalin arziki da ya gudanar a ƙasashen Guinea-Conakry da Switzerland. Shettima ya sauka a filin Jirgin Sama na Ƙasa da Ƙasa na Nnamdi Azikiwe da ke Abuja, bayan ya wakilci Shugaba Bola Ahmed Tinubu a - [Kwamishinan Kano ya fice daga NNPP](https://solacebasehausa.com/kwamishinan-kano-ya-fice-daga-nnpp/) - Kwamishinan Muhalli da Sauyin Yanayi na Jihar Kano, Dakta Dahiru Hashim, ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar NNPP, inda ya ce murabus ɗinsa zai fara aiki nan take. Rahotanni sun nuna cewa Dakta Dahiru Hashim, ya bayyana matakin ne ta cikin wata wasiƙar murabus da ya rubuta a ranar Juma’a, 23 ga Janairu, 2026, wadda - [Gwamna Abba ya fice daga NNPP](https://solacebasehausa.com/gwamna-abba-ya-fice-daga-nnpp/) - Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyarsa ta (NNPP), ya na mai danganta matakin da tsanantar rikice-rikicen cikin gida da kuma bukatar kare muradun al’ummar Kano. Wannan na kunshe ne cikin wata sanarwa da mai magana da yawun gwamnan, Sunusi Bature Dawakin Tofa, ya sanya wa hannu a ranar - [Yaƙi da miyagun Ƙwayoyi: Marwa ya kafa sabbin manufofin ayyukan NDLEA na 2026](https://solacebasehausa.com/yaƙi-da-miyagun-ƙwayoyi-marwa-ya-kafa-sabbin-manufofin-ayyukan-ndlea-na-2026/) - Shugaban hukumar hana sha da fataucin miyagun Ƙwayoyi ta Najeriya (NDLEA), Birgediya Janar Mohamed Buba Marwa Mai ritaya, ya bayyana manyan manufofin ayyukan hukumar na shekarar 2026, inda ya umarci kwamandoji da daraktoci da su ƙara zage damtse wajen tarwatsa manyan ƙungiyoyin fataucin ƙwayoyi tare da faɗaɗa wayar da kan jama’a a faɗin ƙasar. Marwa - [KASCO ta tabbatar da rahoton SolaceBase kan matsalolin Kuɗi, tare da magantuwa](https://solacebasehausa.com/kasco-ta-tabbatar-da-rahoton-solacebase-kan-matsalolin-kuɗi-tare-da-magantuwa/) - Kamfanin samar da kayayyakin aikin gona na jihar Kano (KASCO), ya tabbatar da sahihancin rahoton binciken kuɗi da kafar yaɗa labarai ta SolaceBase ta wallafa, inda ya amince da cewa an samu kura-kurai da rashin daidaito a harkokin kuɗi da gudanarwa na kamfanin. A cikin wata sanarwa da Shugaban Sashen gudanarwa da ayyuka na KASCO, - [Gwamna Abba Kabir ya sha alwashin ƙarfafa haɗin gwiwa da ƴan Sanda don inganta Tsaro](https://solacebasehausa.com/gwamna-abba-kabir-ya-sha-alwashin-ƙarfafa-haɗin-gwiwa-da-ƴan-sanda-don-inganta-tsaro/) - Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya sake jaddada ƙudirin gwamnatinsa na ƙarfafa haɗin gwiwa da Rundunar ’Yan Sandan Najeriya domin tabbatar da zaman lafiya da tsaro a faɗin jihar. Wannan na kunshe ne ta cikin wata sanarwa da mai magana da yawun gwamnan, Sunusi Bature Dawakin Tofa, ya fitar a ranar Laraba, bayan - [Kotun Ƙoli ta yi watsi da shari’ar kisan Kudirat da aka Danganta da Al-Mustapha](https://solacebasehausa.com/kotun-ƙoli-ta-yi-watsi-da-shariar-kisan-kudirat-da-aka-danganta-da-al-mustapha/) - Kotun Ƙolin Najeriya ta yi watsi da shari’ar kisan gillar marigayiya Alhaja Kudirat Abiola da ake tuhumar Manjo Hamza Al-Mustapha (mai ritaya) a kai, wanda ya taɓa zama Babban Jami’in Tsaron tsohon Shugaban Mulkin Soja, Janar Sani Abacha. Kotun, ta yi hukuncin ne a yau Alhamis, inda Mai shari’a Uwani Aba-Aji ta jagoranci kwamitin alkalai - [Matsalar Tsaro: Gwamnatin Kwara ta rufe Kwalejin Ilimi ta Oro](https://solacebasehausa.com/matsalar-tsaro-gwamnatin-kwara-ta-rufe-kwalejin-ilimi-ta-oro/) - Gwamnatin Jihar Kwara ta ba da umarnin rufe Kwalejin Ilimi ta Jihar Kwara da ke Oro nan take, sakamakon tabarbarewar yanayin tsaro a yankin. Umarnin ya fito ne a cikin wata takardar cikin gida mai kwanan wata 20 ga Janairu, mai lambar MOTE/CE/VOL.II/227, wadda Ma’aikatar Ilimin Manyan Makarantu, Kimiyya da Fasaha ta fitar, kamar yadda - [BUK ta naɗa shugabar ƙungiyar WOFAN Salamatu Garba a matsayin shugabar kwamitin ba da shawara a cibiyar Noma a yankunan Tsandauri](https://solacebasehausa.com/buk-ta-naɗa-shugabar-ƙungiyar-wofan-salamatu-garba-a-matsayin-shugabar-kwamitin-ba-da-shawara-a-cibiyar-noma-a-yankunan-tsandauri/) - Jami'ar Bayero Kano ta nada wacce ta kafa cibiyar ci gaban manoman mata, Dakta Salamatu Garba, a matsayin shugabar kwamitin ba da shawara na bangaren masana’antu da sassa na cibiyar Noma ta yankunan Tsandauri ta jami'ar. Nadin, wanda mataimakin shugaban jami'ar Farfesa Haruna Musa ya amince da shi, na tsawon shekaru uku ne, domin jagorantar - [Kisan gillar Ɗorayi: Gwamnan Kano ya umarci babban lauyan jiha ya gaggauta gurfanar da waɗanda ake zargi, ya kuma bai wa mahaifin iyalin da aka kashe tallafin jin kai](https://solacebasehausa.com/kisan-gillar-ɗorayi-gwamnan-kano-ya-umarci-babban-lauyan-jiha-ya-gaggauta-gurfanar-da-waɗanda-ake-zargi-ya-kuma-bai-wa-mahaifin-iyalin-da-aka-kashe-tallafin-jin-kai/) - Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya amince da daukar nauyin aikin hajji da umrah ga magidancin da aka kashe matarsa da ‘ya’yanta shida a yankin Chiranci Dorayi da ke Kano, tare da ba shi sabon gida da cikakken tallafin jin kai domin farfado da rayuwarsa. Wannan na kunshe ne cikin wata sanarwa da - [Zargin tallafawa ta'addanci da Dala 9,7: Kotu ta bayar da beli ga kwamishinan kuɗi na Bauchi da wasu mutane 3](https://solacebasehausa.com/zargin-tallafawa-taaddanci-da-dala-97-kotu-ta-bayar-da-beli-ga-kwamishinan-kuɗi-na-bauchi-da-wasu-mutane-3/) - Kotun tarayya mai zamanta a Abuja ta bayar da beli ga kwamishinan kuɗi na Jihar Bauchi, Yakubu Adamu, da wasu mutane uku da ake tuhuma da hannu wajen tallafa wa ayyukan ta’addanci da kuɗi har Dala Miliyan 9.7. Kotun ta umarce su da su ajiye Naira Miliyan 400 gaba ɗaya, wato naira miliyan 100 kowannensu. - [Zargin ta'addanci: Kotu ta bayar da umarnin kama waɗanda ake zargi da alaƙa da Bello Turji](https://solacebasehausa.com/zargin-taaddanci-kotu-ta-bayar-da-umarnin-kama-waɗanda-ake-zargi-da-alaƙa-da-bello-turji/) - Kotun tarayya mai zamanta a Abuja ta bayar da umarnin kama mutane biyar da ake zargi da alaƙa da fitaccen jagoran ta’addanci Bello Turji, bayan sun kasa halartar zaman kotu domin fara shari’ar da ake yi musu. Mai shari’a Emeka Nwite ne ya bayar da umarnin bayan lauyan gwamnatin tarayya, David Kaswe, ya gabatar da - [Kotu ta sake tsige Abure daga shugabancin jam'iyyar LP, ta umarci INEC ta amince da jagorancin Nenadi](https://solacebasehausa.com/kotu-ta-sake-tsige-abure-daga-shugabancin-jamiyyar-lp-ta-umarci-inec-ta-amince-da-jagorancin-nenadi/) - Kotun tarayya mai zamanta a Abuja ta sake tsige Julius Abure daga mukamin shugaban jam’iyyar Labour Party ta ƙasa, tare da tabbatar da Sanata Esther Nenadi Usman a matsayin halastacciyar shugabar rikon kwarya ta jam’iyyar. Kotun, karkashin jagorancin Mai shari’a Peter Lifu, ta jingina hukuncinta ne da hukuncin kotun koli da aka yanke a ranar - [ADC ta soki shirin sakin mutane 70 da ake zargin ƴan bindiga ne a Katsina](https://solacebasehausa.com/adc-ta-soki-shirin-sakin-mutane-70-da-ake-zargin-ƴan-bindiga-ne-a-katsina/) - Jam’iyyar ADC ta yi kakkausar suka tare da yin watsi da shirin gwamnatin jihar Katsina karkashin gwamna Dikko Radda na sakin mutane 70 da ake zargin ‘yan bindiga ne da ke tsare a hannun hukumomi. Jam’iyyar adawar ta bayyana cewa matakin yana da hatsari, ba adalci, kuma cin amanar al’ummomin da ‘yan bindiga suka addaba - [Mambobin jam'iyyar ADC za su fice daga cikin ta idan Atiku ya samu tikitin jam’iyyar – Baba Ahmed](https://solacebasehausa.com/mambobin-jamiyyar-adc-za-su-fice-daga-cikin-ta-idan-atiku-ya-samu-tikitin-jamiyyar-baba-ahmed/) - Tsohon mai bai wa shugaban ƙasa shawara kan harkokin siyasa, Hakeem Baba Ahmed, ya bayyana cewa jam’iyyar ADC na iya fuskantar rarrabuwar kai mai tsanani idan tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar, ya samu tikitin takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar a babban zaɓen da ke tafe. Baba Ahmed ya bayyana hakan ne a wata tattaunawa - [Ƴan sanda sun sauya matsaya, sun tabbatar da sace mutane masu yawa a Kaduna](https://solacebasehausa.com/ƴan-sanda-sun-sauya-matsaya-sun-tabbatar-da-sace-mutane-masu-yawa-a-kaduna/) - Rundunar ƴan sandan Nijeriya ta tabbatar da cewa lamarin sace mutane da aka ruwaito a Kurmin Wali, wani yanki mai nisa a ƙaramar hukumar Kajuru ta jihar Kaduna, ya faru ƙwarai, duk da ruɗanin bayanai da suka haifar da tashin hankali a baya. Rundunar ta fayyace cewa martanin farko da ta bayar ba musanta faruwar - [Ƴan ta’adda sun kashe sojoji 5 da jami’in ɗan sanda 1 a harin kwanton ɓauna a Zamfara](https://solacebasehausa.com/ƴan-taadda-sun-kashe-sojoji-5-da-jamiin-ɗan-sanda-1-a-harin-kwanton-ɓauna-a-zamfara/) - Yan ta’adda sun kashe sojoji biyar da jami’in ɗan sanda ɗaya bayan kai wa dakarun FANSAN YAMMA na rundunar haɗin gwiwa ta Arewa maso Yamma kwanton ɓauna a kan hanyar Bingi–Kekun Waje–Gusau a jihar Zamfara. Lamarin ya faru ne yayin da dakarun ke dawowa daga jerin hare-haren farmaki da suka yi cikin nasara a tsakanin - [Hukumar NOA ta bukaci majalisar tarayya ta ayyana masu ɗibar ganimar Mai yayin faɗuwar Tanka a matsayin masu laifi](https://solacebasehausa.com/hukumar-noa-ta-bukaci-majalisar-tarayya-ta-ayyana-masu-ɗibar-ganimar-mai-yayin-faɗuwar-tanka-a-matsayin-masu-laifi/) - Shugaban hukumar wayar da kan jama’a ta ƙasa NOA, Malam Lanre Issa-Onilu, ya yi Allah wadai da ɗibar ganimar Mai daga tankar dakon fetur da ta fadi a Apapa da ke jihar Legas, yana bayyana hakan a matsayin mummunan aiki da ke barazana ga rayukan jama’a da tsaron al’umma. Wannan na cikin wata sanarwa da - [Tinubu da Kwankwaso sun shirya wata muhimmiyar ganawa a fadar Aso Villa](https://solacebasehausa.com/tinubu-da-kwankwaso-sun-shirya-wata-muhimmiyar-ganawa-a-fadar-aso-villa/) - Ana sa ran shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu zai yi wata muhimmiyar ganawa da jagoran tafiyar Kwankwasiyya, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, a fadar shugaban ƙasa ta Aso Villa, lamarin da ke nuna sabon salo a rikicin siyasar jihar Kano da ke ci gaba da ɗaukar hankalin jama’a. Wannan shiri na ganawa ya biyo bayan wata - [Diezani ta bayyana a gaban kotu a Landan kan shari’ar cin hanci Fam Dubu Ɗari](https://solacebasehausa.com/diezani-ta-bayyana-a-gaban-kotu-a-landan-kan-shariar-cin-hanci-fam-dubu-ɗari/) - Tsohuwar ministar albarkatun man fetur ta Nijeriya, Diezani Alison-Madueke, ta bayyana a gaban babbar kotun Southwark da ke birnin Landan a ƙasar Birtaniya domin zaman farko na shari’ar da ake yi mata kan zargin cin hanci da rashawa. Diezani wadda ta rike mukamin ministar man fetur daga shekarar 2010 zuwa 2015 ita ce mace ta - [Hukumar DSS ta kama tsohon babban lauyan gwamnatin tarayya Malami bayan fitowarsa daga gidan yari na Kuje](https://solacebasehausa.com/hukumar-dss-ta-kama-tsohon-babban-lauyan-gwamnatin-tarayya-malami-bayan-fitowarsa-daga-gidan-yari-na-kuje/) - Hukumar tsaron farin kaya ta ƙasa DSS ta kama tsohon Antoni Janar na Tarayya kuma Ministan Shari’a, Abubakar Malami SAN, a ranar Litinin jim kaɗan bayan fitowarsa daga Gidan Gyaran Hali na Kuje da ke Abuja. Jami’an Hukumar Tsaron Farin Kaya ta Ƙasa DSS sun ɗauke shi ne nan take bayan ya kammala ficewa daga - [Yunƙurin sauya shekar Gwamnan Kano zuwa APC na sake yin ƙarfin bayan ganawa ta musamman da Tinubu](https://solacebasehausa.com/yunƙurin-sauya-shekar-gwamnan-kano-zuwa-apc-na-sake-yin-ƙarfin-bayan-ganawa-ta-musamman-da-tinubu/) - Alamun siyasa na nuna cewa Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, na ƙara kusantar sauya sheƙa zuwa jam’iyyar APC, biyo bayan wata ganawa ta manyan shugabanni da Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu a Fadar Shugaban Ƙasa da ke Abuja. Majiyoyi sun bayyana cewa bayan ganawar sirri, an samu farin ciki da kwarin gwiwa a sansanin - [‘Yan sanda sun musanta zargin sace masu ibada da yawa a coci da ke Kaduna](https://solacebasehausa.com/yan-sanda-sun-musanta-zargin-sace-masu-ibada-da-yawa-a-coci-da-ke-kaduna/) - Kwamishinan ‘yan sandan Jihar Kaduna, Alhaji Muhammad Rabiu, ya musanta rahotannin da ke yawo kan cewa an sace sama da mutane 100 masu ibada a wata coci da ke ƙaramar hukumar Kajuru a Jihar Kaduna, inda ya bayyana su a matsayin ƙarya tsagwaron ta. Muhammad Rabiu ya bayyana cewa masu yaɗa wannan labari wasu ne - [Cikin gaggawa: Gwamna Yusuf ya gana da Tinubu yayin da yake shirin sauya sheƙa](https://solacebasehausa.com/cikin-gaggawa-gwamna-yusuf-ya-gana-da-tinubu-yayin-da-yake-shirin-sauya-sheƙa/) - Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu yana ganawa da gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, a ofishinsa da ke fadar shugaban ƙasa a Abuja. Rahotanni sun nuna cewa ganawar na gudana ne a daidai lokacin da ake ta hasashe kan shirin gwamnan na sauya sheƙa daga jam’iyyar NNPP zuwa APC. Wasu bayanai daga jaridar Daily Trust - [Majalisar zartarwa ta Kano ta amince da kashe Naira Biliyan 8.5 domin ayyukan more rayuwa, lafiya da ilimi](https://solacebasehausa.com/majalisar-zartarwa-ta-kano-ta-amince-da-kashe-naira-biliyan-8-5-domin-ayyukan-more-rayuwa-lafiya-da-ilimi/) - Majalisar zartarwa ta Jihar Kano ta amince da kashe Naira Biliyan 8.5 domin aiwatar da ayyuka daban-daban na more rayuwa, bangaren lafiya da ilimi a fadin jihar. Ma'aikatar yada labarai da harkokin cikin gida ta jihar ta bayyana sakamakon taron majalisar karo na 37 da aka gudanar a gidan Malam Aminu Kano, masaukin gwamna da - [Ma’aikatan FCTA da FCDA sun fara yajin aiki, sun dakatar da ayyuka sakamakon rashin biyan bukatunsu](https://solacebasehausa.com/maaikatan-fcta-da-fcda-sun-fara-yajin-aiki-sun-dakatar-da-ayyuka-sakamakon-rashin-biyan-bukatunsu/) - Ma’aikatan Hukumar Kula da Babban Birnin Tarayya da Hukumar Raya Babban Birnin Tarayya sun fara yajin aikin masana’antu a Abuja, lamarin da ya janyo tsaikon ayyuka a fadin Babban Birnin Tarayya sakamakon bukatun su da suke cewa gwamnatin tarayya ba ta biya ba. A sakatariyar Hukumar Kula da Babban Birnin Tarayya, jami’an tsaro daga Rundunar - [Gwamnatin tarayya ta musanta zargin kafa matatar zinari a Legas](https://solacebasehausa.com/gwamnatin-tarayya-ta-musanta-zargin-kafa-matatar-zinari-a-legas/) - Gwamnatin tarayya ta musanta ikirarin da Ƙungiyar Tsofaffin Arewa ta yi na cewa an kafa matatar zinari a Legas ba tare da bin ka’idar daidaito tsakanin sassan ƙasa ba. Ma’aikatar tarayya ta albarkatun ma’adinai ta bayyana cewa zargin da kakakin Ƙungiyar Tsofaffin Arewa, Farfesa Abubakar Jiddere ya yi , cikin wata sanarwar da ya sanya - [Brigade ta uku ta samu yabo daga tsohon Babban Hafsan Soji kan ci gaban tsaro a Kano](https://solacebasehausa.com/brigade-ta-uku-ta-samu-yabo-daga-tsohon-babban-hafsan-soji-kan-ci-gaban-tsaro-a-kano/) - Tsohon Babban Hafsan rundunar sojin ƙasa, Laftanar Janar Abdulrahman Dambazau, ya yaba wa jami’ai da dakarun Brigade ta uku ta rundunar sojin ƙasa ta Najeriya bisa hidimarsu ga ƙasa da jajircewarsu wajen tabbatar da zaman lafiya da tsaro a Jihar Kano. Wannan na ƙunshe ne a cikin wata sanarwa da mataimakin daraktan hulɗar jama’a na - [Shettima ya isa Switzerland domin halartar taron tattalin arzikin duniya](https://solacebasehausa.com/shettima-ya-isa-switzerland-domin-halartar-taron-tattalin-arzikin-duniya/) - Mataimakin shugaban ƙasa, Sanata Kashim Shettima, ya isa garin Davos na ƙasar Switzerland a ranar Lahadi domin jagorantar tawagar Najeriya a taron shekara-shekara karo na 56 na dandalin tattalin arzikin duniya, wanda za a gudanar daga 19 zuwa 23 ga Janairu, 2026. Mataimakin shugaban ƙasar ya isa Switzerland ne daga Conakry na ƙasar Guinea, inda - [2026: Sarkin Musulmi ya sanar da ganin watan Sha'aban na shekarar 1447](https://solacebasehausa.com/2026-sarkin-musulmi-ya-sanar-da-ganin-watan-shaaban-na-shekarar-1447/) - Majalisar masarautar Sarkin Musulmi da ke Sokoto ta umarci musulmi a faɗin ƙasar nan da su fara duban jinjirin watan Sha’aban 1447 AH a ranar Litinin, 19 ga Janairu, 2026. Sanarwar ta fito ne daga majalisar shawara kan harkokin addini ƙarƙashin majalisar masarautar Sokoto, wadda wazirin Sokoto kuma shugaban kwamitin, Farfesa Sambo Junaidu, ya sanya - [An kama gawurtaccen mai fataucin miyagun ƙwayoyi da ake nema ruwa a jallo bayan shekaru 12 ana zarginsa da kashe jami’an NDLEA uku](https://solacebasehausa.com/an-kama-gawurtaccen-mai-fataucin-miyagun-ƙwayoyi-da-ake-nema-ruwa-a-jallo-bayan-shekaru-12-ana-zarginsa-da-kashe-jamian-ndlea-uku/) - Jami’an hukumar hana sha da fataucin miyagun ƙwayoyi ta ƙasa NDLEA sun kama wani fitaccen jagoran mafataucin miyagun ƙwayoyi mai suna Lekan Jimoh, wanda aka fi sani da Kanmo-kanmo, bayan shafe shekaru 12 ana nemansa bisa zargin jagorantar kisan jami’an NDLEA uku. Jaridar Solacebase ta rawaito cewa an gano Kanmo-kanmo a maboyarsa da ke garin - [Ƴan bindiga sun sace wani ɗan ƙasar waje, sun kashe ɗan sanda a Ibadan](https://solacebasehausa.com/ƴan-bindiga-sun-sace-wani-ɗan-ƙasar-waje-sun-kashe-ɗan-sanda-a-ibadan/) - ’Yan bindiga sun kai hari wani kamfani da ke Ogunmakin kusa da Ibadan, inda suka kashe wani ɗan sanda tare da sace wani baƙon ma’aikaci ɗan ƙasar Indiya a yayin harin. Harin da aka kai wa kamfanin Aqua Triton a Jihar Oyo ya kasance tsari mai ƙarfi irin na sojoji, inda aka kai shi cikin - [Da ɗumi-ɗumi: Ƴan sanda sun cafke mutane 3 da ake zargi da kisan Uwar da yara 6 a Kano](https://solacebasehausa.com/da-ɗumi-ɗumi-ƴan-sanda-sun-cafke-mutane-3-da-ake-zargi-da-kisan-uwar-da-yara-6-a-kano/) - Rundunar ƴan sandan Jihar Kano ta cafke mutane uku da ake zargin suna gaba gaba wajen da hannu a kisan gilla da aka yi wa wata matar aure da ’ya’yanta shida a unguwar Dorayi Chiranchi da ke cikin birnin Kano. Sanarwar cafke mutanen ta fito ne daga kakakin rundunar ƴan sandan Jihar Kano, CSP Abdullahi - [Gwamnan Kano ya bayar da umarnin farautar wanda ya kashe uwa da ’ya’yanta 6](https://solacebasehausa.com/gwamnan-kano-ya-bayar-da-umarnin-farautar-wanda-ya-kashe-uwa-da-yayanta-6/) - Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya nuna matuƙar alhini kan kisan gilla da aka yi wa wata mata da ’ya’yanta a unguwar Dorayi Chiranchi da ke cikin birnin Kano, inda ya bayyana lamarin a matsayin abin ƙyama, marar tausayi kuma babban tauye martabar ɗan Adam. Sanarwar ta fito ne daga bakin mai magana da - [Fiye da mutane Miliyan 3 sun isa Katsina domin halartar Mauludin Sheikh Ibrahim Nyass](https://solacebasehausa.com/fiye-da-mutane-miliyan-3-sun-isa-katsina-domin-halartar-mauludin-sheikh-ibrahim-nyass/) - Fiye da mabiya Ɗarikar Tijjaniyya miliyan 3 daga sassa daban-daban na Najeriya da ƙasashen waje sun hallara a jihar Katsina domin bikin Mauludin Sheikh Ibrahim Nyass a ranar Asabar. Taron ya gudana ne a filin wasa na Muhammad Dikko da ke Katsina, inda ƙungiyar Majma’u Ahbab Sheikh Ibrahim Nyass ta shirya shi. Kamfanin dillancin labarai - [Museveni mai shekaru 81 ya sake lashe zaɓe a wa’adi na Bakwai a matsayin shugaban ƙasar Uganda](https://solacebasehausa.com/museveni-mai-shekaru-81-ya-sake-lashe-zaɓe-a-waadi-na-bakwai-a-matsayin-shugaban-ƙasar-uganda/) - Shugaban Uganda mai ci, kuma ɗan takarar jam’iyyar National Resistance Movement, Yoweri Museveni, ya sake lashe saɓe a wa’adi na Bakwai a shugabancin ƙasar bayan zaɓen da ya gudana a ranar Asabar, wanda ya samu rahotannin tashin hankali da kuma katsewar internet a faɗin ƙasar. Hukumar zaɓe ta Uganda ta bayyana cewa Museveni mai shekaru - [AFCON 2025: Nageriya ta kare a matsayin ta 3 bayan da ta doka kasar Egypt](https://solacebasehausa.com/afcon-2025-nageriya-ta-kare-a-matsayin-ta-3-bayan-da-ta-doka-kasar-egypt/) - Najeriya ta Doke kasar Egypt da ci 2-4 a bugun daga kai sai mai tsaron raga. An dai fafata wasan a filin wasa na Casablanca’s Stade Mohammed V a ranar Asabar 17/01/2026 Nasarar da Najeriya din ta samu ya sanya ta kare a matsayin ta 3 a gasar cin kofin Africa wato (AFCON) da ake - [Fitaccen ɗan kasuwar nan a Kano Bature Abdulaziz ya rasu yana da shekaru 76](https://solacebasehausa.com/fitaccen-ɗan-kasuwar-nan-a-kano-bature-abdulaziz-ya-rasu-yana-da-shekaru-76/) - Fitaccen ɗan kasuwa kuma shugaban dandalin dattawan ƙasa masu kishin ƙasa don zaman lafiya da haɗin kai, Alhaji Bature Abdulaziz, ya rasu a birnin Kano. Alhaji Bature Abdulaziz ya rasu ne bayan gajeriyar rashin lafiya a gidansa da ke kan titin Hadejia a birnin Kano, a ranar Asabar, lamarin da ya jefa iyalansa da al’ummar - [Tinubu ya dawo Abuja bayan halartar taro a Abu Dhabi](https://solacebasehausa.com/tinubu-ya-dawo-abuja-bayan-halartar-taro-a-abu-dhabi/) - Shugaban ƙasa Bola Tinubu ya dawo Nijeriya a ranar Asabar shi da wasu daga cikin ministocinsa bayan sun halarci taron Makon Dorewar Cigaban tattalin arziki a Abu Dhabi na 2026. Dawowar shugaban ƙasar ta biyo bayan halartar taron ne, inda aka gudanar da tattaunawa kan batutuwan tattalin arziki, makamashi da dorewar muhalli tsakanin ƙasashe. A - [Kano: An yiwa wata Mata da yara shida mummunan kisan gilla](https://solacebasehausa.com/kano-an-yiwa-wata-mata-da-yara-shida-mummunan-kisan-gilla/) - Mazauna unguwar Dorayi Chiranchi da ke ƙaramar hukumar Kumbotso a jihar Kano sun shiga firgici a yammacin ranar Asabar bayan wasu da ba a san ko su wanene ba suka shiga wani gida suka kashe wata maya da ’ya’yanta shida ta hanyar amfani da makamai masu haɗari. Lamarin ya faru ne a gidan Haruna Bashir, - [Satar jarabawa: Jami’ar Bayero ta Kano ta kori ɗalibai 60](https://solacebasehausa.com/satar-jarabawa-jamiar-bayero-ta-kano-ta-kori-ɗalibai-60/) - Jami’ar Bayero ta Kano ta kori ɗalibai sittin bisa zargin aikata laifuffukan satar jarabawa. Hukumar jami’ar ta bayyana matakin ne ta cikin kundin labaranta na mako-mako da aka fitar a ranar Juma’a, inda aka nuna cewa hukuncin ya biyo bayan nazari mai zurfi kan laifuffukan da aka jingina wa ɗaliban. Rahoton ya nuna cewa an - [Gwamnatin jihar Lagos ta bayar da umarnin yin bincike kan mutuwar wasu tagwaye bayan an yi musu rigakafi](https://solacebasehausa.com/gwamnatin-jihar-lagos-ta-bayar-da-umarnin-yin-bincike-kan-mutuwar-wasu-tagwaye-bayan-an-yi-musu-rigakafi/) - Gwamnatin Jihar Lagos ta bayar da umarnin gudanar da binciken bayan mutuwar tagwaye masu watanni tara, Testimony da Timothy Alozie, waɗanda suka rasu kimanin sa’o’i ashirin da huɗu bayan karɓar rigakafin yau da kullum a wata cibiyar kula da lafiya ta matakin farko a jihar. Lamarin ya ja hankalin jama’a ne bayan mahaifin yaran, Samuel - [Shirin horar da ƙwararrun ma'aikatan lafiya a ƙasa kaso 2.0 zai sauya tsarin bayar da lafiya a Kano – Mahukunta](https://solacebasehausa.com/shirin-horar-da-ƙwararrun-maaikatan-lafiya-a-ƙasa-kaso-2-0-zai-sauya-tsarin-bayar-da-lafiya-a-kano-mahukunta/) - Ma’aikatar lafiya ta jihar Kano tare da haɗin gwiwar ma’aikatar lafiya da walwalar jama’a ta tarayya sun ƙaddamar da wani shirin horaswa na ƙwararrun lafiya da aka tsara domin sauya fasalin tsarin bayar da hidimomin lafiya a faɗin jihar Kano. Shugaban ƙaramar hukumar Gaya kuma wakilin ƙungiyar shugabannin ƙananan hukumomin Nijeriya kan harkokin lafiya, Muhammad - [Gwamnan Kano ya sake jaddada ƙudurin aiwatar da shugabanci nagari yayin jagorantar taron majalisar zartarwa na farko a shekarar 2026](https://solacebasehausa.com/gwamnan-kano-ya-sake-jaddada-ƙudurin-aiwatar-da-shugabanci-nagari-yayin-jagorantar-taron-majalisar-zartarwa-na-farko-a-shekarar-2026/) - Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya jagoranci taron majalisar zartarwa na farko a shekarar 2026, inda ya nuna ci gaba da ƙudurin gwamnatinsa na aiwatar da shugabanci nagari da bunƙasa ci gaban da zai dore a faɗin jihar. Wannan bayani ya fito ne a cikin wata sanarwa da kakakin gwamnan, Sunusi Bature Dawakin - [Cikin Hotuna: Mataimakin gwamnan Kano, Kwamishinoni masu biyayya ga ɓangaren Kwankwaso sun halarci taron majalisar zartarwa a yayin da rikicin siyasa ke ƙara ƙamari](https://solacebasehausa.com/cikin-hotuna-mataimakin-gwamnan-kano-kwamishinoni-masu-biyayya-ga-ɓangaren-kwankwaso-sun-halarci-taron-majalisar-zartarwa-a-yayin-da-rikicin-siyasa-ke-ƙara-ƙamari/) - A yayin da rikicin siyasa ke ci gaba da ƙamari a jihar Kano, mataimakin gwamnan jihar, Kwamared Aminu Gwarzo, tare da wasu kwamishinoni da ake danganta su da biyayya ga tsagin Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, sun bayyana a taron majalisar zartarwar gwamnati da ke gudana a Abuja ranar Juma’a. Jaridar Solacebase ta rawaito cewa daga - [Kotu ta hana babban alƙalin jihar Rivers aiwatar da umarnin majalisa kan tsige gwamna](https://solacebasehausa.com/kotu-ta-hana-babban-alƙalin-jihar-rivers-aiwatar-da-umarnin-majalisa-kan-tsige-gwamna/) - Babbar kotun jihar Rivers da ke zamanta a Port Harcourt ta hana babban alƙalin jihar, Mai Shari’a Simeon Chibuzor Amadi, karɓa ko aiwatar da kowace takarda daga majalisar dokokin jihar Rivers da ta shafi yunƙurin tsige gwamnan jihar, Siminalayi Fubara, da mataimakiyarsa, Farfesa Ngozi Nma Odu. Umarnin ya fito ne daga babbar kotun Oyibo da - [Ma’aikatun tsaro da na harkokin cikin gida dole ne su yi aiki tare domin gyara giɓin tsaron Nijeriya – Musa](https://solacebasehausa.com/maaikatun-tsaro-da-na-harkokin-cikin-gida-dole-ne-su-yi-aiki-tare-domin-gyara-giɓin-tsaron-nijeriya-musa/) - Ministan tsaro, Janar Christopher Musa, ya jaddada buƙatar ƙarfafa haɗin gwiwa tsakanin ma’aikatar tsaro da ma’aikatar harkokin cikin gida, inda ya nuna cewa ƙalubalen tsaron cikin gida a Nijeriya ba za su samu mafita yadda ya kamata ba sai an yi aiki tare cikin cikakken haɗin kai da ɗaukar nauyi gaba ɗaya. Musa ya gabatar - [Mataimakin shugaban ƙasa Shettima ya bar Abuja zuwa Guinea-Conakry](https://solacebasehausa.com/mataimakin-shugaban-ƙasa-shettima-ya-bar-abuja-zuwa-guinea-conakry/) - Mataimakin shugaban ƙasa Kashim Shettima ya bar Abuja domin wakiltar Shugaba Bola Tinubu a bikin rantsar da sabon shugaban ƙasar Guinea-Conakry, Mamadi Doumbouya, da za a gudanar a birnin Conakry. Stanley Nkwocha, babban mataimaki na musamman ga shugaban ƙasa kan harkokin yaɗa labarai da sadarwa a ofishin mataimakin shugaban ƙasa, ya sanar da hakan a - [Limamin da ya tseratar da Kiristoci sama da 260 daga hari a Plateau ya rasu yana da shekaru 90](https://solacebasehausa.com/limamin-da-ya-tseratar-da-kiristoci-sama-da-260-daga-hari-a-plateau-ya-rasu-yana-da-shekaru-90/) - Limamin kauyen Nghar da ke Karamar Hukumar Barkin Ladi a Jihar Plateau, Abubakar Abdullahi, wanda ya shahara yayin da ya tseratar da Kiristoci 262 a lokacin wani mummunan harin rikicin addini, ya rasu yana da shekaru 90. Ɗansa, Saleh Abubakar, ya tabbatar da rasuwar limamin, inda ya bayyana cewa ya rasu a daren Alhamis a - [Zargin Almundahanar Naira Biliyan 1.35: Kotun koli ta umarci a ci gaba da shari’ar Sule Lamido da ’ya’yansa, ta juma tabbatar da hukuncin Aminu](https://solacebasehausa.com/zargin-almundahanar-naira-biliyan-1-35-kotun-koli-ta-umarci-a-ci-gaba-da-shariar-sule-lamido-da-yayansa-ta-juma-tabbatar-da-hukuncin-aminu/) - Kotun koli ta Najeriya ta bayar da umarnin a ci gaba da shari’ar tsohon gwamnan Jihar Jigawa, Sule Lamido, tare da ’ya’yansa biyu da wasu mutane, kan zargin damfarar Naira Biliyan 1.35 a gaban Kotun Tarayya da ke Abuja. Kwamitin alkalan kotun koli su biyar sun yanke wannan hukunci ne baki ɗaya a cikin hukuncin - [Ɗa na ya sauya sheƙa zuwa APC – Atiku](https://solacebasehausa.com/ɗa-na-ya-sauya-sheƙa-zuwa-apc-atiku/) - Tsohon mataimakin shugaban ƙasa kuma ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaɓen 2023, wanda kuma mamba ne na jam’iyyar ADC, Alhaji Atiku Abubakar, ya yi martani kan matakin ɗansa Abba Abubakar na komawa jam’iyyar APC, inda ya bayyana cewa matakin na ɗan nasa na ƙashin kansa ne. Jaridar Solacebase ta rawaito cewa a - [‘Yan sanda sun kama abubuwan fashewa da miyagun ƙwayoyi, tare da waɗanda ake zargi a Kano](https://solacebasehausa.com/yan-sanda-sun-kama-abubuwan-fashewa-da-miyagun-ƙwayoyi-tare-da-waɗanda-ake-zargi-a-kano/) - Rundunar ‘yan sandan Jihar Kano ta cafke kayan da ake zargin abubuwan fashewa ne da kuma miyagun ƙwayoyi a wasu ayyuka guda biyu da aka gudanar a sassa daban-daban na ƙananan hukumomin birnin jihar. Rundunar ta fitar da bayanin ne ta bakin kakakinta, CSP Abdullahi Kiyawa, a Kano, inda bayanin ya nuna cewa jami’an ‘yan - [Kwankwaso ya musanta goyon bayan shirin gwamna Kano da wasu ’yan NNPP na komawa APC](https://solacebasehausa.com/kwankwaso-ya-musanta-goyon-bayan-shirin-gwamna-kano-da-wasu-yan-nnpp-na-komawa-apc/) - Jagoran tafiyar Kwankwasiyya na ƙasa, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya bayyana cewa bai goyi baya ba kuma bai amince da shirin gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, da wasu ’yan NNPP na komawa jam’iyyar APC ba. Wannan ya biyo bayan jawo hankalin al’umma kan wani rahoto mai ruɗani da wata jaridar Premium Times ta wallafa, - [Yanzu-yanzu: Kwankwaso ya goyi bayan shirin gwamnan Kano da wasu ’yan NNPP na komawa APC, tare da bayyana dalilai](https://solacebasehausa.com/yanzu-yanzu-kwankwaso-ya-goyi-bayan-shirin-gwamnan-kano-da-wasu-yan-nnpp-na-komawa-apc-tare-da-bayyana-dalilai/) - Tsohon gwamnan Jihar Kano kuma jagoran tafiyar Kwankwasiyya a ƙasa, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya bayyana dalilan da suka sa ya yarda wasu magoya bayansa a Jihar Kano su daidaita kansu da jam’iyyar APC, inda ya danganta hakan da matsanancin yanayi na tashin hankali, damuwa da matsin lamba da ke addabar zaɓaɓɓu da masu riƙe - [Kotu ta yi watsi da ƙarar ɓatanci da gwamnatin tarayya ta shigar kan Sanata Natasha](https://solacebasehausa.com/kotu-ta-yi-watsi-da-ƙarar-ɓatanci-da-gwamnatin-tarayya-ta-shigar-kan-sanata-natasha/) - Kotun babbar birnin tarayya da ke Abuja, ƙarƙashin jagorancin Mai shari’a Chizoba Orji, ta yi watsi da ƙarar batanci da gwamnatin tarayya ta shigar kan Sanata mai wakiltar Kogi ta Tsakiya, Natasha Akpoti-Uduaghan. Kotun ta ɗauki wannan mataki ne bayan lauyan gwamnati mai gabatar da ƙara ya nemi a janye shari’ar gaba ɗaya, lamarin da - [Ɗan Atiku ya fice daga PDP zuwa APC, tare da nuna goyon baya ga Tinubu](https://solacebasehausa.com/ɗan-atiku-ya-fice-daga-pdp-zuwa-apc-tare-da-nuna-goyon-baya-ga-tinubu/) - Abubakar Atiku Abubakar, ɗan tsohon mataimakin shugaban ƙasa kuma ɗan takarar shugaban ƙasa na PDP a zaɓen 2023, Alhaji Atiku Abubakar, ya sauya sheƙa zuwa APC mai mulki, tare da bayyana cikakken goyon bayansa ga shirin Shugaba Bola Ahmed Tinubu na neman wa’adi na biyu a zaɓen 2027. Abubakar Atiku Abubakar, wanda aka fi sani - [Iyalan Sojojin da suka rasu sun koka kan watsi da su a bikin tunawa da ƴan mazan jiya](https://solacebasehausa.com/iyalan-sojojin-da-suka-rasu-sun-koka-kan-watsi-da-su-a-bikin-tunawa-da-ƴan-mazan-jiya/) - Zawarawan jaruman sojojin Najeriya da suka rasu sun bayyana halin ƙunci da watsi da suke fuskanta, musamman a daidai lokacin da tsadar rayuwa ke ƙaruwa da kuma matsin tattalin arziki ke tsananta. Wadannan zawarawa sun bayyana hakan ne yayin bikin tunawa da sojoji na Najeriya da aka gudanar a dandalin Tafawa Balewa da ke tsibirin - [Zan bai wa Super Eagles alƙawarin Dala 500,000 duk da rashin nasara a gasar AFCON a wasan kusa da na karshe-Abdul Samad Rabiu](https://solacebasehausa.com/zan-bai-wa-super-eagles-alƙawarin-dala-500000-duk-da-rashin-nasara-a-gasar-afcon-a-wasan-kusa-da-na-karshe-abdul-samad-rabiu/) - Shugaban rukunin kamfanonin BUA, Abdul Samad Rabiu, ya yaba wa tawagar kwallon kafa ta Najeriya Super Eagles kan kwazo da jajircewar da suka nuna a gasar cin kofin nahiyar Afirka ta 2025. Ya tabbatar da cewa alkawarin kudin da ya yi na bai wa tawagar la'ada har yanzu yana nan, duk da faduwarsu a wasan - [Hukumar kula da gidajen yari ta dakile yunkurin shigar da miyagun ƙwayoyi a babbar kotun Kano, ta kama wanda ake zargi](https://solacebasehausa.com/hukumar-kula-da-gidajen-yari-ta-dakile-yunkurin-shigar-da-miyagun-ƙwayoyi-a-babbar-kotun-kano-ta-kama-wanda-ake-zargi/) - Hukumar kula da gidajen gyaran hali ta kasa reshen jihar Kano ta kama wani matashi dan shekara 20 bisa yunkurin shigar da miyagun kwayoyi nau’in tabar wiwi ta Indiya cikin gidan gyaran hali da ke harabar babbar kotun Kano. Bayanin ya nuna cewa jami’an hukumar sun kama matashin ne yayin da suke rakiyar fursunoni zuwa - [Morocco ta doke Najeriya, inda ta samu tikitin wasan ƙarshe na gasar cin kofin Afirka](https://solacebasehausa.com/morocco-ta-doke-najeriya-inda-ta-samu-tikitin-wasan-ƙarshe-na-gasar-cin-kofin-afirka/) - Kasar Morocco ta samu gurbin buga wasan ƙarshe na gasar cin kofin Afirka bayan ta doke Najeriya da ci 4–2 a bugun fenariti, bayan wasan daf da na ƙarshe ya kare babu ci ko daya har bayan ƙarin lokaci. Wasan ya gudana a filin wasa na Prince Moulay Abdellah da ke Rabat, inda dubban magoya - [Gwamnatin Kano ta sake jaddada ƙudurinta kan ƴancin ƴan jarida da samar da bayanai ga jama’a](https://solacebasehausa.com/gwamnatin-kano-ta-sake-jaddada-ƙudurinta-kan-ƴancin-ƴan-jarida-da-samar-da-bayanai-ga-jamaa/) - Gwamnatin Jihar Kano ta bayyana shirin kafa dokar ‘yancin samun bayanai a matakin jiha, domin ƙarfafa ‘yancin ‘yan jarida da kuma bai wa al’umma damar samun bayanan gwamnati yadda ya kamata. Wannan shiri na nuni da sabon ƙuduri na gwamnati wajen bunƙasa dimokuraɗiyya da buɗaɗɗen mulki a jihar. Kwamishinan Yada Labarai da Harkokin Ciki na - [JOHESU: Ƙungiyar Ƙwadago ta TUC ta yi barazanar ɗaukar mataki a faɗin ƙasa](https://solacebasehausa.com/johesu-ƙungiyar-ƙwadago-ta-tuc-ta-yi-barazanar-ɗaukar-mataki-a-faɗin-ƙasa/) - Ƙungiyar ƙwadago ta TUC ta yi watsi da matakin da gwamnatn tarayya ta ɗauka na dakatar da albashin mambobin gamayyar ma'aikatan lafiya JOHESU bisa tsarin babu aiki babu albashi. Ƙungiyar ta bayyana cewa umarnin da ma’aikatar lafiya ta tarayya ta fitar na dakatar da biyan albashi ta hanyar tsarin IPPIS ya saɓa ka’idojin hulɗar ma’aikata - [Kwankwaso ya lissafo sharaɗi kafin komawa APC](https://solacebasehausa.com/kwankwaso-ya-lissafo-sharaɗi-kafin-komawa-apc/) - Dan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar NNPP a zaɓen 2023, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya gindaya sabon sharaɗi kafin yanke shawarar komawa jam’iyyar APC mai mulki. Kwankwaso ya bayyana matsayarsa ne a wani bidiyo da hadiminsa Saifullahi Hassan ya wallafa a Facebook, inda ya nuna cewa ba zai shiga APC ba sai an cimma yarjejeniya - [Gwamnatin tarayya ta amince da alawus na musamman ga farfesoshi da masu karatun gaba](https://solacebasehausa.com/gwamnatin-tarayya-ta-amince-da-alawus-na-musamman-ga-farfesoshi-da-masu-karatun-gaba/) - Gwamnatin tarayya ta amince da sabon alawus na shekara ga malaman jami’o’in Najeriya, inda farfesoshi masu cikakken aiki za su riƙa samun ƙarin Naira Miliyan 1.8 a shekara, yayin da masu karatun gaba masu cikakken aiki za su riƙa karɓar Naira Dubu 870,000 a shekara. Sabon alawus ɗin yana ƙarƙashin tsarin da aka kira alawus - [Rikicin jihar Rivers: Ƙarin ƴan majalisa biyu sun janye daga yunkurin tsige Fubara](https://solacebasehausa.com/rikicin-jihar-rivers-ƙarin-ƴan-majalisa-biyu-sun-janye-daga-yunkurin-tsige-fubara/) - Yunkurin tsige gwamnan Jihar Rivers, Siminalayi Fubara, da mataimakiyarsa Ngozi Odu ya sake fuskantar cikas bayan wasu ƙarin mambobi biyu na Majalisar Dokokin Jihar sun janye goyon bayansu ga wannan mataki. Ƴan majalisar sun yi kira da a nemi mafita ta hanyar sulhu domin warware rikicin siyasar da ke addabar jihar. Barile Nwakoh, mai wakiltar - [Gwamnatin tarayya da ƙungiyar ASUU sun sanya hannu kan sabuwar yarjejeniya don ƙarfafa ilimin manyan makarantu](https://solacebasehausa.com/gwamnatin-tarayya-da-ƙungiyar-asuu-sun-sanya-hannu-kan-sabuwar-yarjejeniya-don-ƙarfafa-ilimin-manyan-makarantu/) - Gwamnatin tarayya ta ƙaddamar da sabuwar yarjejeniya da ƙungiyar malamai ta jami’o’i ASUU inda ta bayyana ta a matsayin muhimmin mataki na dawo da daidaito, amincewa da inganci a tsarin ilimin manyan makarantu na Nijeriya. Ministan ilimi, Dakta Tunji Alausa, ya bayyana hakan ne a lokacin gabatar da yarjejeniyar a Abuja, tare da cewa matakin - [Yadda na taimaka wa Tinubu ya lashe zaɓen 2023 – Lai Mohammed](https://solacebasehausa.com/yadda-na-taimaka-wa-tinubu-ya-lashe-zaɓen-2023-lai-mohammed/) - Tsohon ministan yaɗa labarai da al’adu, Alhaji Lai Mohammed, ya bayyana irin dabarun yaƙin neman zaɓe guda biyu da ya yi amfani da su, waɗanda suka taimaka wa jam’iyyar APC da Bola Tinubu wajen samun nasara a zaɓen shekarar 2023. Lai Mohammed ya yi wannan bayani ne a cikin littafinsa da aka ƙaddamar kwanan nan - [Rashin tsaro: Gwamnatin Jihar Niger ta umarci mazauna yankin Tafkin Kainji su fice daga mazaunan su cikin watanni biyu](https://solacebasehausa.com/rashin-tsaro-gwamnatin-jihar-niger-ta-umarci-mazauna-yankin-tafkin-kainji-su-fice-daga-mazaunan-su-cikin-watanni-biyu/) - Gwamnatin Jihar Niger ta bayar da wa’adin watanni biyu ga mutanen da ke zaune a ƙananan ƙauyuka da ke kewaye da Tafkin Kainji domin su fice daga yankin, inda Majalisar Masarautar Borgu za ta sake tsugunar da su a wasu wurare da suka dace. Wannan umarni ya fito ne ta cikin wata sanarwa da babban - [Duk da manufar “babu aiki babu albashi”: JOHESU ta dage kan ci gaba da yajin aiki](https://solacebasehausa.com/duk-da-manufar-babu-aiki-babu-albashi-johesu-ta-dage-kan-ci-gaba-da-yajin-aiki/) - Haɗakar ƙungiyar Ma’aikatan Sashen Kiwon Lafiya ta Haɗin Gwiwa da Majalisar Ƙwararrun Masu Aikin Kiwon Lafiya, JOHESU, ta jaddada aniyarta na ci gaba da yajin aiki a ƙasa baki ɗaya na dindindin, duk da aiwatar da manufar “babu aiki babu albashi” da gwamnatin tarayya ta sanar. Wannan na ƙunshe ne a cikin wata sanarwa da - [Kwankwaso ya zargi gwamnatin Kano da matsa lamba kan zaɓaɓɓun shugabanni da waɗanda aka naɗa kan su shiga APC](https://solacebasehausa.com/kwankwaso-ya-zargi-gwamnatin-kano-da-matsa-lamba-kan-zaɓaɓɓun-shugabanni-da-waɗanda-aka-naɗa-kan-su-shiga-apc/) - Tsohon gwamnan Jihar Kano kuma jagoran ƙungiyar Kwankwasiyya, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya zargi gwamnatin Jihar Kano da tilasta wa shugabannin ƙananan hukumomi, kansiloli, sakatarori da sauran masu riƙe da muƙaman siyasa a ƙarƙashin Gwamna Abba Kabir Yusuf su cika takardun nuna biyayya da shiga jam’iyyar APC, lamarin da ya haifar da tashin hankali da - [JAMB ta sanar da fara sayar da fom ɗin UTME da DE na 2026 tare da sanya jadawalin rajista da jarrabawa](https://solacebasehausa.com/jamb-ta-sanar-da-fara-sayar-da-fom-ɗin-utme-da-de-na-2026-tare-da-sanya-jadawalin-rajista-da-jarrabawa/) - Hukumar shirya jarrabawar shiga manyan makarantu ta ƙasa JAMB ta sanar da fara sayar da fom ɗin rajistar jarabawar shiga manyan makarantu ta UTME da kuma shirin Direct Entry domin daukar dalibai na shekarar karatu ta 2026 zuwa 2027. Hukumar ta bayyana hakan ne ta cikin wata sanarwa da ta wallafa a shafinta na internet - [ICPC ta gurfanar da makusancin Nasir El-Rufai kan zargin badaƙalar Naira Biliyan 311](https://solacebasehausa.com/icpc-ta-gurfanar-da-makusancin-nasir-el-rufai-kan-zargin-badaƙalar-naira-biliyan-311/) - Hukumar yaƙi da cin hanci da sauran laifuka masu alaƙa da su ta ICPC ta gurfanar da Amadu Sule, wanda shi ne babban daraktan kamfanin TMDK Terminal Limited kuma abokin tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, kan zargin hannu a shirin wanke kuɗaɗen da adadinsu ya kai naira biliyan 311. An gurfanar da Amadu Sule - [’Yan sanda sun tare wata mota maƙare da abubuwan fashewa a Katsina](https://solacebasehausa.com/yan-sanda-sun-tare-wata-mota-maƙare-da-abubuwan-fashewa-a-katsina/) - Jami’an rundunar ’yan sanda a Jihar Katsina sun yi nasarar tare wata mota ƙirar Golf da ke ɗauke da tarin abubuwan fashewa masu matuƙar haɗari a wani shingen bincike da ke Koza a ƙaramar hukumar Daura. Wannan na kunshe ne a cikin wata sanarwa da kakakin rundunar ’yan sandan jihar, DSP Abubakar Aliyu, ya fitar, - [Mutane 33 sun mutu, wasu 33 sun jikkata a haɗɗuran lantarki da dangogin su a cikin watanni uku — NERC](https://solacebasehausa.com/mutane-33-sun-mutu-wasu-33-sun-jikkata-a-haɗɗuran-lantarki-da-dangogin-su-a-cikin-watanni-uku-nerc/) - Sabbin bayanai daga Hukumar kula da lantarki ta ƙasa sun nuna cewa mutane 33 sun rasa rayukansu, yayin da wasu 33 suka jikkata sakamakon haɗɗuran da suka shafi lantarki a faɗin ƙasar nan cikin watanni uku. Rahoton zangon kashi na uku na shekarar 2025 ya nuna cewa an samu jimillar haɗɗuran lantarki 57 a duk - [Zargin tallafawa ta’addanci: Alkali ya mayar da shari’ar kwamishinan kuɗi na Bauchi ga babban alkali](https://solacebasehausa.com/zargin-tallafawa-taaddanci-alkali-ya-mayar-da-shariar-kwamishinan-kuɗi-na-bauchi-ga-babban-alkali/) - Alkalin Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja, Emeka Nwite, ya mayar da kundin shari’ar kwamishinan kuɗi na Jihar Bauchi, Yakubu Adamu, ga babban alkali domin sake ware wa wani alkalin, dangane da zargin tallafawa ayyukan ta’addanci da Dala Miliyan 9.7. Alkalin ya yanke wannan hukunci ne bayan kotu ta koma aiki daga hutun shari’a, inda - [An kama jami’in DSS bisa zargin fyade da tilastawa yarinya Musulma sauya addini zuwa Kiristanci](https://solacebasehausa.com/an-kama-jamiin-dss-bisa-zargin-fyade-da-tilastawa-yarinya-musulma-sauya-addini-zuwa-kiristanci/) - Hukumar tsaron farin kaya DSS ta tabbatar da cafke ɗaya daga cikin jami’anta mai aiki, Ifeanyi Onyewuenyi, bisa wani mummunan ƙorafi na ke zargin sacewa, cin zarafin jima’i da kuma tilasta wa wata yarinya Musulma ’yar shekara 16 sauya addini zuwa Kiristanci. An kai ƙorafin ne ta hanyar wata takardar koke da ofishin lauyoyi na - [Gwamnatin Kano ta ba da umarnin yin bincike kan mutuwar matar aure sakamakon zargin sakacin likitoci a Asibiti](https://solacebasehausa.com/gwamnatin-kano-ta-ba-da-umarnin-yin-bincike-kan-mutuwar-matar-aure-sakamakon-zargin-sakacin-likitoci-a-asibiti/) - Hukumar kula da asibitocin Jihar Kano ta bayar da umarnin gudanar da cikakken bincike kan mutuwar wata matar aure mai suna Aishatu Umar, bayan iyalanta sun danganta rasuwarta da zargin sakacin likitoci sakamakon tiyatar da aka yi mata a cibiyar kula da masu lalurar fitsari da ke Abubakar Imam a Jihar Kano. Jaridar Solacebase ta - [Kula da gurɓatar muhalli: Kano ta ƙudiri aniyar ganin masana'antu sun bi  ƙa’ida 100% yayin da tashoshin tace dagwalo ke gab da kammalawa](https://solacebasehausa.com/kula-da-gurɓatar-muhalli-kano-ta-ƙudiri-aniyar-ganin-masanaantu-sun-bi-ƙaida-100-yayin-da-tashoshin-tace-dagwalo-ke-gab-da-kammalawa/) - Kwamishinan muhalli da sauyin yanayi na Jihar Kano, Dakta Dahir M. Hashim, ya sake jaddada aniyar gwamnatin jihar na magance gurɓatar muhalli daga masana’antu tare da kare lafiyar al’umma, biyo bayan ziyarar duba ayyuka da ya kai manyan tashoshin tace dagwalon sharar masana’antu a jihar. Dakta Hashim ya bayyana hakan ne a cikin wata sanarwa - [Shugaban ƙasar Uganda Museveni na neman wa’adi na Bakwai bayan kusan shekaru Arba’in yana mulki](https://solacebasehausa.com/shugaban-ƙasar-uganda-museveni-na-neman-waadi-na-bakwai-bayan-kusan-shekaru-arbain-yana-mulki/) - Lokacin da Yoweri Museveni ya karɓi mulki a Uganda a shekarar 1986, ya bayyana cewa matsalar Afirka gaba ɗaya da Uganda musamman ba ta mutane ba ce, illa shugabannin da ke son dawwama a kan mulki. Sai dai a yanzu shugaban ƙasar mai shekaru 81, wanda tsohon jagoran ‘yan tawaye ne, na neman wa’adi na - [Tura sojoji aikin tsaron cikin gida na raunana ƴan sanda – Tsohon Babban Hafsan sojojin ƙasa ](https://solacebasehausa.com/tura-sojoji-aikin-tsaron-cikin-gida-na-raunana-ƴan-sanda-tsohon-babban-hafsan-sojojin-ƙasa/) - Tsohon Babban Hafsan Sojojin ƙasa, Laftanar Janar Tukur Buratai mai ritaya, ya yi gargadin cewa yawaitar tura sojoji domin ayyukan tsaron cikin gida a fadin Najeriya na rage karfin rundunar ‘yan sandan Najeriya da sauran hukumomin tsaro na farar hula, duk da cewa hakan na iya samar da kwanciyar hankali na dan lokaci. A halin - [Masu ruwa da tsaki a bangaren shari’a sun dauki mataki don daƙile cin zarafin umarnin kotu da tsare mutane ba bisa ka’ida ba a Kano](https://solacebasehausa.com/masu-ruwa-da-tsaki-a-bangaren-sharia-sun-dauki-mataki-don-daƙile-cin-zarafin-umarnin-kotu-da-tsare-mutane-ba-bisa-kaida-ba-a-kano/) - LKwamishinan shari’a na Jihar Kano kuma Babban Lauyan Gwamnati, Barista Abdulkarim Kabiru Maude, SAN, ya bukaci alkalan kotu, lauyoyi da hukumomin tsaro da su tsaya kan gaskiya da tsoron Allah wajen aiwatar da kare hakkokin dan Adam na asali. A cewar sa, kare wadannan hakkoki muhimmin nauyi ne da ya rataya a wuyan dukkan bangarorin - [APC ta umurci masu kula da yin rajista su tabbatar an yiwa dukkan mambobi ko su fuskanci tsigewa](https://solacebasehausa.com/apc-ta-umurci-masu-kula-da-yin-rajista-su-tabbatar-an-yiwa-dukkan-mambobi-ko-su-fuskanci-tsigewa/) - Jam’iyyar APC ta umarci dukkan masu kula da rajistar membobinta na jihohi da su tabbatar an yi rajistar kowane memba ba tare da an bar kowa a baya ba, tare da gargaɗin cewa duk wanda ya gaza cika wannan umarni za a maye gurbinsa. Shugaban jam’iyyar APC na ƙasa, Farfesa Nentawe Yilwatda, ya bayar da - [Ƴan sanda sun kama wanda ake zargi da safarar miyagun ƙwayoyi da wasu ɓata-gari biyar, tare da kwato haramtattun ƙwayoyi da makamai a Kano](https://solacebasehausa.com/ƴan-sanda-sun-kama-wanda-ake-zargi-da-safarar-miyagun-ƙwayoyi-da-wasu-ɓata-gari-biyar-tare-da-kwato-haramtattun-ƙwayoyi-da-makamai-a-kano/) - Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama wani da ake zargi da safarar miyagun ƙwayoyi mai suna Hafizu Ali mai shekaru 25, tare da wasu mutane biyar da ake zargin ɓata-gari ne, a wani samame da jami’an ’yan sanda na sashen Jaoji suka gudanar a jihar Kano. Aikin samamen, wanda aka gudanar bisa umarnin kwamishinan - [Gwamnatin Katsina ta kare shirinta na sakin mutane 70 da ake zargi da fashi da makami](https://solacebasehausa.com/gwamnatin-katsina-ta-kare-shirinta-na-sakin-mutane-70-da-ake-zargi-da-fashi-da-makami/) - Gwamnatin jihar Katsina ta yi bayani kan dalilan da suka sa take shirin taimakawa wajen sakin mutane 70 da ake zargi da aikata laifukan fashi da makami, waɗanda a halin yanzu suke fuskantar shari’a a kotu. Gwamnatin ta bayyana cewa wannan mataki wani ɓangare ne na ƙoƙarin ƙarfafawa da faɗaɗa yarjejeniyar zaman lafiya da aka - [’Yan sanda sun cafke riƙaƙƙun masu fashin ƴan “one chance” su uku da ake alaƙanta su da kisan lauya a Abuja](https://solacebasehausa.com/yan-sanda-sun-cafke-riƙaƙƙun-masu-fashin-ƴan-one-chance-su-uku-da-ake-alaƙanta-su-da-kisan-lauya-a-abuja/) - Rundunar ’yan sandan Babban Birnin Tarayya Abuja ta sanar da cafke wasu shahararrun mutane uku da ake zargi da hannu a kisan wata lauya mazauniyar Abuja mai suna Nwamaka Chigbo. Chigbo, wadda tsohuwar ma’ajin kungiyar Lauyoyi ta ƙasa reshen Babban Birnin Tarayya Abuja, wadda lamarin ya faru a kan ta tana gefen hanya yayin da - [NiMet ta yi hasashen samun hazo da gajimare na tsawon kwanaki uku a Najeriya ](https://solacebasehausa.com/nimet-ta-yi-hasashen-samun-hazo-da-gajimare-na-tsawon-kwanaki-uku-a-najeriya/) - Hukumar kula da yanayi ta ƙasa NiMet ta yi hasashen cewa za a fuskanci hazo mai ƙura da kuma gajimare daga Lahadi zuwa Talata a sassan ƙasar nan. Rahoton yanayin da hukumar ta fitar a Abuja ya nuna cewa a ranar Litinin ya nuna cewa, za a samu matsakaicin hazo mai ƙura a yankin arewa - [Gwamnatin tarayya da ASUU za su kammala yarjejeniya kan ƙarfafa tsarin jami’o’i](https://solacebasehausa.com/gwamnatin-tarayya-da-asuu-za-su-kammala-yarjejeniya-kan-ƙarfafa-tsarin-jamioi/) - Gwamnatin tarayya da ƙungiyar malaman jami’o’i ta ƙasa ASUU na shirin kammala wata babbar yarjejeniya da aka riga aka sanya wa hannu, domin ƙarfafa zaman lafiyar aiki da inganta yanayin koyarwa da koyo a jami’o’in Najeriya. Yarjejeniyar ta kuma mayar da hankali ne kan bunƙasa ci gaba mai dorewa a tsarin jami’o’in ƙasar, ta hanyar - [Tinubu ya isa birnin Abu Dhabi domin halartar taron ci gaba mai dorewa](https://solacebasehausa.com/tinubu-ya-isa-birnin-abu-dhabi-domin-halartar-taron-ci-gaba-mai-dorewa/) - Shugaban ƙasa Bola Tinubu ya isa birnin Abu Dhabi na ƙasar Haɗaɗɗiyar Daular Larabawa domin halartar taron Abu Dhabi Sustainability Week na shekarar 2026, taron da ke haɗa shugabannin duniya kan batutuwan dorewar ci gaba. Jirgin shugaban ƙasar ya sauka a filin jirgin sama na Zayed, inda Ministan ƙasa a ma’aikatar harkokin wajen Haɗaɗɗiyar Daular - [NARD ta dakatar da shirin tafiya yajin aiki bayan shiga tsakani da masu ruwa da tsaki](https://solacebasehausa.com/nard-ta-dakatar-da-shirin-tafiya-yajin-aiki-bayan-shiga-tsakani-da-masu-ruwa-da-tsaki/) - Ƙungiyar likitoci masu neman ƙwarewa ta ƙasa NARD ta sanar da dakatar da shirin komawa yajin aikin da ba shi da iyaka kuma cikakke, wanda ta tsara farawa, bayan tattaunawa da masu ruwa da tsaki a matakin ƙasa. Babban sakataren ƙungiyar, Dakta Shuaibu Ibrahim, ya tabbatar da matakin dakatarwar bayan taron gaggawa na kwamitin zartarwa - [Hajj 2026: Hukumar jin daɗin alhazan Kano ta duba muhimman kayayyaki a Makkah](https://solacebasehausa.com/hajj-2026-hukumar-jin-daɗin-alhazan-kano-ta-duba-muhimman-kayayyaki-a-makkah/) - Hukumar kula da jin daɗin alhazan jihar Kano ta fara wata ziyarar aiki a birnin Makkah na ƙasar Saudiyya domin duba muhimman kayayyakin masauki da sufuri gabanin aikin Hajjin shekarar 2026. Ziyarar na da nufin tantance yanayin wuraren kwana da tsarin jigilar alhazai, domin tabbatar da cewa an tanadi dukkan abubuwan da za su sauƙaƙa - [Ba za a bar Kwankwaso ya tsaya takara a jam'iyyar mu ba a 2027 ba – NNPP](https://solacebasehausa.com/ba-za-a-bar-kwankwaso-ya-tsaya-takara-a-jamiyyar-mu-ba-a-2027-ba-nnpp/) - Sakataren ƙasa na jam’iyyar NNPP, Ogini Olaposi, ya bayyana cewa ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar a zaɓen 2023, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ba zai samu damar tsayawa takara a ƙarƙashin jam’iyyar a zaɓen shugaban ƙasa na 2027 ba. Olaposi ya bayyana hakan ne a cikin wata sanarwa da ya fitar a ranar Lahadi a - [Yadda wani minista ya raina ni a taron majalisar zartarwa ta ƙasa – Lai Mohammed](https://solacebasehausa.com/yadda-wani-minista-ya-raina-ni-a-taron-majalisar-zartarwa-ta-ƙasa-lai-mohammed/) - Tsohon ministan yaɗa labarai da al’adu, Alhaji Lai Mohammed, ya bayyana yadda wani abokin aikinsa a majalisar ministocin marigayi Shugaba Muhammadu Buhari ya yi masa suka ba tare da adalci ba a lokacin taron mako-mako na majalisar zartarwa ta ƙasa. Ya bayyana hakan ne a cikin littafinsa da aka ƙaddamar kwanan nan mai taken Headlines - [Gabanin shirin sauya sheƙar gwamnan Kano Abba, Ganduje ya dawo daga Dubai](https://solacebasehausa.com/gabanin-shirin-sauya-sheƙar-gwamnan-kano-abba-ganduje-ya-dawo-daga-dubai/) - Tsohon shugaban jam’iyyar APC na ƙasa kuma tsohon gwamnan Jihar Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje, ya dawo Najeriya bayan shafe makonni yana hutu a birnin Dubai na Hadaddiyar Daular Larabawa. Dawowar Ganduje na da alaƙa da kammala shirye-shiryen sauya sheƙar gwamnan Kano tilo na jam’iyyar NNPP, Abba Kabir Yusuf, zuwa jam’iyyar APC. A wata sanarwa - [Yadda jami’an NSCDC suka doki wanda ake zargi da laifi har ya mutu a Kano](https://solacebasehausa.com/yadda-jamian-nscdc-suka-doki-wanda-ake-zargi-da-laifi-har-ya-mutu-a-kano/) - Al’ummar yankin Fagge a Jihar Kano sun shiga tashin hankali sakamakon zargin cewa jami’an Hukumar Tsaro da Kare Fararen Hula ta Najeriya NSCDC sun doki wani mutum mai suna Khalifa Usman Abdullahi har ya rasu yayin da yake tsare a hannunsu. Jaridar Solacebase ta rawaito cewa lamarin ya faru ne a yankin, abin da ya - [Kano ta samu kashi 51.9 na yara masu ƙarancin girma, ƙwararren likitan cimaka ya yi gargaɗi](https://solacebasehausa.com/kano-ta-samu-kashi-51-9-na-yara-masu-ƙarancin-girma-ƙwararren-likitan-cimaka-ya-yi-gargaɗi/) - Shugaban ƙungiyar ƙwararrun masana ilimin abinci ta ƙasa reshen Jihar Kano, Dakta Auwal Musa Umar, ya nuna damuwa matuƙa kan yadda matsalar rashin ingantaccen abinci mai gina jiki ke ƙaruwa a Jihar Kano, inda ya buƙaci gwamnati, kafafen yaɗa labarai da sauran masu ruwa da tsaki su haɗa kai domin tunkarar matsalar cikin gaggawa. Dakta - [Gwamnatin Kano ta kammala aikin samar da manyan magudanan ruwa, domin kawo ƙarshen ambaliya a yankin Ajingi](https://solacebasehausa.com/gwamnatin-kano-ta-kammala-aikin-samar-da-manyan-magudanan-ruwa-domin-kawo-ƙarshen-ambaliya-a-yankin-ajingi/) - Gwamnatin jihar Kano ta kammala tare da miƙa wani muhimmin aikin magudanar ruwa a garin Toranke da ke ƙaramar hukumar Ajingi, wanda ya kawo ƙarshen ambaliyar ruwa da ta daɗe tana janyo asarar rayuka, lalata gidaje da gonaki a yankin tsawon shekaru. Wannnan cikin wata sanar da Kwamishinan muhalli da sauyin yanayi na jihar Kano, - [Gwamnatin Kano za ta gudanar da ƙidayar cibiyoyin karatun gaba da sakandare a faɗin jiha](https://solacebasehausa.com/gwamnatin-kano-za-ta-gudanar-da-ƙidayar-cibiyoyin-karatun-gaba-da-sakandare-a-faɗin-jiha/) - Hukumar kididdiga ta jihar Kano ta sanar da shirin gudanar da cikakkiyar ƙidayar kan dukkan cibiyoyin karatun gaba da sakandare da ke fadin jihar, domin tattara sahihin bayanai kan fannin ilimi a matakin gaba da sakandare, wanda za a fara daga ranar Laraba 14 zuwa Juma'a 23 ga watan Janairun 2026. Hukumar ta bayyana cewa - [Kotu ta dakatar da likitoci kan shirin su na komawa yajin aiki a kasa baki ɗaya](https://solacebasehausa.com/kotu-ta-dakatar-da-likitoci-kan-shirin-su-na-komawa-yajin-aiki-a-kasa-baki-ɗaya/) - Kotun Masana’antu ta Ƙasa shiyyar Abuja ta bayar da umarnin hana Ƙungiyar Likitoci ta Ƙasa da mambobinta shiga yajin aikin da suka shirya farawa a fadin kasar. Kotun ta ce ba a yarda ƙungiyar ko kowane membanta su ɗauki wannan mataki na yajin aiki ba har sai an saurari ƙarar da ke gaban kotu. Alkalin - [Zargin badaƙala: Dangote ya shigar da ƙorafi a kan tsohon shugaban NMDPRA Farouk Ahmed a gaban EFCC](https://solacebasehausa.com/zargin-badaƙala-dangote-ya-shigar-da-ƙorafi-a-kan-tsohon-shugaban-nmdpra-farouk-ahmed-a-gaban-efcc/) - Shugaban rukunin kamfanin Dangote Aliko Dangote, ta hannun lauyansa, ya shigar da ƙorafin cin hanci da rashawa kan tsohon daraktan gudanarwa na Hukumar Kula da Harkokin Man Fetur ta Ƙasa NMDPRA, Farouk Ahmed, a hedkwatar Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa da Manyan Laifukan Kudi EFCC. Jaridar Solacebase ta rawaito cewa wannan mataki ya - [Gaskiyar batu kan auren Isa Ali Pantami da Aisha Buhari](https://solacebasehausa.com/gaskiyar-batu-kan-auren-isa-ali-pantami-da-aisha-buhari/) - Rahoton da ya bazu a shafukan sada zumunta yana iƙirarin cewa tsohon ministan sadarwa da tattalin arzikin zamani, Farfesa Isa Ali Pantami, na shirin auren tsohuwar uwargidan shugaban ƙasa, Hajiya Aisha Buhari, an tabbatar da cewa ƙirƙira ce gaba ɗaya bayan binciken da PRNigeria ta gudanar. Jita-jitar, wadda ta samu karɓuwa sosai a dandali irin - [Duk da umarnin kotu, NNPP ta ce rushe kwamitocin zartarwa na Kano ya nan daram](https://solacebasehausa.com/duk-da-umarnin-kotu-nnpp-ta-ce-rushe-kwamitocin-zartarwa-na-kano-ya-nan-daram/) - Jam’iyyar NNPP ta bayyana cewa rushe kwamitocin zartarwarta a Jihar Kano a dukkan matakai ya nan daram kuma ba za a iya sauya wannan mataki ta hanyar umarnin kotu ba. Wannan na cikin wata sanarwar da Sakataren yaɗa labarai na ƙasa na jam’iyyar, Ladipo Johnson, ya fitar a Abuja. Jam’iyyar ta yi wannan bayani ne - [Gwamnan Kano zai mallaki APC a jiha idan Kwankwaso ya sauya sheƙa tare da shi – masani a siyasa](https://solacebasehausa.com/gwamnan-kano-zai-mallaki-apc-a-jiha-idan-kwankwaso-ya-sauya-sheƙa-tare-da-shi-masani-a-siyasa/) - Wani fitaccen masani a fannin kimiyyar siyasa daga Jami’ar Bayero ta Kano, Farfesa Kamilu Fagge, ya bayyana cewa kundin tsarin APC ya tanadi cewa gwamna mai ci shi ne jagoran jam’iyyar a kowace jiha, lamarin da zai sanya Gwamna Abba Kabir Yusuf ya kasance a gaba da Rabiu Musa Kwankwaso a tsarin siyasar Kano idan - [Tsohon shugaban APC na ƙasa Adamu har yanzu ɗan jam’iyya ne – jami’i](https://solacebasehausa.com/tsohon-shugaban-apc-na-ƙasa-adamu-har-yanzu-ɗan-jamiyya-ne-jamii/) - Jam’iyyar APC a Jihar Nasarawa ta ƙaryata rahotannin da ke yawo a kafafen sada zumunta da ke ikirarin cewa tsohon shugaban jam’iyyar na ƙasa, Sanata Abdullahi Adamu, ya fice daga APC zuwa ADC, tana bayyana zargin a matsayin ƙarya kuma abin yaudara. A cewar sanarwar da Hassan Abubakar, sakataren shirya harkokin jam’iyyar na jihar kuma - [Zargin ta’addanci: Buratai ya maka Ali-Keffi a kotu yana neman diyyar Naira Biliyan Ɗaya kan ɓatanci](https://solacebasehausa.com/zargin-taaddanci-buratai-ya-maka-ali-keffi-a-kotu-yana-neman-diyyar-naira-biliyan-ɗaya-kan-ɓatanci/) - Tsohon babban hafsan sojin ƙasa, Laftanar Janar Tukur Yusufu Buratai mai ritaya, ya shigar da ƙara a gaban Babbar Kotun Jihar Kaduna kan wani tsohon babban jami’in soja, Manjo Janar Danjuma Hamisu Ali-Keffi mai ritaya, yana neman a ba shi diyyar Naira Biliyan Ɗaya bisa zargin ɓatanci da alaƙanta shi da ayyukan ta’addanci. Ƙarar ta - [Da ɗumi-ɗumi: Majalisar dokokin Rivers ta fara shirin tsige Gwamna Fubara](https://solacebasehausa.com/da-ɗumi-ɗumi-majalisar-dokokin-rivers-ta-fara-shirin-tsige-gwamna-fubara/) - Yanayin siyasa a Jihar Rivers ya sake sauyawa a ranar Alhamis bayan mambobin Majalisar Dokokin Jihar suka fara daukan matakan tsige Gwamna Siminalayi Fubara da mataimakiyarsa Ngozi Odu bisa zargin aikata manyan laifuffuka. A zaman majalisa da Kakakin Majalisar Dokokin Jihar Rivers, Martins Amaewhule, ya jagoranta, shugaban masu rinjaye Major Jack ya karanta sanarwar zarge-zarge - [Zargin almundahana: Hukumar ICPC ta ci gaba da bincike duk da janye ƙorafin Dangote](https://solacebasehausa.com/zargin-almundahana-hukumar-icpc-ta-ci-gaba-da-bincike-duk-da-janye-ƙorafin-dangote/) - Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta ƙasa ICPC ta bayyana cewa za ta ci gaba da binciken ƙorafin da Alhaji Aliko Dangote ya shigar kan tsohon shugaban hukumar kula da harkokin mai da kayyade farashi ta ƙasa NMDPRA, Injiniya Farouk Ahmed, duk da cewa mai ƙorafin ya janye takardar ƙorafin. A wata sanarwa - [Yanzu-yanzu: Ƴan wasan Super Eagles sun yi barazanar ƙin buga wasa da Aljeriya](https://solacebasehausa.com/yanzu-yanzu-ƴan-wasan-super-eagles-sun-yi-barazanar-ƙin-buga-wasa-da-aljeriya/) - Ƴan wasan ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta ƙasa Super Eagles sun yi barazanar ƙin tafiya birnin Marrakesh domin buga wasansu na gaba a gasar kofin nahiyar Afirka, matuƙar Hukumar Kwallon Ƙafa ta Najeriya ba ta biya dukkan alawus-alawus da kuɗaɗen ladan nasarori da suke bin su ba. Wata majiya mai tushe daga cikin tawagar ne ya - [Kano: Hukumar kula da gidajen yari ta kama mutane biyu kan yunƙurin shigar da miyagun ƙwayoyi ga fursunoni a kotu](https://solacebasehausa.com/kano-hukumar-kula-da-gidajen-yari-ta-kama-mutane-biyu-kan-yunƙurin-shigar-da-miyagun-ƙwayoyi-ga-fursunoni-a-kotu/) - Hukumar kula da gidajen ajiyar ga gyaran hali ta ƙasa reshen Jihar Kano ta kama wasu matasa biyu bisa zargin yunƙurin shigar da miyagun ƙwayoyi, ciki har da tabar wiwi, ga fursunoni a harabar Kotun Nomansland da ke Kano. Hukumar ta bayyana hakan ne cikin wata sanarwa da jami’in hulɗa da jama’a na rundunar reshen - [Kotu ta bayar da umarnin a ƙwace kadarori 57 na Abubakar Malami na wucin gadi](https://solacebasehausa.com/kotu-ta-bayar-da-umarnin-a-ƙwace-kadarori-57-na-abubakar-malami-na-wucin-gadi/) - Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta bayar da umarnin ƙwace kadarori 57 na wucin gadi, waɗanda ake zargin sun samo asali ne daga haramtattun ayyuka da ake danganta su da tsohon Ministan Shari’a na Tarayya, Abubakar Malami, SAN, domin miƙa su ga gwamnatin tarayya. Mai shari’a Emeka Nwite ne ya bayar da wannan umarni - [Kwankwaso ya bayyana kansa a matsayin ɗan siyasa mai daraja ta musamman a Kano yayin da rikici ke ƙara kamari tsakaninsa da Gwamna Abba](https://solacebasehausa.com/kwankwaso-ya-bayyana-kansa-a-matsayin-ɗan-siyasa-mai-daraja-ta-musamman-a-kano-yayin-da-rikici-ke-ƙara-kamari-tsakaninsa-da-gwamna-abba/) - Jagoran tafiyar Kwankwasiyya kuma tsohon Gwamnan Jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya bayyana kansa a matsayin ɗan siyasa ɗaya tilo a Jihar Kano da ba a iya siye da kuɗi. Jaridar Solacebase ta rawaito cewa Kwankwaso, wanda ya kasance ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar NNPP a zaɓen gama gari na shekarar 2023, ya - [Kotu ta amince da beli ga Malami, matarsa da ɗansa a kan Naira Miliyan 500 kowannensu](https://solacebasehausa.com/kotu-ta-amince-da-beli-ga-malami-matarsa-da-ɗansa-a-kan-naira-miliyan-500-kowannensu/) - Kotun tarayya da ke Abuja ta amince da bayar da beli ga tsohon Babban Lauyan Gwamnatin Tarayya Abubakar Malami SAN, tare da ɗansa Abubakar Abdulaziz da matarsa Hajia Bashir Asabe, inda kotun ta sanya musu beli na Naira Miliyan 500 kowannensu tare da masu jingina biyu-biyu a daidai wannan adadi. Alkalin kotun Emeka Nwite ya - [NiMET ta yi hasashen samun hazo da hasken rana na kwanaki uku a Najeriya](https://solacebasehausa.com/nimet-ta-yi-hasashen-samun-hazo-da-hasken-rana-na-kwanaki-uku-a-najeriya/) - Hukumar kula da hasashen yanayi ta Najeriya NiMET ta yi hasashen samuwar hazo tare da hasken rana daga ranar Laraba zuwa Juma’a a dukkan sassan ƙasar. Hasashen yanayin da hukumar ta fitar a ranar Talata ya nuna cewa za a samu yanayi mai ɗauke da hasken rana da hazo a tsawon kwanakin da aka ambata - [‘Yan sanda sun gano abin fashewa na soja da bai tashi ba a Niger](https://solacebasehausa.com/yan-sanda-sun-gano-abin-fashewa-na-soja-da-bai-tashi-ba-a-niger/) - Rundunar ‘yan sandan jihar Niger ta gano wani abin fashewa da ake zargin na soja ne wanda bai tashi ba a yankin Zugurma da ke ƙaramar hukumar Mashegu ta jihar. Jami’in hulɗa da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar, SP Wasiu Abiodun, ya bayyana hakan a cikin wata sanarwa da ya fitar a Minna. Ya - [Kano: Kotun ta soke matakin rushe shugabannin NNPP, ta tabbatar da shugabancin Abiya](https://solacebasehausa.com/kano-kotun-ta-soke-matakin-rushe-shugabannin-nnpp-ta-tabbatar-da-shugabancin-abiya/) - Wata babbar kotu a Kano ta soke matakin rushe kwamitocin shugabanni na jiha, ƙananan hukumomi da unguwanni na jam’iyyar NNPP a Kano, tare da rusa hukuncin da kwamitin gudanarwa na ƙasa na jam’iyyar ya yanke. Kotun ta bayar da wannan umarni ne ta hanyar hukuncin gaggawa da Mai shari’a Nasiru Saminu ya yanke, inda ya - [JOHESU ta soki matakin garambawul na shekarun ritaya da gwamnatin tarayya ta yi a ɓangaren lafiya](https://solacebasehausa.com/johesu-ta-soki-matakin-garambawul-na-shekarun-ritaya-da-gwamnatin-tarayya-ta-yi-a-ɓangaren-lafiya/) - Gamayyar ƙungiyoyin ma’aikatan lafiya ta ƙasa JUHESU ta soki sabuwartakardar umarni da gwamnatin tarayya ta fitar game da gyaran shekarun ritayar ma’aikatan lafiya a Nijeriya, inda ta yi gargaɗin cewa tsarin yana fifita rukuni guda ne kawai a cikin ma’aikatan lafiyar ƙasar. Kungiyar ta bayyana cewa wannan mataki na barazana ga adalci, haɗin kai da - [Sojoji sun dakile yunƙurin yin fashi a babbar hanyar Abuja–Kaduna](https://solacebasehausa.com/sojoji-sun-dakile-yunƙurin-yin-fashi-a-babbar-hanyar-abuja-kaduna/) - Dakarun rundunar Sojin Nijeriya na Operation Fansan Yamma, sun dakile wani yunƙurin fashin hanya a babbar hanyar Abuja zuwa Kaduna, lamarin da ya hana aukuwar lahani ga matafiya. Wata majiya daga rundunar ta bayyana wa kamfanin dillancin labarai na ƙasa NAN cewa lamarin ya faru ne da misalin ƙarfe 2:00 na rana a ranar Talata, - [Zargin damfarar Naira Biliyan 1: ’Yan sanda sun cafke wanda ake zargi a filin jirgin sama](https://solacebasehausa.com/zargin-damfarar-naira-biliyan-1-yan-sanda-sun-cafke-wanda-ake-zargi-a-filin-jirgin-sama/) - Rundunar ’yan sandan Nijeriya da ke sashen filin jirgin sama, ta cafke wani matashi mai shekaru 20 da ake zargi da aikata damfarar mutane da dama a ƙasar Amurka sama da Naira Biliyan ɗaya. Mai magana da yawun rundunar a sashen filin jirgin sama, ASP Mohammed Adeola, ya tabbatar da hakan cikin wata sanarwa da - [’Yan sanda sun tabbatar da sace ɗan jarida a jihar Kaduna](https://solacebasehausa.com/yan-sanda-sun-tabbatar-da-sace-ɗan-jarida-a-jihar-kaduna/) - Rundunar ’yan sanda a jihar Kaduna ta tabbatar da sace wani gogaggen ɗan jarida mai ɗaukar hoto, Malam Umar Usman a cikin jihar Kaduna, abin da ya jefa al’umma da ’yan uwa cikin damuwa. Mai magana da yawun rundunar ’yan sanda ta jihar Kaduna, DSP Mansir Hassan, ne ya tabbatar da aukuwar lamarin ga kamfanin dillancin - [Kwankwaso ya taya Abba murnar cika shekara 63 a duniya](https://solacebasehausa.com/kwankwaso-ya-taya-abba-murnar-cika-shekara-63-a-duniya/) - Jagoran jam’iyyar NNPP, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya taya Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, murnar cika shekara 63 a duniya. A cikin sakon taya murna da ya wallafa a shafinsa na sada zumunta da aka tantance, jagoran tafiyar Kwankwasiyya ya yi addu’ar Allah Ya ƙara masa hikima, lafiya da kuma tsayuwar manufa a sabuwar - [’Yan ta’adda sun sake yin barazanar kai hari a Jihar Neja yayin da gwamnati ke kira da a kwantar da hankali](https://solacebasehausa.com/yan-taadda-sun-sake-yin-barazanar-kai-hari-a-jihar-neja-yayin-da-gwamnati-ke-kira-da-a-kwantar-da-hankali/) - Al’ummomi da dama a ƙananan hukumomin Agwara da Borgu na Jihar Neja na barin gidajensu sakamakon fargabar sake kai hare-hare, bayan ’yan ta’adda sun fitar da sabuwar barazana biyo bayan kisan gilla da ya yi sanadin mutuwar fiye da mutane arba’in a ƙarshen makon da ya gabata. Rahotanni daga mazauna yankin sun nuna cewa ’yan - [Gwamnatin tarayya ta fito da sabbin dabaru na daƙile maguɗin jarabawa](https://solacebasehausa.com/gwamnatin-tarayya-ta-fito-da-sabbin-dabaru-na-daƙile-maguɗin-jarabawa/) - Gwamnatin tarayya ta ƙaddamar da sabbin dabaru da nufin daƙile maguɗin jarabawa a Hukumar Jarabawar Afirka ta Yamma WAEC da Hukumar Jarabawar Ƙasa NECO daga shekarar 2026, a wani ɓangare na ƙoƙarin dawo da sahihanci da amincewar jama’a ga tsarin tantance ilimi a Nijeriya. Ministan ilimi, Dakta Morufu-Tunji Alausa, tare da ƙaramin ministar ilimi, Farfesa - [Sakataren APC ya mayar wa Wike martani, ya bukace shi da ya yi murabus ya fuskanci siyasar jihar Rivers](https://solacebasehausa.com/sakataren-apc-ya-mayar-wa-wike-martani-ya-bukace-shi-da-ya-yi-murabus-ya-fuskanci-siyasar-jihar-rivers/) - Sakataren jam’iyyar APC na ƙasa, Sanata Ajibola Basiru, ya gargadi Ministan Babban Birnin Tarayya FCT, Nyesom Wike, da ya daina abin da ya bayyana a matsayin yunkurin dagula jam’iyyar mai mulki, yana mai cewa ya dace ministan ya yi murabus daga gwamnatin Shugaba Bola Tinubu idan ba zai iya dakatar da tsoma baki a harkokin - [Rikicin jihar Rivers: Wike ya yi barazanar  daukan mataki a kan sakataren APC na ƙasa, Basiru](https://solacebasehausa.com/rikicin-jihar-rivers-wike-ya-yi-barazanar-daukan-mataki-a-kan-sakataren-apc-na-ƙasa-basiru/) - Ministan babban birnin tarayya FCT, Nyesom Wike, ya gargadi sakataren jam’iyyar APC na ƙasa, Ajibola Basiru, da ya nisanci harkokin siyasar Jihar Rivers tare da kaurace wa kalamai da ka iya tayar da hankali game da jihar. Wike ya bayar da wannan gargadi ne yayin ziyarar godiya da ya kai karamar hukumar Oyigbo, inda ya - [Tinubu ya mika sunayen mambobin kwamitocin hukumar NMDPRA da NUPRC, domin amincewar majalisar Dattawa](https://solacebasehausa.com/tinubu-ya-mika-sunayen-mambobin-kwamitocin-hukumar-nmdpra-da-nuprc-domin-amincewar-majalisar-dattawa/) - Shugaban kasa Bola Tinubu ya rubuta wasiku biyu zuwa majalisar Dattawa yana neman amincewa da sunayen mutane 21 da ya zaba domin shiga kwamitocin hukumar kula da harkokin man fetur da ƙayyade farashi ta kasa NMDPRA da kuma hukumar kula da harkokin hako man fetur ta kasa NUPRC. A wasikar farko, Shugaba Tinubu ya zabi - [Zargin ɗaukar nauyin ta’addanci na Dala Miliyan 9.7: Kotu ta ƙi amincewa ta bada beli ga kwamishinan kudi na Bauchi da sauran wadanda ake tuhuma](https://solacebasehausa.com/zargin-ɗaukar-nauyin-taaddanci-na-dala-miliyan-9-7-kotu-ta-ƙi-amincewa-ta-bada-beli-ga-kwamishinan-kudi-na-bauchi-da-sauran-wadanda-ake-tuhuma/) - Kotun tarayya da ke Abuja ta ki amincewa da bukatar beli da Yakubu Adamu, kwamishinan kudi na jihar Bauchi, ya gabatar tare da sauran wadanda ake tuhuma bisa zargin daukar nauyin ta’addanci da ya kai dalar Amurka miliyan 9.7. Mai shari’a Emeka Nwite ya yanke hukuncin cewa laifuffukan da ake tuhumar wadanda ake kara da - [Hukumar kula da gidajen yari ta musanta rahoton bullar tarin fuka a cibiyoyin tsare mutane](https://solacebasehausa.com/hukumar-kula-da-gidajen-yari-ta-musanta-rahoton-bullar-tarin-fuka-a-cibiyoyin-tsare-mutane/) - Hukumar kula da gidajen gyaran hali ta ƙasa NCoS ta musanta rahotannin da ke yawo cewa an samu bullar cutar tarin fuka tare da mutuwa a cibiyoyin tsare mutane, inda ta bayyana zarge-zargen a matsayin ƙarya da kuma karkatar da gaskiyar halin da kiwon lafiya ke ciki a wadannan cibiyoyi. A wata sanarwa da aka - [Cunkoson ababen hawa ya yi ƙamari a babbar hanyar Kaduna–Abuja, direbobi](https://solacebasehausa.com/cunkoson-ababen-hawa-ya-yi-ƙamari-a-babbar-hanyar-kaduna-abuja-direbobi/) - Babbar hanyar Kaduna–Abuja na fama da mummunan cunkoson ababen hawa, inda daruruwan direbobi da fasinjoji suka makale na tsawon awanni ba tare da motsi ba. Kamfanin dillancin labarai na ƙasa NAN ya rawaito cewa wannan mummunan cunkoso na yawan faruwa lokaci zuwa lokaci, musamman a lokutan bukukuwa, kuma yana jefa matafiya cikin matsananciyar wahala. Wasu - [Sojoji sun hallaka ƴan bindiga 23 da ke shirin tserewa daga Kano bayan hare-haren da suka kai cikin dare](https://solacebasehausa.com/sojoji-sun-hallaka-ƴan-bindiga-23-da-ke-shirin-tserewa-daga-kano-bayan-hare-haren-da-suka-kai-cikin-dare/) - Aƙalla ƴan bindiga 23 ake zargin an hallaka su a wani aikin haɗin gwiwar soji bayan wasu ƙungiyoyin masu makamai sun kai hare-hare a ƙananan hukumomin Shanono da Tsanyawa na Jihar Kano tsakanin daren 1 ga Janairu zuwa safiyar 2 ga Janairu, 2026, kamar yadda rundunar sojin Najeriya ta bayyana. Wannan na cikin wata sanarwa - [Fubara ne jagoran APC a jihar Rivers – Yilwatda](https://solacebasehausa.com/fubara-ne-jagoran-apc-a-jihar-rivers-yilwatda/) - Shugaban jam’iyyar APC na ƙasa, Farfesa Nentawe Yilwatda, ya bayyana cewa gwamnan Jihar Rivers, Siminalayi Fubara, shi ne ke jagorantar jam’iyyar APC a jihar. Yilwatda ya faɗi hakan ne a yayin wani shiri mai suna Hard Copy da ake gabatarwa a gidan talabijin na Channels a ranar Juma’a, inda ya yi bayani kan tsarin jagoranci - [Likitoci za su koma yajin aiki mako mai zuwa](https://solacebasehausa.com/likitoci-za-su-koma-yajin-aiki-mako-mai-zuwa/) - Ƙungiyar likitoci ta ƙasa NARD ta sanar da kudurin komawa yajin aiki na gaba ɗaya, mara wa’adi kuma cikakke, wanda aka sanya wa suna TICS 2.0, daga ranar 12 ga watan Janairu, 2026. A makon da ya gabata, ƙungiyar ta yi gargaɗin cewa ƙasar na iya fuskantar sake durƙushewar ayyukan kiwon lafiya a faɗin ƙasa, - [Ɗan majalisa a Zamfara ya bai wa malaman addinin Musulunci 12 sababbin motoci na Naira Miliyan 360](https://solacebasehausa.com/ɗan-majalisa-a-zamfara-ya-bai-wa-malaman-addinin-musulunci-12-sababbin-motoci-na-naira-miliyan-360/) - Ɗan majalisar wakilai daga Jihar Zamfara, Abdulmalik Zubairu na jam’iyyar APC, ya bai wa malamai addinin Musulunci 12 sababbin motocin Toyota Camry da darajarsu ta kai naira Miliyan 360 a jihar. Kamfanin dillancin labarai na ƙasa NAN ya rawaito cewa Abdulmalik Zubairu na wakiltar mazabar tarayya ta Bungudu da Maru a majalisar wakilai ta ƙasa. - [Gwamnatin jihar Kebbi ta ba da umarnin a janye sarautun gargajiya da aka bayar ba bisa ka’ida ba](https://solacebasehausa.com/gwamnatin-jihar-kebbi-ta-ba-da-umarnin-a-janye-sarautun-gargajiya-da-aka-bayar-ba-bisa-kaida-ba/) - Gwamnatin Jihar Kebbi ta umarci dukkan majalisun masarautu, hakimai da shugabannin ƙauyuka da su dakatar da bayar da duk wata sarautar gargajiya ba tare da sahalewar ma’aikatar kula da ƙananan hukumomi da harkokin sarauta ta jihar ba. Umarnin ya fito ne a cikin wata takarda da mataimakin daraktan gudanarwa na ma’aikatar, Abubakar Mansur-Tuga, ya sanya - [NDA ta gargaɗi jama’a kan takardun shiga har da sojoji na bogi da ke yawo a internet](https://solacebasehausa.com/nda-ta-gargaɗi-jamaa-kan-takardun-shiga-har-da-sojoji-na-bogi-da-ke-yawo-a-internet/) - Cibiyar horas da sojoji ta Najeriya (NDA) ta fitar da gargadi game da takardun shiga makarantar na bogi da ke yawo a internet, wadda ke nuna za ta ba da izinin shiga NDA 77 Regular Course (RC). Jami’in hulda da jama’a na cibiyar Manjo Reuben Kovangiya ya sanar da jama’a a wata sanarwa da ya - [Gidauniyar Mangal ta duba masu lalaurar ido 18,000 a Katsina](https://solacebasehausa.com/gidauniyar-mangal-ta-duba-masu-lalaurar-ido-18000-a-katsina/) - Akalla marasa lafiya 18,000 da ke fama da cututtukan ido daban-daban sun amfana da maganin ido da tiyata kyauta daga gidauniyar Mangal tun daga shekarar 2016. Wani mamba a kwamitin amintattu na gidauniyar, Hussaini Kabir, ya bayyana hakan a ranar Juma’a yayin fara aikin tiyatar ido na zangon karshe na shekarar 2025 a jihar Katsina. - [Kotu ta tabbatar da dakatar da Hashimu Dungurawa a matsayin shugaban NNPP na Kano](https://solacebasehausa.com/kotu-ta-tabbatar-da-dakatar-da-hashimu-dungurawa-a-matsayin-shugaban-nnpp-na-kano/) - Babbar kotun jihar Kano ta bayar da umarnin wucin gadi na dakatar da Hashimu Suleiman-Dungurawa daga mukaminsa na shugaban jam’iyyar NNPP na jihar, har sai an yanke hukunci a kan karar da ke gaban kotu. Suleiman-Dungurawa dan mazabar Gargari ne da ke karamar hukumar Dawakin-Tofa a jihar Kano, inda rikicin shugabancin jam’iyyar ya samo asali - [2027: INEC ta musanta fitar da jadawalin babban zaɓe](https://solacebasehausa.com/2027-inec-ta-musanta-fitar-da-jadawalin-babban-zaɓe/) - Hukumar zaɓe ta ƙasa INEC ta ƙaryata rahotannin da ke yawo a wasu sassa na ƙasar da ke cewa ta fitar da jadawalin da tsarin ayyuka na babban zaɓen shekarar 2027, inda ta bayyana bayanan a matsayin ƙarya da ruɗani. Hukumar ta bayyana cewa ba ta fitar da wani jadawalin zaɓe ko tsarin ayyuka na - [Kotu ta sanya ranar yanke hukunci kan bukatar beli da Abubakar Malami ya gabatar](https://solacebasehausa.com/kotu-ta-sanya-ranar-yanke-hukunci-kan-bukatar-beli-da-abubakar-malami-ya-gabatar/) - Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Abuja ta sanya ranar 7 ga watan Janairu domin yanke hukunci kan bukatar beli da tsohon Antoni Janar na tarayya kuma Ministan Shari’a, Abubakar Malami, ya gabatar bisa zargin wankiyar kudade. A halin yanzu Abubakar Malami na tsare a gidan gyaran hali na Kuje bayan kotu ta - [Sojoji sun dakile yunƙurin ƴan bindiga na kutsawa wasu yankuna a jihar Kano](https://solacebasehausa.com/sojoji-sun-dakile-yunƙurin-ƴan-bindiga-na-kutsawa-wasu-yankuna-a-jihar-kano/) - Sojojin rundunar hadin gwiwa ta tsaro JTF sun yi nasarar dakile yunkurin wasu ’yan bindiga na shiga wasu yankuna a karamar hukumar Shanono ta jihar Kano, bayan an shafe tsawon lokaci ana musayar wuta tsakanin bangarorin biyu. Artabun ya fara ne a daren ranar Alhamis zuwa wayewar Juma’a, inda ya shafi yankunan Yankwada, Babanduhu da - [Zargin badaƙalar Naira 4.6: Kotun tarayya ta bayar da belin kwamishinan kudi na jihar Bauchi](https://solacebasehausa.com/zargin-badaƙalar-naira-4-6-kotun-tarayya-ta-bayar-da-belin-kwamishinan-kudi-na-jihar-bauchi/) - Kotun tarayya da ke zamanta a Abuja ta bayar da belin kwamishinan kudi na jihar Bauchi, Yakubu Adamu, wanda ke fuskantar shari’a kan zargin hannu a badaƙalar Naira biliyan 4.6. Alkalin shari’ar, Emeka Nwite, ya amince da bayar da belin ne a kan kudi Naira miliyan 500 tare da mutane biyu masu tsaya masa a - [Idan kana da gaskiya ka je ka wanke kanka a gaban hukumar EFCC – Wike ya fadawa Bala Mohammed](https://solacebasehausa.com/idan-kana-da-gaskiya-ka-je-ka-wanke-kanka-a-gaban-hukumar-efcc-wike-ya-fadawa-bala-mohammed/) - Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya yi watsi da zargin da gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed, ya yi cewa shi ne ke haddasa tuhumar daukar nauyin ta’addanci da hukumar yaki da cin hanci da rashawa ke yi wa kwamishinan kudi na jihar Bauchi. A ranar Laraba, hukumar yaki da cin hanci da rashawa - [Wike na yunkurin rusa ni ta hanyar amfani da hukumar EFCC wajen kai hari kan ƴan majalisa ta – Bala Mohammed](https://solacebasehausa.com/wike-na-yunkurin-rusa-ni-ta-hanyar-amfani-da-hukumar-efcc-wajen-kai-hari-kan-ƴan-majalisa-ta-bala-mohammed/) - Gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed, ya zargi ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, da haddasa tuhumar daukar nauyin ta’addanci da hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC ta shigar kan kwamishinan kudi na jiharsa, Yakubu Adamu. Gwamnan ya bayyana hakan ne a wata hira da ya yi a tashar talabijin ta Channels a - [Shugaban majalisar Dattawa Akpabio ya janye duk wata ƙarar ɓata suna bayan shawarwarin limami](https://solacebasehausa.com/shugaban-majalisar-dattawa-akpabio-ya-janye-duk-wata-ƙarar-ɓata-suna-bayan-shawarwarin-limami/) - Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Godswill Akpabio, ya umurci lauyoyinsa da su janye dukkan ƙarar bata suna da ke gaban kotu, bayan ya ce shawarwarin da wani limami ya bayar a yayin taron ibadar sabuwar shekara sun yi tasiri a kansa. Wannan bayani ya fito ne cikin wata sanarwa daga ofishin yada labarai na shugaban majalisar - [Tinubu ya yaba da kyawawan halayen Hadiza Bala Usman yayin cikar ta shekara 50 a duniya](https://solacebasehausa.com/tinubu-ya-yaba-da-kyawawan-halayen-hadiza-bala-usman-yayin-cikar-ta-shekara-50-a-duniya/) - Shugaban ƙasa Bola Tinubu ya taya mai ba shi shawara ta musamman kan daidaita manufofi kuma shugabar sashen daidaita sakamakon ayyukan gwamnati ta tsakiya murnar cikar ta shekara 50, wadda ta cika a ranar 2 ga Janairu, 2026. Tinubu ya bayyana Hadiza Bala Usman a matsayin cikakkiyar ’yar ƙasa mai kishin kasa, yana mai cewa - [’Yan sanda sun dakatar da aiwatar da dokar hana amfani da baƙin gilashin mota bayan umarnin kotu](https://solacebasehausa.com/yan-sanda-sun-dakatar-da-aiwatar-da-dokar-hana-amfani-da-baƙin-gilashin-mota-bayan-umarnin-kotu/) - Rundunar ’yan sandan Najeriya ta dakatar da aiwatar da dokar hana izinin amfani da baƙin gilashin mota a fadin kasa, biyo bayan wani umarnin rikon kwarya da kotu ta bayar wanda ya hana fara aiwatar da matakin. Rundunar ta bayyana cewa tun da farko ta sanar da shirin fara aiwatar da dokar ne bisa dalilin - [Gwamna Kano zai karrama ƴan majalisar dokoki biyu da suka rasu sakamakon hidimtawa al'umma](https://solacebasehausa.com/gwamna-kano-zai-karrama-ƴan-majalisar-dokoki-biyu-da-suka-rasu-sakamakon-hidimtawa-alumma/) - Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya sanar da shirin karrama mambobi biyu na Majalisar Dokokin Jihar Kano da suka rasu yayin da suke kan aiki, saboda gagarumar gudummawar da suka bayar wajen hidimar jihar. Wannan na kunshe ne cikin wata sanarwa da kakakin gwamnan, Sunusi Bature Dawakin Tofa, ya sanya wa hannu, inda gwamnan - [Gwamnan jihar Plateau Caleb Mutfwang ya fice daga PDP](https://solacebasehausa.com/gwamnan-jihar-plateau-caleb-mutfwang-ya-fice-daga-pdp/) - Gwamnan Jihar Plateau, Caleb Mutfwang, ya fice daga jam’iyyar PDP a hukumance, inda ya janye kasancewarsa daga jam’iyyar da ya tsaya takara a karkashinta. Gwamnan ya bayyana hakan ne ta cikin wata wasiƙa da ya rubuta ranar 29 ga Disamba, 2025, wadda ya aikawa shugaban jam’iyyar PDP na mazabar Ampang West, Dasjak Sunday Longyol. A - [An biya ni naira Dubu Ɗari domin tayar da Bom a masallacin Maiduguri – wanda ake zargi](https://solacebasehausa.com/an-biya-ni-naira-dubu-ɗari-domin-tayar-da-bom-a-masallacin-maiduguri-wanda-ake-zargi/) - Wani da ake zargin mamba ne na ƙungiyar Boko Haram da aka kama dangane da harin bam da aka kai a wani masallaci a Maiduguri, jihar Borno, mai suna Ibrahim Muhammad ya bayyana cewa an ba shi kimanin Naira Dubu Ɗari domin aiwatar da harin. Harin ya faru ne a ranar 24 ga watan Disamba, - [Mutane 18 sun mutu a hatsarin mota a Jigawa – FRSC](https://solacebasehausa.com/mutane-18-sun-mutu-a-hatsarin-mota-a-jigawa-frsc/) - Hukumar kiyaye abkuwar hadurra ta ƙasa FRSC ta tabbatar da mutuwar mutane 18 sakamakon wani mummunan hatsarin mota da ya faru a karamar hukumar Dutse ta Jihar Jigawa. Hatsarin ya auku ne a ranar Talata a wani bangare na hanyar Dutse zuwa Kwanar Huguma. Mai magana da yawun hukumar a jihar, kwamandan hanyoyi na rundunar, - [Zargin badaƙalar Naira Biliyan 4.6: kotu ta tsare kwamishinan kudi na jihar Bauchi](https://solacebasehausa.com/zargin-badaƙalar-naira-biliyan-4-6-kotu-ta-tsare-kwamishinan-kudi-na-jihar-bauchi/) - Kotun tarayya mai zamanta a Abuja ta bayar da umarnin tsare Yakubu Adamu, kwamishinan kudi na Jihar Bauchi, yayin da take jiran yanke hukunci kan bukatar belinsa. Alkalin kotun, Emeka Nwite, ya bayar da umarnin ne bayan lauyan Adamu ya gabatar da bukatar beli, inda lauyan hukumar EFCC ya nuna adawa da bukatar. Lamarin ya ## Pages - [Solacebase Hausa](https://solacebasehausa.com/) - Shafin Farko na Solacebase Hausa. Shafin dake wallafa labaran Arewacin Najeriya da dumi-dumin su. Kamar Siyasa, Tsaro, Nishadi da sauran s... - [Hide Ads for Premium Members](https://solacebasehausa.com/disable-ads/) - [quads_disable_ads_form] - [Buy Adspace](https://solacebasehausa.com/buy-adspace/) - [Privacy Policy](https://solacebasehausa.com/privacy-policy/) - Who we are Suggested text: Our website address is: https://solacebasehausa.com. Comments Suggested text: When visitors leave comments on the site we collect the data shown in the comments form, and also the visitor’s IP address and browser user agent string to help spam detection. An anonymized string created from your email address (also called a - [News](https://solacebasehausa.com/news/) - Trending Now So Sánh Ưu Đãi SC88 Với Các Cổng Game Cùng Phân Khúc – Lựa Chọn Tốt Nhất Cho Người Chơi Yanzu-Yanzu: CBN Ya Umarci Bankunan kasuwanci da su rinka biyan sabbin kuɗi da akan Kanta 2023: INEC ta cire sunayen Mutane fiye da Miliyan 38 daga cikin rijistar Zabe Gwamnatin tarayya ta umarci - [Blog](https://solacebasehausa.com/blog/) ## Categories - [Uncategorized](https://solacebasehausa.com/category/uncategorized/) - [Siyasa](https://solacebasehausa.com/category/siyasa/) - [Wasanni](https://solacebasehausa.com/category/wasanni/) - [Tsaro](https://solacebasehausa.com/category/tsaro/) - [Featured](https://solacebasehausa.com/category/featured/) - Featured posts - [Ilimi](https://solacebasehausa.com/category/ilimi/) - [Nishadi](https://solacebasehausa.com/category/nishadi/) - [Ra'ayi](https://solacebasehausa.com/category/ra-ayi/) - [Rahotanni Na Musamman](https://solacebasehausa.com/category/rahotanni-na-musamman/) - [Bidiyo](https://solacebasehausa.com/category/bidiyo/) - [Labarai](https://solacebasehausa.com/category/labarai/) - [Lafiya](https://solacebasehausa.com/category/uncategorized/lafiya/) - [Kasuwanci da Tattalin Arziki](https://solacebasehausa.com/category/uncategorized/kasuwanci-da-tattalin-arziki/) - [1Win Brasil](https://solacebasehausa.com/category/1win-brasil/) - [1xbet Russian](https://solacebasehausa.com/category/1xbet-russian/) - [Casino](https://solacebasehausa.com/category/casino/) - [1Win AZ Casino](https://solacebasehausa.com/category/1win-az-casino/) - [1win Turkiye](https://solacebasehausa.com/category/1win-turkiye/) - [pin up casino](https://solacebasehausa.com/category/pin-up-casino/) - [Pin UP Casino AZ](https://solacebasehausa.com/category/pin-up-casino-az/) - [1WIN Official In Russia](https://solacebasehausa.com/category/1win-official-in-russia/) - [1xbet egypt](https://solacebasehausa.com/category/1xbet-egypt/) - [Mostbet Russia](https://solacebasehausa.com/category/mostbet-russia/) - [1win India](https://solacebasehausa.com/category/1win-india/) - [mostbet tr](https://solacebasehausa.com/category/mostbet-tr/) - [1winRussia](https://solacebasehausa.com/category/1winrussia/) - [casino online ar](https://solacebasehausa.com/category/casino-online-ar/) - [Kasyno Online PL](https://solacebasehausa.com/category/kasyno-online-pl/) - [casino en ligne fr](https://solacebasehausa.com/category/casino-en-ligne-fr/) - [casino onlina ca](https://solacebasehausa.com/category/casino-onlina-ca/) - [online casino au](https://solacebasehausa.com/category/online-casino-au/) - [casinò online it](https://solacebasehausa.com/category/casino-online-it/) - [pinco](https://solacebasehausa.com/category/pinco/) - [Комета Казино](https://solacebasehausa.com/category/комета-казино/) - [ricky casino australia](https://solacebasehausa.com/category/ricky-casino-australia/) - [Ketare](https://solacebasehausa.com/category/ketare/) ## Tags - [#Law](https://solacebasehausa.com/tag/law/) - [Wasanni](https://solacebasehausa.com/tag/wasanni/) - [Labarai](https://solacebasehausa.com/tag/labarai/) - [Falalu Bello](https://solacebasehausa.com/tag/falalu-bello/) - [nomination fees](https://solacebasehausa.com/tag/nomination-fees/) - [PRP](https://solacebasehausa.com/tag/prp/) - [Solacebase](https://solacebasehausa.com/tag/solacebase/) - [House Of Reps](https://solacebasehausa.com/tag/house-of-reps/) - [Nse Ekpenyong](https://solacebasehausa.com/tag/nse-ekpenyong/) - [Abuja](https://solacebasehausa.com/tag/abuja/) - [Kuje](https://solacebasehausa.com/tag/kuje/) - [Terrorists](https://solacebasehausa.com/tag/terrorists/) - [Buhari](https://solacebasehausa.com/tag/buhari/) - [japan](https://solacebasehausa.com/tag/japan/) - [Shinzo Abe](https://solacebasehausa.com/tag/shinzo-abe/) - [shot dead](https://solacebasehausa.com/tag/shot-dead/) - [peter obi](https://solacebasehausa.com/tag/peter-obi/) - [ananbira](https://solacebasehausa.com/tag/ananbira/) - [zariya](https://solacebasehausa.com/tag/zariya/) - [Kaduna](https://solacebasehausa.com/tag/kaduna/) - [Datti Baba-Ahmed](https://solacebasehausa.com/tag/datti-baba-ahmed/) - [LP](https://solacebasehausa.com/tag/lp/) - [Assassination](https://solacebasehausa.com/tag/assassination/) - [Prime Minister](https://solacebasehausa.com/tag/prime-minister/) - [PWDs](https://solacebasehausa.com/tag/pwds/) - [Nagerian union of journalists](https://solacebasehausa.com/tag/nagerian-union-of-journalists/) - [Tinubu](https://solacebasehausa.com/tag/tinubu/) - [Barno](https://solacebasehausa.com/tag/barno/) - [Lagos](https://solacebasehausa.com/tag/lagos/) - [Masari](https://solacebasehausa.com/tag/masari/) - [Kwankwaso](https://solacebasehausa.com/tag/kwankwaso/) - [sri lanka](https://solacebasehausa.com/tag/sri-lanka/) - [protest](https://solacebasehausa.com/tag/protest/) - [Oyo state](https://solacebasehausa.com/tag/oyo-state/) - [police](https://solacebasehausa.com/tag/police/) - [fake bank alerts](https://solacebasehausa.com/tag/fake-bank-alerts/) - [lawmaker](https://solacebasehausa.com/tag/lawmaker/) - [kidney disease](https://solacebasehausa.com/tag/kidney-disease/) - [jailbreak](https://solacebasehausa.com/tag/jailbreak/) - [Ogun state](https://solacebasehausa.com/tag/ogun-state/) - [Ban](https://solacebasehausa.com/tag/ban/) - [IGP](https://solacebasehausa.com/tag/igp/) - [police. spy](https://solacebasehausa.com/tag/police-spy/) - [NAHCON](https://solacebasehausa.com/tag/nahcon/) - [Nageria](https://solacebasehausa.com/tag/nageria/) - [pilgrims](https://solacebasehausa.com/tag/pilgrims/) - [Saudi Arabia](https://solacebasehausa.com/tag/saudi-arabia/) - [Bauchi](https://solacebasehausa.com/tag/bauchi/) - [NNPP](https://solacebasehausa.com/tag/nnpp/) - [chairman](https://solacebasehausa.com/tag/chairman/) - [Gombe](https://solacebasehausa.com/tag/gombe/) - [court](https://solacebasehausa.com/tag/court/) - [EcoBanka plc](https://solacebasehausa.com/tag/ecobanka-plc/) - [Nabil Maukarzel](https://solacebasehausa.com/tag/nabil-maukarzel/) - [Halawi Fidaa](https://solacebasehausa.com/tag/halawi-fidaa/) - [FRSC](https://solacebasehausa.com/tag/frsc/) - [retire](https://solacebasehausa.com/tag/retire/) - [FRSC Corps Marshal](https://solacebasehausa.com/tag/frsc-corps-marshal/) - [Boboye Olayemi Oyeyemi](https://solacebasehausa.com/tag/boboye-olayemi-oyeyemi/) - [Bulletin](https://solacebasehausa.com/tag/bulletin/) - [JAMB](https://solacebasehausa.com/tag/jamb/) - [cut off marks](https://solacebasehausa.com/tag/cut-off-marks/) - [Facebook](https://solacebasehausa.com/tag/facebook/) - [Google](https://solacebasehausa.com/tag/google/) - [whatsApp](https://solacebasehausa.com/tag/whatsapp/) - [Indonesia](https://solacebasehausa.com/tag/indonesia/) - [Mele kyari](https://solacebasehausa.com/tag/mele-kyari/) - [NNPC LTD](https://solacebasehausa.com/tag/nnpc-ltd/) - [Abba kyari](https://solacebasehausa.com/tag/abba-kyari/) - [INEC](https://solacebasehausa.com/tag/inec/) - [Osun](https://solacebasehausa.com/tag/osun/) - [PDP](https://solacebasehausa.com/tag/pdp/) - [Adeleke](https://solacebasehausa.com/tag/adeleke/) - [APC](https://solacebasehausa.com/tag/apc/) - [Kano](https://solacebasehausa.com/tag/kano/) - [Borno](https://solacebasehausa.com/tag/borno/) - [Shettima](https://solacebasehausa.com/tag/shettima/) - [vice presidential candidate](https://solacebasehausa.com/tag/vice-presidential-candidate/) - [2023](https://solacebasehausa.com/tag/2023/) - [Hausa](https://solacebasehausa.com/tag/hausa/) - [ASUU](https://solacebasehausa.com/tag/asuu/) - [Education](https://solacebasehausa.com/tag/education/) - [Chris Ngige](https://solacebasehausa.com/tag/chris-ngige/) - [Ahmed Idris](https://solacebasehausa.com/tag/ahmed-idris/) - [Ahmad Idris](https://solacebasehausa.com/tag/ahmad-idris/) - [Atiku](https://solacebasehausa.com/tag/atiku/) - [Saudi](https://solacebasehausa.com/tag/saudi/) - [journalist](https://solacebasehausa.com/tag/journalist/) - [Press](https://solacebasehausa.com/tag/press/) - [Tobi Amusan](https://solacebasehausa.com/tag/tobi-amusan/) - [Kogi](https://solacebasehausa.com/tag/kogi/) - [bread](https://solacebasehausa.com/tag/bread/) - [Ganduje](https://solacebasehausa.com/tag/ganduje/) - [Kolo yusif](https://solacebasehausa.com/tag/kolo-yusif/) - [Usman Baba](https://solacebasehausa.com/tag/usman-baba/) - [NLC](https://solacebasehausa.com/tag/nlc/) - [Balogun Alanamu](https://solacebasehausa.com/tag/balogun-alanamu/) - [AbdulRaham AbdulRazaq](https://solacebasehausa.com/tag/abdulraham-abdulrazaq/) - [Kwara](https://solacebasehausa.com/tag/kwara/) - [Jos](https://solacebasehausa.com/tag/jos/) - [FG](https://solacebasehausa.com/tag/fg/) - [Femi Gbajabiamila. Solacebase](https://solacebasehausa.com/tag/femi-gbajabiamila-solacebase/) - [AON](https://solacebasehausa.com/tag/aon/) - [Aviation](https://solacebasehausa.com/tag/aviation/) - [Hadi Sirika](https://solacebasehausa.com/tag/hadi-sirika/) - [Delta](https://solacebasehausa.com/tag/delta/) - [Public Officers](https://solacebasehausa.com/tag/public-officers/) - [Rabi’u Musa Kwankwaso](https://solacebasehausa.com/tag/rabiu-musa-kwankwaso/) - [Umar Tanko Yakasai](https://solacebasehausa.com/tag/umar-tanko-yakasai/) - [Hanifa](https://solacebasehausa.com/tag/hanifa/) - [Zulum](https://solacebasehausa.com/tag/zulum/) - [NCoS](https://solacebasehausa.com/tag/ncos/) - [Nasarawa](https://solacebasehausa.com/tag/nasarawa/) - [Tanko](https://solacebasehausa.com/tag/tanko/) - [NAFDAC](https://solacebasehausa.com/tag/nafdac/) - [NDLEA](https://solacebasehausa.com/tag/ndlea/) - [US](https://solacebasehausa.com/tag/us/) - [Osama Bin LadenAyman Al-Zawahiri](https://solacebasehausa.com/tag/osama-bin-ladenayman-al-zawahiri/) - [Joe Biden](https://solacebasehausa.com/tag/joe-biden/) - [Dubai](https://solacebasehausa.com/tag/dubai/) - [Africa](https://solacebasehausa.com/tag/africa/) - [AIG](https://solacebasehausa.com/tag/aig/) - [Kaaba](https://solacebasehausa.com/tag/kaaba/) - [Sheikh Abdul Rahman Al-Sudais](https://solacebasehausa.com/tag/sheikh-abdul-rahman-al-sudais/) - [NUC](https://solacebasehausa.com/tag/nuc/) - [Adamu Adamu](https://solacebasehausa.com/tag/adamu-adamu/) - [Ooni of Ife](https://solacebasehausa.com/tag/ooni-of-ife/) - [Oba Adeyeye Ogunwusi](https://solacebasehausa.com/tag/oba-adeyeye-ogunwusi/) - [Ile-Ife](https://solacebasehausa.com/tag/ile-ife/) - [Osun State](https://solacebasehausa.com/tag/osun-state/) - [Aisha Buhari](https://solacebasehausa.com/tag/aisha-buhari/) - [Aminu](https://solacebasehausa.com/tag/aminu/) - [Majalisa](https://solacebasehausa.com/tag/majalisa/) - [Najeriya](https://solacebasehausa.com/tag/najeriya/) - [Students](https://solacebasehausa.com/tag/students/) - [Zamfara](https://solacebasehausa.com/tag/zamfara/) - [Bola Tinubu](https://solacebasehausa.com/tag/bola-tinubu/) - [Kasafi](https://solacebasehausa.com/tag/kasafi/) - [Bana](https://solacebasehausa.com/tag/bana/) - [Nigeria](https://solacebasehausa.com/tag/nigeria/) - [Oluremi Tinubu](https://solacebasehausa.com/tag/oluremi-tinubu/) - [sojin niger](https://solacebasehausa.com/tag/sojin-niger/) - [burkina faso](https://solacebasehausa.com/tag/burkina-faso/) - [kashe](https://solacebasehausa.com/tag/kashe/) - [Jami'an](https://solacebasehausa.com/tag/jamian/) - [pakistan](https://solacebasehausa.com/tag/pakistan/) - [sadarwa](https://solacebasehausa.com/tag/sadarwa/) - [Nigerian Army](https://solacebasehausa.com/tag/nigerian-army/) - [DSS](https://solacebasehausa.com/tag/dss/) - [Ambaliya](https://solacebasehausa.com/tag/ambaliya/) - [Jihar Naija](https://solacebasehausa.com/tag/jihar-naija/) - [Umaru Bago](https://solacebasehausa.com/tag/umaru-bago/) - [Mafi karancin albashi.](https://solacebasehausa.com/tag/mafi-karancin-albashi/) - [Abba Kabir Yusuf](https://solacebasehausa.com/tag/abba-kabir-yusuf/) - [Firamare](https://solacebasehausa.com/tag/firamare/) - [Sakandire](https://solacebasehausa.com/tag/sakandire/) - [hadaddiyar daular larabawa](https://solacebasehausa.com/tag/hadaddiyar-daular-larabawa/) - [najeriys](https://solacebasehausa.com/tag/najeriys/) - [NUJ](https://solacebasehausa.com/tag/nuj/) - [Yan jarida](https://solacebasehausa.com/tag/yan-jarida/) - [Dangote](https://solacebasehausa.com/tag/dangote/) - [Manfetir](https://solacebasehausa.com/tag/manfetir/) - [arewa](https://solacebasehausa.com/tag/arewa/) - [Gwamnatin tarayya](https://solacebasehausa.com/tag/gwamnatin-tarayya/) - [hukumar kashe gobara](https://solacebasehausa.com/tag/hukumar-kashe-gobara/) - [NNPC](https://solacebasehausa.com/tag/nnpc/) - [NIN](https://solacebasehausa.com/tag/nin/) - [SIM](https://solacebasehausa.com/tag/sim/) - [Farasin man fetir](https://solacebasehausa.com/tag/farasin-man-fetir/) - [Ambaliyar ruwa](https://solacebasehausa.com/tag/ambaliyar-ruwa/) - [Maulidi](https://solacebasehausa.com/tag/maulidi/) - [gidauniya](https://solacebasehausa.com/tag/gidauniya/) - [majalisar dinkin duniya](https://solacebasehausa.com/tag/majalisar-dinkin-duniya/) - [Fabura](https://solacebasehausa.com/tag/fabura/) - [Wike](https://solacebasehausa.com/tag/wike/) - [Rivers](https://solacebasehausa.com/tag/rivers/) - [Gidan yari](https://solacebasehausa.com/tag/gidan-yari/) - [Ado Inuwa](https://solacebasehausa.com/tag/ado-inuwa/) - [dam din Lagbo](https://solacebasehausa.com/tag/dam-din-lagbo/) - [kamaru.](https://solacebasehausa.com/tag/kamaru/) - [gudunmawa](https://solacebasehausa.com/tag/gudunmawa/) - [tallafi](https://solacebasehausa.com/tag/tallafi/) - [Khairun](https://solacebasehausa.com/tag/khairun/) - [Khalifa Isyaka Rabi'u](https://solacebasehausa.com/tag/khalifa-isyaka-rabiu/) - [Yahya Bello](https://solacebasehausa.com/tag/yahya-bello/) - [EFCC](https://solacebasehausa.com/tag/efcc/) - [Ja'iz](https://solacebasehausa.com/tag/jaiz/) - [lambar girmamawa](https://solacebasehausa.com/tag/lambar-girmamawa/) - [Maiduguri](https://solacebasehausa.com/tag/maiduguri/) - [Bobrisky](https://solacebasehausa.com/tag/bobrisky/) - [Kansiec](https://solacebasehausa.com/tag/kansiec/) - [Zabe](https://solacebasehausa.com/tag/zabe/) - [Kotu](https://solacebasehausa.com/tag/kotu/) - [Yan sanda](https://solacebasehausa.com/tag/yan-sanda/) - [Hatsarin Mota.](https://solacebasehausa.com/tag/hatsarin-mota/) - [Jami'ar Bayero](https://solacebasehausa.com/tag/jamiar-bayero/) - [BUK](https://solacebasehausa.com/tag/buk/) - [Gasar Jami'o'i](https://solacebasehausa.com/tag/gasar-jamioi/) - [Yajin Aiki](https://solacebasehausa.com/tag/yajin-aiki/) - [NANS](https://solacebasehausa.com/tag/nans/) - [Wofan-icon 2](https://solacebasehausa.com/tag/wofan-icon-2/) - [Kungiyar mata manoma](https://solacebasehausa.com/tag/kungiyar-mata-manoma/) - [Juyin mulki](https://solacebasehausa.com/tag/juyin-mulki/) - [Jamhuriyar Benin](https://solacebasehausa.com/tag/jamhuriyar-benin/) - [Bankin Offa](https://solacebasehausa.com/tag/bankin-offa/) - [Fashi da makami](https://solacebasehausa.com/tag/fashi-da-makami/) - [Matawalle](https://solacebasehausa.com/tag/matawalle/) - [Gwamna Lawala](https://solacebasehausa.com/tag/gwamna-lawala/) - [Ta'addnci](https://solacebasehausa.com/tag/taaddnci/) - [Jigawa](https://solacebasehausa.com/tag/jigawa/) - [Gwana Namadi](https://solacebasehausa.com/tag/gwana-namadi/) - [Kibiya](https://solacebasehausa.com/tag/kibiya/) - [Dr. Salamatu](https://solacebasehausa.com/tag/dr-salamatu/) - [wofan](https://solacebasehausa.com/tag/wofan/) - [cssn](https://solacebasehausa.com/tag/cssn/) - [Bayero University](https://solacebasehausa.com/tag/bayero-university/) - [Kano (BUK)](https://solacebasehausa.com/tag/kano-buk/) - [EFFCC](https://solacebasehausa.com/tag/effcc/) - [Enugu](https://solacebasehausa.com/tag/enugu/) - [Gwamnan Jihar Jigawa](https://solacebasehausa.com/tag/gwamnan-jihar-jigawa/) - [Malam Umar A. Namadi](https://solacebasehausa.com/tag/malam-umar-a-namadi/) - [kwamishima](https://solacebasehausa.com/tag/kwamishima/) - [Auwalu Abdullahi sankara](https://solacebasehausa.com/tag/auwalu-abdullahi-sankara/) - [TCN](https://solacebasehausa.com/tag/tcn/) - [Lalacewar wutar lantarki](https://solacebasehausa.com/tag/lalacewar-wutar-lantarki/) - [Zaben Kananan hukomomi](https://solacebasehausa.com/tag/zaben-kananan-hukomomi/) - [Sunusi Bature](https://solacebasehausa.com/tag/sunusi-bature/) - [Abdullateef Abubakar Jos](https://solacebasehausa.com/tag/abdullateef-abubakar-jos/) - [Farfesa Malumfashi](https://solacebasehausa.com/tag/farfesa-malumfashi/) - [Hukumar Zabe ta Kano](https://solacebasehausa.com/tag/hukumar-zabe-ta-kano/) - [Dokar takaita zirga zirga](https://solacebasehausa.com/tag/dokar-takaita-zirga-zirga/) - [IPCC](https://solacebasehausa.com/tag/ipcc/) - [Obasanjo](https://solacebasehausa.com/tag/obasanjo/) - [Gwamna Yusuf](https://solacebasehausa.com/tag/gwamna-yusuf/) - [Jahar Kano](https://solacebasehausa.com/tag/jahar-kano/) - [Filaye](https://solacebasehausa.com/tag/filaye/) - [Arewacin Najeriya](https://solacebasehausa.com/tag/arewacin-najeriya/) - [Dan wasan Mancasta Rodri ya lashe kyautar Ballon d'Or na bana](https://solacebasehausa.com/tag/dan-wasan-mancasta-rodri-ya-lashe-kyautar-ballon-dor-na-bana/) - [Kotun](https://solacebasehausa.com/tag/kotun/) - [kasar Sin](https://solacebasehausa.com/tag/kasar-sin/) - [gidan gyaran hali](https://solacebasehausa.com/tag/gidan-gyaran-hali/) - [Kan Zargin zamba da lalata kadarori](https://solacebasehausa.com/tag/kan-zargin-zamba-da-lalata-kadarori/) - [Kotu Mano](https://solacebasehausa.com/tag/kotu-mano/) - [Kotun Kano](https://solacebasehausa.com/tag/kotun-kano/) - [Marin Liman](https://solacebasehausa.com/tag/marin-liman/) - [Sallahr Asuba](https://solacebasehausa.com/tag/sallahr-asuba/) - [Gwamna Fabura](https://solacebasehausa.com/tag/gwamna-fabura/) - [AGF](https://solacebasehausa.com/tag/agf/) - [CBN](https://solacebasehausa.com/tag/cbn/) - [Majalisar Dattawa](https://solacebasehausa.com/tag/majalisar-dattawa/) - [Sabbin Ministoci](https://solacebasehausa.com/tag/sabbin-ministoci/) - [Koma Baya](https://solacebasehausa.com/tag/koma-baya/) - [Mulki](https://solacebasehausa.com/tag/mulki/) - [Rahoton Mo Ibrahim](https://solacebasehausa.com/tag/rahoton-mo-ibrahim/) - [FCCPC](https://solacebasehausa.com/tag/fccpc/) - [Hauhawar Farashi](https://solacebasehausa.com/tag/hauhawar-farashi/) - [Beloo Tunji](https://solacebasehausa.com/tag/beloo-tunji/) - [Rushewar Gini](https://solacebasehausa.com/tag/rushewar-gini/) - [Ibadan](https://solacebasehausa.com/tag/ibadan/) - [Babban Hafsan Sojojin Kasa](https://solacebasehausa.com/tag/babban-hafsan-sojojin-kasa/) - [Laftanar Janar Taoreed Lagbaja](https://solacebasehausa.com/tag/laftanar-janar-taoreed-lagbaja/) - [Kananan Hukomomi](https://solacebasehausa.com/tag/kananan-hukomomi/) - [Zaizayar Kasa](https://solacebasehausa.com/tag/zaizayar-kasa/) - [Aminu Sani Jaji](https://solacebasehausa.com/tag/aminu-sani-jaji/) - [Stella](https://solacebasehausa.com/tag/stella/) - [Kurkuku](https://solacebasehausa.com/tag/kurkuku/) - [General Sani Abacha](https://solacebasehausa.com/tag/general-sani-abacha/) - [Yusuf Ata](https://solacebasehausa.com/tag/yusuf-ata/) - [Zaben 2027](https://solacebasehausa.com/tag/zaben-2027/) - [Lokoja-Gwagwalada](https://solacebasehausa.com/tag/lokoja-gwagwalada/) - ['yan ta'adda](https://solacebasehausa.com/tag/yan-taadda/) - [wutar lantarki](https://solacebasehausa.com/tag/wutar-lantarki/) - [Jahar Neja](https://solacebasehausa.com/tag/jahar-neja/) - [Matsalar Tsaro](https://solacebasehausa.com/tag/matsalar-tsaro/) - [Plateau](https://solacebasehausa.com/tag/plateau/) - [Hakar Ma`adanan Kasa](https://solacebasehausa.com/tag/hakar-maadanan-kasa/) - [Auren Yar Kwankwaso](https://solacebasehausa.com/tag/auren-yar-kwankwaso/) - [Firaministan Indiya Modi](https://solacebasehausa.com/tag/firaministan-indiya-modi/) - [UNICEF](https://solacebasehausa.com/tag/unicef/) - [ISWAP](https://solacebasehausa.com/tag/iswap/) - [Masu Garkuwa da Mutane](https://solacebasehausa.com/tag/masu-garkuwa-da-mutane/) - [Tabarbarewar Najeriya](https://solacebasehausa.com/tag/tabarbarewar-najeriya/) - [fadar Aso Rock](https://solacebasehausa.com/tag/fadar-aso-rock/) - [CBT](https://solacebasehausa.com/tag/cbt/) - [Tantancewa](https://solacebasehausa.com/tag/tantancewa/) - [2025](https://solacebasehausa.com/tag/2025/) - [Sojin Sama](https://solacebasehausa.com/tag/sojin-sama/) - [NAF](https://solacebasehausa.com/tag/naf/) - [Yan Bindiga](https://solacebasehausa.com/tag/yan-bindiga/) - [Majalisar wakilai](https://solacebasehausa.com/tag/majalisar-wakilai/) - [Kudirin Shekara Shida](https://solacebasehausa.com/tag/kudirin-shekara-shida/) - [Shugaban Kasa](https://solacebasehausa.com/tag/shugaban-kasa/) - [Gomnoni](https://solacebasehausa.com/tag/gomnoni/) - [Garba Musa Kwankwaso](https://solacebasehausa.com/tag/garba-musa-kwankwaso/) - [Rikicin Fili](https://solacebasehausa.com/tag/rikicin-fili/) - [Matar Dangote](https://solacebasehausa.com/tag/matar-dangote/) - [Ragin Farashin Man Fetur](https://solacebasehausa.com/tag/ragin-farashin-man-fetur/) - [Port Harcourt](https://solacebasehausa.com/tag/port-harcourt/) - [NNPCL](https://solacebasehausa.com/tag/nnpcl/) - [Man Fetur](https://solacebasehausa.com/tag/man-fetur/) - [Cinhanci](https://solacebasehausa.com/tag/cinhanci/) - [DM](https://solacebasehausa.com/tag/dm/) - [Sabuwar Hedikwata](https://solacebasehausa.com/tag/sabuwar-hedikwata/) - [Tsohon Ministan Wutar Lantarki](https://solacebasehausa.com/tag/tsohon-ministan-wutar-lantarki/) - [Saleh Mamman](https://solacebasehausa.com/tag/saleh-mamman/) - [Mambila](https://solacebasehausa.com/tag/mambila/) - [NAMA](https://solacebasehausa.com/tag/nama/) - [Haraji](https://solacebasehausa.com/tag/haraji/) - [Jirage Masu Saukar Ungulu](https://solacebasehausa.com/tag/jirage-masu-saukar-ungulu/) - [Prof Abdullahi Saleh Usman](https://solacebasehausa.com/tag/prof-abdullahi-saleh-usman/) - [Alhazai](https://solacebasehausa.com/tag/alhazai/) - [Dokar Haraji.](https://solacebasehausa.com/tag/dokar-haraji/) - [Hajj](https://solacebasehausa.com/tag/hajj/) - [Afirka ta Kudu](https://solacebasehausa.com/tag/afirka-ta-kudu/) - [Barau Jibrin](https://solacebasehausa.com/tag/barau-jibrin/) - [Alh. Nasir Ado Bayero](https://solacebasehausa.com/tag/alh-nasir-ado-bayero/) - [Sabuwar Dokar Haraji](https://solacebasehausa.com/tag/sabuwar-dokar-haraji/) - [Rundunar Yan Sanda](https://solacebasehausa.com/tag/rundunar-yan-sanda/) - [Jihar Ribas](https://solacebasehausa.com/tag/jihar-ribas/) - [Jihar Legas](https://solacebasehausa.com/tag/jihar-legas/) - [LASTMA](https://solacebasehausa.com/tag/lastma/) - [Ango da Amarya](https://solacebasehausa.com/tag/ango-da-amarya/) - [Kashim Shettima](https://solacebasehausa.com/tag/kashim-shettima/) - [Katsina](https://solacebasehausa.com/tag/katsina/) - [POS](https://solacebasehausa.com/tag/pos/) - [ATM](https://solacebasehausa.com/tag/atm/) - [Bankuna](https://solacebasehausa.com/tag/bankuna/) - [Cinhanci da Rashawa](https://solacebasehausa.com/tag/cinhanci-da-rashawa/) - [NCAA](https://solacebasehausa.com/tag/ncaa/) - [FAAN](https://solacebasehausa.com/tag/faan/) - [Kwamishinoni](https://solacebasehausa.com/tag/kwamishinoni/) - [Atiku Abubakar](https://solacebasehausa.com/tag/atiku-abubakar/) - [Azman](https://solacebasehausa.com/tag/azman/) - [Jirgin Sama](https://solacebasehausa.com/tag/jirgin-sama/) - [Ruguzau](https://solacebasehausa.com/tag/ruguzau/) - [Sojoji](https://solacebasehausa.com/tag/sojoji/) - [Tsohon Shugaban Kasa Muhammadu Buhari](https://solacebasehausa.com/tag/tsohon-shugaban-kasa-muhammadu-buhari/) - [Saudiya](https://solacebasehausa.com/tag/saudiya/) - [SEDSAC](https://solacebasehausa.com/tag/sedsac/) - [CISLAC](https://solacebasehausa.com/tag/cislac/) - [Turmutsutsu](https://solacebasehausa.com/tag/turmutsutsu/) - [Rabon Abinci](https://solacebasehausa.com/tag/rabon-abinci/) - [Nijar](https://solacebasehausa.com/tag/nijar/) - [Lakurawa](https://solacebasehausa.com/tag/lakurawa/) - [Faransa](https://solacebasehausa.com/tag/faransa/) - [Najieria](https://solacebasehausa.com/tag/najieria/) - [Tallafin Man Fetur](https://solacebasehausa.com/tag/tallafin-man-fetur/) - [Sabuwar Dolar](https://solacebasehausa.com/tag/sabuwar-dolar/) - [Dele](https://solacebasehausa.com/tag/dele/) - [Farotimi](https://solacebasehausa.com/tag/farotimi/) - [Gidan Kurkuku](https://solacebasehausa.com/tag/gidan-kurkuku/) - [Sule Garo](https://solacebasehausa.com/tag/sule-garo/) - [Kirsimeti](https://solacebasehausa.com/tag/kirsimeti/) - [Hadarin Mota.](https://solacebasehausa.com/tag/hadarin-mota/) - [RUMFOBA](https://solacebasehausa.com/tag/rumfoba/) - [Harshen Hausa](https://solacebasehausa.com/tag/harshen-hausa/) - [AKCOE](https://solacebasehausa.com/tag/akcoe/) - [Ministan Tsaro](https://solacebasehausa.com/tag/ministan-tsaro/) - [Bello Matawalle](https://solacebasehausa.com/tag/bello-matawalle/) - [Sokoto](https://solacebasehausa.com/tag/sokoto/) - [Tsaro](https://solacebasehausa.com/tag/tsaro/) - [ILORIN](https://solacebasehausa.com/tag/ilorin/) - [UNIVERSITY](https://solacebasehausa.com/tag/university/) - [SIYASA](https://solacebasehausa.com/tag/siyasa/) - [Fire](https://solacebasehausa.com/tag/fire/) - [Petrol](https://solacebasehausa.com/tag/petrol/) - [Explosion](https://solacebasehausa.com/tag/explosion/) - [accident](https://solacebasehausa.com/tag/accident/) - [army](https://solacebasehausa.com/tag/army/) - [NYSC](https://solacebasehausa.com/tag/nysc/) - [Allowance](https://solacebasehausa.com/tag/allowance/) - [Arrest](https://solacebasehausa.com/tag/arrest/) - [Muhalli](https://solacebasehausa.com/tag/muhalli/) - [Tsafta](https://solacebasehausa.com/tag/tsafta/) - [Lafiya](https://solacebasehausa.com/tag/lafiya/) - [Shara](https://solacebasehausa.com/tag/shara/) - [Aure](https://solacebasehausa.com/tag/aure/) - [Zawarawa](https://solacebasehausa.com/tag/zawarawa/) - [Amurka](https://solacebasehausa.com/tag/amurka/) - [Road](https://solacebasehausa.com/tag/road/) - [Insurance](https://solacebasehausa.com/tag/insurance/) - [tattalin arziki](https://solacebasehausa.com/tag/tattalin-arziki/) - [zaman lafiya](https://solacebasehausa.com/tag/zaman-lafiya/) - [Albashi](https://solacebasehausa.com/tag/albashi/) - [kudi](https://solacebasehausa.com/tag/kudi/) - [likitoci](https://solacebasehausa.com/tag/likitoci/) - [asibiti](https://solacebasehausa.com/tag/asibiti/) - [Martani](https://solacebasehausa.com/tag/martani/) - [STRIKE](https://solacebasehausa.com/tag/strike/) - [WORKERS](https://solacebasehausa.com/tag/workers/) - [Noma](https://solacebasehausa.com/tag/noma/) - [AI](https://solacebasehausa.com/tag/ai/) - [Politics](https://solacebasehausa.com/tag/politics/) - [EPL](https://solacebasehausa.com/tag/epl/) - [Arsenal](https://solacebasehausa.com/tag/arsenal/) - [Football](https://solacebasehausa.com/tag/football/) - [Coach](https://solacebasehausa.com/tag/coach/) - [Kasuwanci](https://solacebasehausa.com/tag/kasuwanci/) - [Auren zawarawa](https://solacebasehausa.com/tag/auren-zawarawa/) - [Ebola](https://solacebasehausa.com/tag/ebola/) - [NHIS](https://solacebasehausa.com/tag/nhis/) - [hukunci](https://solacebasehausa.com/tag/hukunci/) - [kisa](https://solacebasehausa.com/tag/kisa/) - [Zanga-Zanga](https://solacebasehausa.com/tag/zanga-zanga/) - [Zargi](https://solacebasehausa.com/tag/zargi/) - [Kame](https://solacebasehausa.com/tag/kame/) - [Sarki](https://solacebasehausa.com/tag/sarki/) - [Jaje](https://solacebasehausa.com/tag/jaje/) - [Rikici](https://solacebasehausa.com/tag/rikici/) - [Tanker](https://solacebasehausa.com/tag/tanker/) - [Election](https://solacebasehausa.com/tag/election/) - [Asibitoci](https://solacebasehausa.com/tag/asibitoci/) - [ƙari](https://solacebasehausa.com/tag/ƙari/) - [NMA](https://solacebasehausa.com/tag/nma/) - [Bandit](https://solacebasehausa.com/tag/bandit/) - [Attack](https://solacebasehausa.com/tag/attack/) - [Abduct](https://solacebasehausa.com/tag/abduct/) - [States](https://solacebasehausa.com/tag/states/) - [TUC](https://solacebasehausa.com/tag/tuc/) - [Electricity](https://solacebasehausa.com/tag/electricity/) - [Reject](https://solacebasehausa.com/tag/reject/) - [Rimin Zakara](https://solacebasehausa.com/tag/rimin-zakara/) - [BUDGET](https://solacebasehausa.com/tag/budget/) - [INCREASE](https://solacebasehausa.com/tag/increase/) - [Yanayi](https://solacebasehausa.com/tag/yanayi/) - [MAN](https://solacebasehausa.com/tag/man/) - [Lantarki](https://solacebasehausa.com/tag/lantarki/) - [karin kudi](https://solacebasehausa.com/tag/karin-kudi/) - [NIS](https://solacebasehausa.com/tag/nis/) - [Fasfo](https://solacebasehausa.com/tag/fasfo/) - [Yan Najeriya](https://solacebasehausa.com/tag/yan-najeriya/) - [ICPC](https://solacebasehausa.com/tag/icpc/) - [Zamba](https://solacebasehausa.com/tag/zamba/) - [Tchiani](https://solacebasehausa.com/tag/tchiani/) - [Trump](https://solacebasehausa.com/tag/trump/) - [USAID](https://solacebasehausa.com/tag/usaid/) - [Motoci](https://solacebasehausa.com/tag/motoci/) - [Turji](https://solacebasehausa.com/tag/turji/) - [Gobara](https://solacebasehausa.com/tag/gobara/) - [Danbatta](https://solacebasehausa.com/tag/danbatta/) - [KAEDCO](https://solacebasehausa.com/tag/kaedco/) - [Kidnap](https://solacebasehausa.com/tag/kidnap/) - [Ransom](https://solacebasehausa.com/tag/ransom/) - [Business](https://solacebasehausa.com/tag/business/) - [New SSG](https://solacebasehausa.com/tag/new-ssg/) - [Ma'adanai](https://solacebasehausa.com/tag/maadanai/) - [NIM](https://solacebasehausa.com/tag/nim/) - [AWARD](https://solacebasehausa.com/tag/award/) - [Suicide](https://solacebasehausa.com/tag/suicide/) - [Bawa](https://solacebasehausa.com/tag/bawa/) - [Kebbi](https://solacebasehausa.com/tag/kebbi/) - [JSC](https://solacebasehausa.com/tag/jsc/) - [Migrant](https://solacebasehausa.com/tag/migrant/) - [Canada](https://solacebasehausa.com/tag/canada/) - [SSG](https://solacebasehausa.com/tag/ssg/) - [Swear](https://solacebasehausa.com/tag/swear/) - [IPOB](https://solacebasehausa.com/tag/ipob/) - [Kanu](https://solacebasehausa.com/tag/kanu/) - [Tambuwal](https://solacebasehausa.com/tag/tambuwal/) - [Meeting](https://solacebasehausa.com/tag/meeting/) - [VISA](https://solacebasehausa.com/tag/visa/) - [SHATTIMA](https://solacebasehausa.com/tag/shattima/) - [private](https://solacebasehausa.com/tag/private/) - [PCACC](https://solacebasehausa.com/tag/pcacc/) - [SSA](https://solacebasehausa.com/tag/ssa/) - [Guns](https://solacebasehausa.com/tag/guns/) - [UTME](https://solacebasehausa.com/tag/utme/) - [UNDER 16](https://solacebasehausa.com/tag/under-16/) - [Saudiyya](https://solacebasehausa.com/tag/saudiyya/) - [Farming](https://solacebasehausa.com/tag/farming/) - [Kashere](https://solacebasehausa.com/tag/kashere/) - [Corruption](https://solacebasehausa.com/tag/corruption/) - [Commission](https://solacebasehausa.com/tag/commission/) - [SENATE](https://solacebasehausa.com/tag/senate/) - [RECOVER](https://solacebasehausa.com/tag/recover/) - [BAIL](https://solacebasehausa.com/tag/bail/) - [Rep](https://solacebasehausa.com/tag/rep/) - [VAT](https://solacebasehausa.com/tag/vat/) - [Second Reading](https://solacebasehausa.com/tag/second-reading/) - [POWER](https://solacebasehausa.com/tag/power/) - [NATIONAL GRID](https://solacebasehausa.com/tag/national-grid/) - [COLLAPSES](https://solacebasehausa.com/tag/collapses/) - [Custom](https://solacebasehausa.com/tag/custom/) - [Rifles](https://solacebasehausa.com/tag/rifles/) - [Security](https://solacebasehausa.com/tag/security/) - [Misappropriation](https://solacebasehausa.com/tag/misappropriation/) - [REPRESENTATIVE](https://solacebasehausa.com/tag/representative/) - [NBC](https://solacebasehausa.com/tag/nbc/) - [MTN](https://solacebasehausa.com/tag/mtn/) - [LAND SCAM](https://solacebasehausa.com/tag/land-scam/) - [Prisons](https://solacebasehausa.com/tag/prisons/) - [Ethiopia](https://solacebasehausa.com/tag/ethiopia/) - [AU](https://solacebasehausa.com/tag/au/) - [Summit](https://solacebasehausa.com/tag/summit/) - [NECO](https://solacebasehausa.com/tag/neco/) - [SSCE](https://solacebasehausa.com/tag/ssce/) - [RESULT](https://solacebasehausa.com/tag/result/) - [Bisa](https://solacebasehausa.com/tag/bisa/) - [America](https://solacebasehausa.com/tag/america/) - [kidnappers](https://solacebasehausa.com/tag/kidnappers/) - [Binance](https://solacebasehausa.com/tag/binance/) - [Cryptocurrency](https://solacebasehausa.com/tag/cryptocurrency/) - [College](https://solacebasehausa.com/tag/college/) - [El-rufai](https://solacebasehausa.com/tag/el-rufai/) - [Birthday](https://solacebasehausa.com/tag/birthday/) - [Fuel](https://solacebasehausa.com/tag/fuel/) - [Tankers](https://solacebasehausa.com/tag/tankers/) - [Shadow government](https://solacebasehausa.com/tag/shadow-government/) - [Peace](https://solacebasehausa.com/tag/peace/) - [Schools](https://solacebasehausa.com/tag/schools/) - [Boko Haram](https://solacebasehausa.com/tag/boko-haram/) - [IPPIS](https://solacebasehausa.com/tag/ippis/) - [SALARY](https://solacebasehausa.com/tag/salary/) - [HEALTH WORKERS](https://solacebasehausa.com/tag/health-workers/) - [LG](https://solacebasehausa.com/tag/lg/) - [ALGON](https://solacebasehausa.com/tag/algon/) - [ACF](https://solacebasehausa.com/tag/acf/) - [Economy](https://solacebasehausa.com/tag/economy/) - [NGOs](https://solacebasehausa.com/tag/ngos/) - [Committee](https://solacebasehausa.com/tag/committee/) - [MoU](https://solacebasehausa.com/tag/mou/) - [YOLA](https://solacebasehausa.com/tag/yola/) - [BARRACK](https://solacebasehausa.com/tag/barrack/) - [Victims](https://solacebasehausa.com/tag/victims/) - [Neighborhood](https://solacebasehausa.com/tag/neighborhood/) - [Low](https://solacebasehausa.com/tag/low/) - [NAPTIP](https://solacebasehausa.com/tag/naptip/) - [Iraq](https://solacebasehausa.com/tag/iraq/) - [Environment](https://solacebasehausa.com/tag/environment/) - [Sweepers](https://solacebasehausa.com/tag/sweepers/) - [Arrears](https://solacebasehausa.com/tag/arrears/) - [NSA](https://solacebasehausa.com/tag/nsa/) - [NIA](https://solacebasehausa.com/tag/nia/) - [DIA](https://solacebasehausa.com/tag/dia/) - [SUMMON](https://solacebasehausa.com/tag/summon/) - [UNSAID](https://solacebasehausa.com/tag/unsaid/) - [government schools](https://solacebasehausa.com/tag/government-schools/) - [TAX](https://solacebasehausa.com/tag/tax/) - [Bill](https://solacebasehausa.com/tag/bill/) - [China](https://solacebasehausa.com/tag/china/) - [HIV](https://solacebasehausa.com/tag/hiv/) - [Class](https://solacebasehausa.com/tag/class/) - [collapse](https://solacebasehausa.com/tag/collapse/) - [student](https://solacebasehausa.com/tag/student/) - [patiskum](https://solacebasehausa.com/tag/patiskum/) - [Chaos](https://solacebasehausa.com/tag/chaos/) - [Condemn](https://solacebasehausa.com/tag/condemn/) - [KNSG](https://solacebasehausa.com/tag/knsg/) - [NNPPZ APC](https://solacebasehausa.com/tag/nnppz-apc/) - [Emeifele](https://solacebasehausa.com/tag/emeifele/) - [AIT](https://solacebasehausa.com/tag/ait/) - [CHANNEL](https://solacebasehausa.com/tag/channel/) - [LEGOS ASSEMBLY](https://solacebasehausa.com/tag/legos-assembly/) - [IBB](https://solacebasehausa.com/tag/ibb/) - [VATSA](https://solacebasehausa.com/tag/vatsa/) - [Health](https://solacebasehausa.com/tag/health/) - [Climate change](https://solacebasehausa.com/tag/climate-change/) - [ATTA](https://solacebasehausa.com/tag/atta/) - [Barau](https://solacebasehausa.com/tag/barau/) - [KASU](https://solacebasehausa.com/tag/kasu/) - [SUSPEND](https://solacebasehausa.com/tag/suspend/) - [ATA](https://solacebasehausa.com/tag/ata/) - [MINISTA](https://solacebasehausa.com/tag/minista/) - [IPMAN](https://solacebasehausa.com/tag/ipman/) - [Crisis](https://solacebasehausa.com/tag/crisis/) - [Nabbed](https://solacebasehausa.com/tag/nabbed/) - [Husband](https://solacebasehausa.com/tag/husband/) - [Wife](https://solacebasehausa.com/tag/wife/) - [Ribadu](https://solacebasehausa.com/tag/ribadu/) - [Holiday](https://solacebasehausa.com/tag/holiday/) - [Natasha](https://solacebasehausa.com/tag/natasha/) - [Akpabio](https://solacebasehausa.com/tag/akpabio/) - [Aminu Ado](https://solacebasehausa.com/tag/aminu-ado/) - [emirs palace](https://solacebasehausa.com/tag/emirs-palace/) - [thugs](https://solacebasehausa.com/tag/thugs/) - [NEC MEETING](https://solacebasehausa.com/tag/nec-meeting/) - [DEBT](https://solacebasehausa.com/tag/debt/) - [price](https://solacebasehausa.com/tag/price/) - [legos](https://solacebasehausa.com/tag/legos/) - [TENURE](https://solacebasehausa.com/tag/tenure/) - [Ramadan](https://solacebasehausa.com/tag/ramadan/) - [Fasting](https://solacebasehausa.com/tag/fasting/) - [Sultan](https://solacebasehausa.com/tag/sultan/) - [New Month](https://solacebasehausa.com/tag/new-month/) - [KAROTA](https://solacebasehausa.com/tag/karota/) - [Driving](https://solacebasehausa.com/tag/driving/) - [Safe](https://solacebasehausa.com/tag/safe/) - [NASENI](https://solacebasehausa.com/tag/naseni/) - [HELICOPTER](https://solacebasehausa.com/tag/helicopter/) - [MADE IN NIGERIA](https://solacebasehausa.com/tag/made-in-nigeria/) - [Food Allowance](https://solacebasehausa.com/tag/food-allowance/) - [servant](https://solacebasehausa.com/tag/servant/) - [Slash](https://solacebasehausa.com/tag/slash/) - [Emir](https://solacebasehausa.com/tag/emir/) - [Nassarawa](https://solacebasehausa.com/tag/nassarawa/) - [FAAC](https://solacebasehausa.com/tag/faac/) - [LGAs](https://solacebasehausa.com/tag/lgas/) - [Insurgency](https://solacebasehausa.com/tag/insurgency/) - [Fight](https://solacebasehausa.com/tag/fight/) - [PRNigeria](https://solacebasehausa.com/tag/prnigeria/) - [Mosque](https://solacebasehausa.com/tag/mosque/) - [LG Election](https://solacebasehausa.com/tag/lg-election/) - [Nullified](https://solacebasehausa.com/tag/nullified/) - [LG chairman](https://solacebasehausa.com/tag/lg-chairman/) - [Land](https://solacebasehausa.com/tag/land/) - [Plot](https://solacebasehausa.com/tag/plot/) - [Sadaqa](https://solacebasehausa.com/tag/sadaqa/) - [Electric Triff](https://solacebasehausa.com/tag/electric-triff/) - [CAN](https://solacebasehausa.com/tag/can/) - [NEW DG](https://solacebasehausa.com/tag/new-dg/) - [JANDOR](https://solacebasehausa.com/tag/jandor/) - [DUMPED](https://solacebasehausa.com/tag/dumped/) - [Assembly](https://solacebasehausa.com/tag/assembly/) - [Speaker](https://solacebasehausa.com/tag/speaker/) - [re-elect](https://solacebasehausa.com/tag/re-elect/) - [Licence](https://solacebasehausa.com/tag/licence/) - [Shops](https://solacebasehausa.com/tag/shops/) - [demolition](https://solacebasehausa.com/tag/demolition/) - [MURIC](https://solacebasehausa.com/tag/muric/) - [SCHOOLS CLOSURE](https://solacebasehausa.com/tag/schools-closure/) - [pestle](https://solacebasehausa.com/tag/pestle/) - [death](https://solacebasehausa.com/tag/death/) - [Driver](https://solacebasehausa.com/tag/driver/) - [Former CG](https://solacebasehausa.com/tag/former-cg/) - [Kill](https://solacebasehausa.com/tag/kill/) - [Gunmen](https://solacebasehausa.com/tag/gunmen/) - [SUBEB](https://solacebasehausa.com/tag/subeb/) - [Emmanuel](https://solacebasehausa.com/tag/emmanuel/) - [Akwai Bom](https://solacebasehausa.com/tag/akwai-bom/) - [DISABLE](https://solacebasehausa.com/tag/disable/) - [Sexual Harassment](https://solacebasehausa.com/tag/sexual-harassment/) - [Maigemu](https://solacebasehausa.com/tag/maigemu/) - [KEDCO](https://solacebasehausa.com/tag/kedco/) - [Blackout](https://solacebasehausa.com/tag/blackout/) - [generator](https://solacebasehausa.com/tag/generator/) - [Dialysis](https://solacebasehausa.com/tag/dialysis/) - [Subsidy](https://solacebasehausa.com/tag/subsidy/) - [DiSCOS](https://solacebasehausa.com/tag/discos/) - [MINISTER](https://solacebasehausa.com/tag/minister/) - [IKEJA](https://solacebasehausa.com/tag/ikeja/) - [Zaria](https://solacebasehausa.com/tag/zaria/) - [Tertiary institution](https://solacebasehausa.com/tag/tertiary-institution/) - [Tajuddeeen](https://solacebasehausa.com/tag/tajuddeeen/) - [Miyatti Allah](https://solacebasehausa.com/tag/miyatti-allah/) - [Old Campus](https://solacebasehausa.com/tag/old-campus/) - [Close](https://solacebasehausa.com/tag/close/) - [DE](https://solacebasehausa.com/tag/de/) - [FORM](https://solacebasehausa.com/tag/form/) - [SALES](https://solacebasehausa.com/tag/sales/) - [Yusuf Maitama](https://solacebasehausa.com/tag/yusuf-maitama/) - [New CP](https://solacebasehausa.com/tag/new-cp/) - [Yagamen](https://solacebasehausa.com/tag/yagamen/) - [Murna Kunya](https://solacebasehausa.com/tag/murna-kunya/) - [Tiktoker](https://solacebasehausa.com/tag/tiktoker/) - [NBA](https://solacebasehausa.com/tag/nba/) - [Fubara](https://solacebasehausa.com/tag/fubara/) - [February](https://solacebasehausa.com/tag/february/) - [Amnesty International](https://solacebasehausa.com/tag/amnesty-international/) - [prison break](https://solacebasehausa.com/tag/prison-break/) - [governors](https://solacebasehausa.com/tag/governors/) - [SMEs](https://solacebasehausa.com/tag/smes/) - [Register](https://solacebasehausa.com/tag/register/) - [New Allowance](https://solacebasehausa.com/tag/new-allowance/) - [Eid Fiye](https://solacebasehausa.com/tag/eid-fiye/) - [Durban](https://solacebasehausa.com/tag/durban/) - [Sallah Festival](https://solacebasehausa.com/tag/sallah-festival/) - [Kachalla](https://solacebasehausa.com/tag/kachalla/) - [Kidnapping](https://solacebasehausa.com/tag/kidnapping/) - [Sallah](https://solacebasehausa.com/tag/sallah/) - [Edo](https://solacebasehausa.com/tag/edo/) - [fake](https://solacebasehausa.com/tag/fake/) - [banknote](https://solacebasehausa.com/tag/banknote/) - [Durbar](https://solacebasehausa.com/tag/durbar/) - [Dutsen Tanshi](https://solacebasehausa.com/tag/dutsen-tanshi/) - [Idris](https://solacebasehausa.com/tag/idris/) - [Invitation](https://solacebasehausa.com/tag/invitation/) - [Cancel](https://solacebasehausa.com/tag/cancel/) - [Naira](https://solacebasehausa.com/tag/naira/) - [FEC](https://solacebasehausa.com/tag/fec/) - [Vacancies](https://solacebasehausa.com/tag/vacancies/) - [Fines](https://solacebasehausa.com/tag/fines/) - [Anti-Graft](https://solacebasehausa.com/tag/anti-graft/) - [SERAP](https://solacebasehausa.com/tag/serap/) - [BBC](https://solacebasehausa.com/tag/bbc/) - [SONG](https://solacebasehausa.com/tag/song/) - [visit](https://solacebasehausa.com/tag/visit/) - [Matriculate](https://solacebasehausa.com/tag/matriculate/) - [Portal](https://solacebasehausa.com/tag/portal/) - [Registration](https://solacebasehausa.com/tag/registration/) - [Lassa Fever](https://solacebasehausa.com/tag/lassa-fever/) - [AKTH](https://solacebasehausa.com/tag/akth/) - [Conference](https://solacebasehausa.com/tag/conference/) - [Yelwa](https://solacebasehausa.com/tag/yelwa/) - [Filato](https://solacebasehausa.com/tag/filato/) - [Chibok](https://solacebasehausa.com/tag/chibok/) - [girls](https://solacebasehausa.com/tag/girls/) - [food](https://solacebasehausa.com/tag/food/) - [vendors](https://solacebasehausa.com/tag/vendors/) - [Inmates](https://solacebasehausa.com/tag/inmates/) - [graduation](https://solacebasehausa.com/tag/graduation/) - [Shake-up](https://solacebasehausa.com/tag/shake-up/) - [CANDIDATES](https://solacebasehausa.com/tag/candidates/) - [MARK](https://solacebasehausa.com/tag/mark/) - [Insecurity](https://solacebasehausa.com/tag/insecurity/) - [Bandits](https://solacebasehausa.com/tag/bandits/) - [Thuggery](https://solacebasehausa.com/tag/thuggery/) - [dalibai](https://solacebasehausa.com/tag/dalibai/) - [Hajji](https://solacebasehausa.com/tag/hajji/) - [hukumar jindadin alhazai](https://solacebasehausa.com/tag/hukumar-jindadin-alhazai/) - [ministoci](https://solacebasehausa.com/tag/ministoci/) - [gidaje](https://solacebasehausa.com/tag/gidaje/) - [Shekarau](https://solacebasehausa.com/tag/shekarau/) - [Gwarzo](https://solacebasehausa.com/tag/gwarzo/) - [Abba](https://solacebasehausa.com/tag/abba/) - [Garo](https://solacebasehausa.com/tag/garo/) - [gwamna](https://solacebasehausa.com/tag/gwamna/) - [Adelabu](https://solacebasehausa.com/tag/adelabu/) - [kakakin majalisa](https://solacebasehausa.com/tag/kakakin-majalisa/) - [Onanuga](https://solacebasehausa.com/tag/onanuga/) - [ilimi](https://solacebasehausa.com/tag/ilimi/) - [Nijeriya](https://solacebasehausa.com/tag/nijeriya/) - [Fargole](https://solacebasehausa.com/tag/fargole/) - [Reps](https://solacebasehausa.com/tag/reps/) - [ADC](https://solacebasehausa.com/tag/adc/) - [Dalibi](https://solacebasehausa.com/tag/dalibi/) - [garkuwa](https://solacebasehausa.com/tag/garkuwa/) - [Auren gata](https://solacebasehausa.com/tag/auren-gata/) - [hisba](https://solacebasehausa.com/tag/hisba/) - [Mujahideen](https://solacebasehausa.com/tag/mujahideen/) - [Sakoto](https://solacebasehausa.com/tag/sakoto/) - [Soji](https://solacebasehausa.com/tag/soji/) - [Sarki Sunusi](https://solacebasehausa.com/tag/sarki-sunusi/) - [tallafin mai](https://solacebasehausa.com/tag/tallafin-mai/) - [gwamnati](https://solacebasehausa.com/tag/gwamnati/) - [Darma](https://solacebasehausa.com/tag/darma/) - [Tinhbu](https://solacebasehausa.com/tag/tinhbu/) - [Eneramo](https://solacebasehausa.com/tag/eneramo/) - [super eagles](https://solacebasehausa.com/tag/super-eagles/) - [london](https://solacebasehausa.com/tag/london/) - [Sirika](https://solacebasehausa.com/tag/sirika/) - [sifirin jiragen sama](https://solacebasehausa.com/tag/sifirin-jiragen-sama/) - [Kiyawa](https://solacebasehausa.com/tag/kiyawa/) - [Bakori](https://solacebasehausa.com/tag/bakori/) - [Anti-kidnapping](https://solacebasehausa.com/tag/anti-kidnapping/) - [Jam'iyyun hadaka](https://solacebasehausa.com/tag/jamiyyun-hadaka/) - [Oyo](https://solacebasehausa.com/tag/oyo/) - [Ibadan Declaration](https://solacebasehausa.com/tag/ibadan-declaration/) - [Cross Rivers](https://solacebasehausa.com/tag/cross-rivers/) - [Marka](https://solacebasehausa.com/tag/marka/) - [Sayi](https://solacebasehausa.com/tag/sayi/) - [Falgore](https://solacebasehausa.com/tag/falgore/) - [Butubutu](https://solacebasehausa.com/tag/butubutu/) - [Dr. Salamatu Garba](https://solacebasehausa.com/tag/dr-salamatu-garba/) - [comprehensive school and islamiyya](https://solacebasehausa.com/tag/comprehensive-school-and-islamiyya/) - [Fabian](https://solacebasehausa.com/tag/fabian/) - [Farm center](https://solacebasehausa.com/tag/farm-center/) - [AA zaura](https://solacebasehausa.com/tag/aa-zaura/) - [Gama](https://solacebasehausa.com/tag/gama/) - [Baba-Ahmed](https://solacebasehausa.com/tag/baba-ahmed/) - [Mallam Aminu Kano](https://solacebasehausa.com/tag/mallam-aminu-kano/) - [Najeria](https://solacebasehausa.com/tag/najeria/) - [Falake](https://solacebasehausa.com/tag/falake/) - [Hashim](https://solacebasehausa.com/tag/hashim/) - [Labour Party](https://solacebasehausa.com/tag/labour-party/) - [Hukumar kora-korafe](https://solacebasehausa.com/tag/hukumar-kora-korafe/) - [kotun ma'aikata](https://solacebasehausa.com/tag/kotun-maaikata/) - [Gwamnatin Kano](https://solacebasehausa.com/tag/gwamnatin-kano/) - [Sunusi](https://solacebasehausa.com/tag/sunusi/) - [Universities](https://solacebasehausa.com/tag/universities/) - [Babbar koto](https://solacebasehausa.com/tag/babbar-koto/) - [Walida](https://solacebasehausa.com/tag/walida/) - [Marwa](https://solacebasehausa.com/tag/marwa/) - [Kano Ta Arewa](https://solacebasehausa.com/tag/kano-ta-arewa/) - [T. Gwarzo](https://solacebasehausa.com/tag/t-gwarzo/) - [NMDPRA](https://solacebasehausa.com/tag/nmdpra/) - [Yuauf Tunga](https://solacebasehausa.com/tag/yuauf-tunga/) - [Tunji-Ojo](https://solacebasehausa.com/tag/tunji-ojo/) - [Ma'aikata](https://solacebasehausa.com/tag/maaikata/) - [1 May](https://solacebasehausa.com/tag/1-may/) - [Abba Kabir](https://solacebasehausa.com/tag/abba-kabir/) - [Dahir](https://solacebasehausa.com/tag/dahir/) - [Gobia](https://solacebasehausa.com/tag/gobia/) - [Turaki](https://solacebasehausa.com/tag/turaki/) - [Koton Koli](https://solacebasehausa.com/tag/koton-koli/) - [NASU](https://solacebasehausa.com/tag/nasu/) - [SSANU](https://solacebasehausa.com/tag/ssanu/) - [France](https://solacebasehausa.com/tag/france/) - [Kenya](https://solacebasehausa.com/tag/kenya/) - [Rwanda](https://solacebasehausa.com/tag/rwanda/) - [Abba Yusuf](https://solacebasehausa.com/tag/abba-yusuf/) - [Yusuf Buhari](https://solacebasehausa.com/tag/yusuf-buhari/) - [Dukko Radda](https://solacebasehausa.com/tag/dukko-radda/) - [May Day](https://solacebasehausa.com/tag/may-day/) - [Bala Muhammad](https://solacebasehausa.com/tag/bala-muhammad/) - [APM](https://solacebasehausa.com/tag/apm/) - [Abdullahi Wase](https://solacebasehausa.com/tag/abdullahi-wase/) - [Abubakar Labaran](https://solacebasehausa.com/tag/abubakar-labaran/) - [Obi](https://solacebasehausa.com/tag/obi/) - [Jamilu Gwamna](https://solacebasehausa.com/tag/jamilu-gwamna/) - [Inuwa Yahaya](https://solacebasehausa.com/tag/inuwa-yahaya/) - [NDC](https://solacebasehausa.com/tag/ndc/) - [Goje](https://solacebasehausa.com/tag/goje/) - [Pantami](https://solacebasehausa.com/tag/pantami/) - [Felix](https://solacebasehausa.com/tag/felix/) - [screening](https://solacebasehausa.com/tag/screening/) - [Makinde](https://solacebasehausa.com/tag/makinde/) - [Yara](https://solacebasehausa.com/tag/yara/) - [Makaranta](https://solacebasehausa.com/tag/makaranta/) - [aji](https://solacebasehausa.com/tag/aji/) - [hanya](https://solacebasehausa.com/tag/hanya/) - [kasuwa](https://solacebasehausa.com/tag/kasuwa/) - [Kano Pilgrim](https://solacebasehausa.com/tag/kano-pilgrim/) - [Dederi](https://solacebasehausa.com/tag/dederi/) - [Sale Ashaka](https://solacebasehausa.com/tag/sale-ashaka/) - [MAAUN](https://solacebasehausa.com/tag/maaun/) - [Adamu Gwarzo](https://solacebasehausa.com/tag/adamu-gwarzo/) - [VOA](https://solacebasehausa.com/tag/voa/) - [Sunusi Lamido](https://solacebasehausa.com/tag/sunusi-lamido/) - [masarautar Kano](https://solacebasehausa.com/tag/masarautar-kano/) - ['yan majalisa](https://solacebasehausa.com/tag/yan-majalisa/) - [Ganfuja](https://solacebasehausa.com/tag/ganfuja/) - [Sanate](https://solacebasehausa.com/tag/sanate/) - [Bello Gwarzo](https://solacebasehausa.com/tag/bello-gwarzo/) - [Mustapha Lamido](https://solacebasehausa.com/tag/mustapha-lamido/) - [SuleLamido](https://solacebasehausa.com/tag/sulelamido/) - [Mairiga](https://solacebasehausa.com/tag/mairiga/) - [Dalhatu](https://solacebasehausa.com/tag/dalhatu/) - [Supreme Court](https://solacebasehausa.com/tag/supreme-court/) - [NIPSS](https://solacebasehausa.com/tag/nipss/) - [Sankarau](https://solacebasehausa.com/tag/sankarau/) - [Yusuf](https://solacebasehausa.com/tag/yusuf/) - [Kashim](https://solacebasehausa.com/tag/kashim/) - [aikin hajji](https://solacebasehausa.com/tag/aikin-hajji/) - [Bello El-Rufai](https://solacebasehausa.com/tag/bello-el-rufai/) - [Tajudeen Abbas](https://solacebasehausa.com/tag/tajudeen-abbas/) - [Jonathen](https://solacebasehausa.com/tag/jonathen/) - [NFF](https://solacebasehausa.com/tag/nff/) - [maikaba](https://solacebasehausa.com/tag/maikaba/) - [golden eagle](https://solacebasehausa.com/tag/golden-eagle/) - [super falcon](https://solacebasehausa.com/tag/super-falcon/) - [Hope Uzodumma](https://solacebasehausa.com/tag/hope-uzodumma/) - [PGF](https://solacebasehausa.com/tag/pgf/) - [Abdul BUA](https://solacebasehausa.com/tag/abdul-bua/) - [Dangode](https://solacebasehausa.com/tag/dangode/) - [Otedola](https://solacebasehausa.com/tag/otedola/) - [Sumaila](https://solacebasehausa.com/tag/sumaila/) - [APC chairman](https://solacebasehausa.com/tag/apc-chairman/) - [Shari'a](https://solacebasehausa.com/tag/sharia/) - [kwamishinan shari'](https://solacebasehausa.com/tag/kwamishinan-shari/) - [ma'aikatar shari'a](https://solacebasehausa.com/tag/maaikatar-sharia/) - [Sadiya Faruq](https://solacebasehausa.com/tag/sadiya-faruq/) - [Rashawa](https://solacebasehausa.com/tag/rashawa/) - [Kudu Arewa](https://solacebasehausa.com/tag/kudu-arewa/) - [Dahiru Hashim](https://solacebasehausa.com/tag/dahiru-hashim/) - [Mata](https://solacebasehausa.com/tag/mata/) - [Matasa](https://solacebasehausa.com/tag/matasa/) - [Shehu dukko](https://solacebasehausa.com/tag/shehu-dukko/) - [Buni](https://solacebasehausa.com/tag/buni/) - [Yobe](https://solacebasehausa.com/tag/yobe/) - [Kano ta tsakiya](https://solacebasehausa.com/tag/kano-ta-tsakiya/) - ['yan takara](https://solacebasehausa.com/tag/yan-takara/) - [gwaji](https://solacebasehausa.com/tag/gwaji/) - [miyagun kwayoyi](https://solacebasehausa.com/tag/miyagun-kwayoyi/) - [Kungiyar Tuntuba ta Arewa](https://solacebasehausa.com/tag/kungiyar-tuntuba-ta-arewa/) - [NEC](https://solacebasehausa.com/tag/nec/) - [BoT](https://solacebasehausa.com/tag/bot/) - [Tinunu](https://solacebasehausa.com/tag/tinunu/) - [Tafiye-tafiye](https://solacebasehausa.com/tag/tafiye-tafiye/) - [Afirka](https://solacebasehausa.com/tag/afirka/) - [Madina](https://solacebasehausa.com/tag/madina/) - [maniyyata](https://solacebasehausa.com/tag/maniyyata/) - [Marki](https://solacebasehausa.com/tag/marki/) - [Jami'o'i](https://solacebasehausa.com/tag/jamioi/) - [admission](https://solacebasehausa.com/tag/admission/) - [Radda](https://solacebasehausa.com/tag/radda/) - [aiki](https://solacebasehausa.com/tag/aiki/) - [Dahiru](https://solacebasehausa.com/tag/dahiru/) - [ma'aikatar ruwa](https://solacebasehausa.com/tag/maaikatar-ruwa/) - [ruwa](https://solacebasehausa.com/tag/ruwa/) - [Chalawa](https://solacebasehausa.com/tag/chalawa/) - [Tamburawa](https://solacebasehausa.com/tag/tamburawa/) - [Watari](https://solacebasehausa.com/tag/watari/) - [Bichi](https://solacebasehausa.com/tag/bichi/) - [Shatima](https://solacebasehausa.com/tag/shatima/) - [majalisar jiha](https://solacebasehausa.com/tag/majalisar-jiha/) - [FCT minister](https://solacebasehausa.com/tag/fct-minister/) - [takara](https://solacebasehausa.com/tag/takara/) - [sayan fom](https://solacebasehausa.com/tag/sayan-fom/) - [A.T Gwarzo](https://solacebasehausa.com/tag/a-t-gwarzo/) - [Sale Mamman](https://solacebasehausa.com/tag/sale-mamman/) - [Taro](https://solacebasehausa.com/tag/taro/) - [Kishiya](https://solacebasehausa.com/tag/kishiya/) - [kona wa](https://solacebasehausa.com/tag/kona-wa/) - [Majalisar Kano](https://solacebasehausa.com/tag/majalisar-kano/) - [cutar tumatur](https://solacebasehausa.com/tag/cutar-tumatur/) - [hotal](https://solacebasehausa.com/tag/hotal/) - [rudunar 'yan sanda shiya ta daya](https://solacebasehausa.com/tag/rudunar-yan-sanda-shiya-ta-daya/) - [sabon gari](https://solacebasehausa.com/tag/sabon-gari/) - [NMEC](https://solacebasehausa.com/tag/nmec/) - [Darakta](https://solacebasehausa.com/tag/darakta/) - [Ilimin Manya](https://solacebasehausa.com/tag/ilimin-manya/) - [cibiyoyin ilimi](https://solacebasehausa.com/tag/cibiyoyin-ilimi/) - [zaben fidda gwani](https://solacebasehausa.com/tag/zaben-fidda-gwani/) - [Arewa Radio](https://solacebasehausa.com/tag/arewa-radio/) - [Gasar Muhawara](https://solacebasehausa.com/tag/gasar-muhawara/) - [makarantu](https://solacebasehausa.com/tag/makarantu/) - [jami'ai](https://solacebasehausa.com/tag/jamiai/) - [masu ritaya](https://solacebasehausa.com/tag/masu-ritaya/) - [Legas](https://solacebasehausa.com/tag/legas/) - [kasashe](https://solacebasehausa.com/tag/kasashe/) - [Hukumar shige da fice](https://solacebasehausa.com/tag/hukumar-shige-da-fice/) - [Najariya](https://solacebasehausa.com/tag/najariya/) - [Kai amarya](https://solacebasehausa.com/tag/kai-amarya/) - [Mutuwa](https://solacebasehausa.com/tag/mutuwa/) - [ISIS](https://solacebasehausa.com/tag/isis/) - [Tafkin Chadi](https://solacebasehausa.com/tag/tafkin-chadi/) - [Amerika](https://solacebasehausa.com/tag/amerika/) - [Farmaki](https://solacebasehausa.com/tag/farmaki/) - [Yaki](https://solacebasehausa.com/tag/yaki/) - [Abin Al'ajabin Zazzau](https://solacebasehausa.com/tag/abin-alajabin-zazzau/) - [satar sassan jiki](https://solacebasehausa.com/tag/satar-sassan-jiki/) - [bokanci](https://solacebasehausa.com/tag/bokanci/) - [al'umma](https://solacebasehausa.com/tag/alumma/) - [Abu Al-minuki](https://solacebasehausa.com/tag/abu-al-minuki/) - [Ta'addanci](https://solacebasehausa.com/tag/taaddanci/) - [Chancanga](https://solacebasehausa.com/tag/chancanga/) - [Niger](https://solacebasehausa.com/tag/niger/) - [Kano ta kudu](https://solacebasehausa.com/tag/kano-ta-kudu/) - [sulhu](https://solacebasehausa.com/tag/sulhu/) - [Rurum](https://solacebasehausa.com/tag/rurum/) - [Kawu](https://solacebasehausa.com/tag/kawu/) - [Doguwa](https://solacebasehausa.com/tag/doguwa/) - [Sarkin Musulmi](https://solacebasehausa.com/tag/sarkin-musulmi/) - [majalisar koli ta addini](https://solacebasehausa.com/tag/majalisar-koli-ta-addini/) - [wata](https://solacebasehausa.com/tag/wata/) - [Dhul Hajji](https://solacebasehausa.com/tag/dhul-hajji/) - [Nasir El-Rufai](https://solacebasehausa.com/tag/nasir-el-rufai/) - [Beli](https://solacebasehausa.com/tag/beli/) - [sanatoci](https://solacebasehausa.com/tag/sanatoci/) - [Yusuf Gagdi](https://solacebasehausa.com/tag/yusuf-gagdi/) - [Yero](https://solacebasehausa.com/tag/yero/) - [Shehu Sani](https://solacebasehausa.com/tag/shehu-sani/) - [Katung](https://solacebasehausa.com/tag/katung/) - [Kani ta Arewa](https://solacebasehausa.com/tag/kani-ta-arewa/) - [Hisbah](https://solacebasehausa.com/tag/hisbah/) - [Matar Aure](https://solacebasehausa.com/tag/matar-aure/) - [Dambazau](https://solacebasehausa.com/tag/dambazau/) - ['Yan Sandan jiha](https://solacebasehausa.com/tag/yan-sandan-jiha/) - [Kasa](https://solacebasehausa.com/tag/kasa/) - [Dauri](https://solacebasehausa.com/tag/dauri/) - [Shekaru 75](https://solacebasehausa.com/tag/shekaru-75/) - [Zungeru](https://solacebasehausa.com/tag/zungeru/) - [kwamiti](https://solacebasehausa.com/tag/kwamiti/) - [Abba Bichi](https://solacebasehausa.com/tag/abba-bichi/) - [al-umma](https://solacebasehausa.com/tag/al-umma/) - [sanata](https://solacebasehausa.com/tag/sanata/) - [takarar gwamna](https://solacebasehausa.com/tag/takarar-gwamna/) - [Premier league](https://solacebasehausa.com/tag/premier-league/) - [Kwallon kafa](https://solacebasehausa.com/tag/kwallon-kafa/) - [Kofi](https://solacebasehausa.com/tag/kofi/) - [Hukumar Korafe-korafe](https://solacebasehausa.com/tag/hukumar-korafe-korafe/) - [Shugaban Ma'aikata](https://solacebasehausa.com/tag/shugaban-maaikata/) - [Abdullahi Musa](https://solacebasehausa.com/tag/abdullahi-musa/) - [Kudin Ma'aikata](https://solacebasehausa.com/tag/kudin-maaikata/) - [Yakubu Gawon](https://solacebasehausa.com/tag/yakubu-gawon/) - [Arise TV](https://solacebasehausa.com/tag/arise-tv/) - [Ma'aikatar Ilimi](https://solacebasehausa.com/tag/maaikatar-ilimi/) - [Hutu](https://solacebasehausa.com/tag/hutu/) - [Babbar Sallah](https://solacebasehausa.com/tag/babbar-sallah/) - [Ali Makoda](https://solacebasehausa.com/tag/ali-makoda/) - [Idin Babbar Sallah](https://solacebasehausa.com/tag/idin-babbar-sallah/) - [Kasuwar Dabbobi ta Kofar Mazugal](https://solacebasehausa.com/tag/kasuwar-dabbobi-ta-kofar-mazugal/) - [dabbobi](https://solacebasehausa.com/tag/dabbobi/) - [ciniki](https://solacebasehausa.com/tag/ciniki/) - [Aina](https://solacebasehausa.com/tag/aina/) - [Jarrabawa](https://solacebasehausa.com/tag/jarrabawa/) - [Mahauta](https://solacebasehausa.com/tag/mahauta/) - [fida](https://solacebasehausa.com/tag/fida/) - [gyaran nama](https://solacebasehausa.com/tag/gyaran-nama/) - [Dutse](https://solacebasehausa.com/tag/dutse/) - [Saifullahi](https://solacebasehausa.com/tag/saifullahi/) - [Hamza Mai Rigar Fata](https://solacebasehausa.com/tag/hamza-mai-rigar-fata/) - [zabne fidda gwani](https://solacebasehausa.com/tag/zabne-fidda-gwani/) - [shekara uku](https://solacebasehausa.com/tag/shekara-uku/) - [biki](https://solacebasehausa.com/tag/biki/) - [Baba Malam Wali](https://solacebasehausa.com/tag/baba-malam-wali/) - [Yakubu Danladi Saliu](https://solacebasehausa.com/tag/yakubu-danladi-saliu/) - [Taki](https://solacebasehausa.com/tag/taki/) - [rabo](https://solacebasehausa.com/tag/rabo/) - [Tugger](https://solacebasehausa.com/tag/tugger/) - [Muhammed](https://solacebasehausa.com/tag/muhammed/) - [MA Bauchi](https://solacebasehausa.com/tag/ma-bauchi/) - [Alkali](https://solacebasehausa.com/tag/alkali/) - [Bukola](https://solacebasehausa.com/tag/bukola/) - [Yarbanci](https://solacebasehausa.com/tag/yarbanci/) - [Harsuna](https://solacebasehausa.com/tag/harsuna/) - [NPFL](https://solacebasehausa.com/tag/npfl/) - [Wasan karshe](https://solacebasehausa.com/tag/wasan-karshe/) - [Abdulaziz Ganduje](https://solacebasehausa.com/tag/abdulaziz-ganduje/) - [Pantamiyya](https://solacebasehausa.com/tag/pantamiyya/)